kano na daya daga cikin manyan birane a kasar hausa kano itace cibiyar kasuwanci ta najeria gaba daya jihar kano tana da kananan hukumomi guda arba in da hudu kano garine da yake da masarauta mai dunbun tarihi masarauta ce mai kwarjini a cikin kasashen hausa da kewaye haka kuma kano gari ne babba wanda mazauna cikin sa suna magana da harshen hausa kano shine gari mafi yawan jama a a nijiriya gaba daya cikin birnin kano akwai kofofi kamar haka kofar gadon kaya kofar famfo kofar na isa kofar nasarawa sabuwar kofa kofar mazugal kofar dawanau kofar dan agundi kofar dukawoya kofar ruwa kofar kansakali kofar mata yawan mutanen da suke garin kano ya haura kimanin mutane miliyan goma a kidayar da aka yi a shekara ta alif dubu biyu da shida kano tana da matukar tasiri a yawan mutane a najeriya saboda ita ce ta fi kowace jiha yawan mutane a najeriya idan ka zo kano za ka samu mutane daga ko ina a fadin duniya tun daga na kudancin najeriya zuwa kasashen dake makwabtaka da najeriya haka kuma za ka tarar da mutanen sin wato china da kuma na kasashen larabawa har da turawan yammacin duniya mutanan kano sun sha hara wajin addini sosai kano ta yi suna wajen kasuwancin da ta bunkasa a kai har ya zamana ana cewa da ita cibiyar kasuwanci haka kuma tarihin kano ya nuna daman can kano tana da suna wurin cinikayya tsakaninta da mutanen gabas ta tsakiya anan za a sa takaitaccen tarihin kano kano jalla babbar hausa ta dabo tumbin giwa ko da me ka zo amfika wannan shine kirarin da akewa wanna katafaren gari idan ana zancen suwane sukafara zama a kano to tarihi zai iya cewa kamar yanda allah subhanahu wata ala yayi mutane a sauran sassan duniya hakama ya ajiye bayin sa a garin kano sai dai kabilu da dama sun zo kasar kano kamar su madatai da dala zuwan wadannan kabilu yakara habaka garin kano kabilar madatai ta riga kabilar dala zuwa kano da suka zo wannan gari mai albarka sun sami wasu kabilu masu yawa a kano amma ana ce da su kabilun kwararrafa bayani game da sarakunan da suka mulki kano izuwa wannan lokacin tarihin kano tun da ta zama jiha a kasar najeria cigaban da ta samu da kuma matsalolin da take fuskanta hotunan sassan birnin kano najeriya ko nijeriya kasa ce dake nahiyar afirka ta yamma tana da dimbin mutane dasu ka kai fiye da mutum miliyan dari da saba in da kabilun da suka haura a asali ma ita ce kasa ta uku a yawan kabilu a duniya najeriya ta samu mulkin kanta ne a ga watan oktoba shekarar daga turawan mulkin mallaka na birtaniya najeriya ta yi iyaka da kasashe uku daga arewacin kasar akwai kasar nijar daga gabashi akwai cadi da kamaru daga yammacin kasar akwai kasar benin sannan daga kudancin kasar akwai tekun atalantik ko tabkin gine a da lagos ce baban birnin kasar kuma mazaunin gwamnati amma a shekarar aka maida abuja ta zama babban birnin najeriya muhammadu buhari shi ne shugaban kasar a yanzu tarihi ya nuna cewar nijeriya dadaddar kasa ce kuma tarihi yanuna kasar nanan tun a shekara ta kafin haihuwar yesu almasihu wato annabi isah a s a wannan lokaci suka samata ƙasar hausa addinin musulunci ya shiga kasar hausa ne tun karni na goma sha uku miladiya akarshen karni na goma sha daya zuwa tsakiyar karni na goma sha hudu miladiya kanim barno suka mamaye kasar hausa kuma fulani sun mamaye kasar hausa a farkon karni na goma sha tara miladiya har zuwan turawan mulkin malaka suka mamaye lagos a shekara ta miladiya ana cikin yakin duniya i na farko sai turawan mulkin mallaka suka karo sojojin ruwa saboda suna tsoran jamusawa da ke kamaru kada sumamaye nijeriya amma mulkin nijeriya na farko a hannun turawan burtgal a shekara ta sai turawan birtaniya suka mamaye duk fadin nijeria har zuwa ga oktoba nijeriya ta samu yancin kanta daga a turawan biritaniya a shekara ta zuwa shikara ta sojoji ne ke ikon kasar a shekara ta akayi tsari wanda yabawa talaka ikon zaben gwamna a shekara ta sojoji suka rushe wannan tsarin da juyin mulki har zuwa shekara ta bayan rasuwar sani abacha sai aka maido tsarin mulki na dimokaradiya akabawa talakawa ikon zaben shugaban da suke so a shekara ta aka yi zabe a kasa obasanjo ya lashe zabe yazama shugaban kasa na farko wanda talaka suka zaba yahau karo na biyu har zuwa shekara ta a wannan shekara aka yi zabe umaru yar adua ya lashe shine shugaban kasa a dukkan su sun fito daga kungiya dayane pdp hukuncin nasu shima duk taure ne dan saboda da karfin iko sukaci zabe babban birnin tarayya abuja manyan yarika a najeriya sune guda uku hausa yarbanci da inyamuranci yaran fulani ma yana daya daga cikin manyan yare a najeriya yarabawa sun kasance na biyu a wanda suka fi kowa yawa a cikin kasar najeriya suna zaune a garuruwa irin su legas ondo oyo osun kwara da kuma kogi tarayyar amurka da turanci united states of america ko amurka ko amurika ko amerika ko haɗin kan jahohin amurka jamhoriya ce da ta hada jihohi guda da fadar kasa da manya manyan kasashe masu cin gashin kai guda biyar akwai kuma wasu yankunan marasa yanci guda da kuma wasu kananan tsibirai guda amerika na da fadin kasa da yakai sukwaya mil miliyan wato kilo mita da kuma adadin mutane miliyan kasar amurka itace ƙasa ta uku ko ta hudu wajen yawan fadin kasa kuma ta uku wajen yawan mutane birnin tarayya shine washinton gundumar kolombiya birni mafi yawan jama a da girma kuma shine new york jihar alaska itace a gefen kwanar arewa maso yamma na arewacin amurka iyaka da kasar kanada daga gabas rushewar tarayyar soviets yayi sanadiyyar zaman amurka ƙasa mafi ƙarfin iko a duniya kuma amurka itace ƙasar da ta gabatar da mulkin demokaradiyya a kasashen duniya da dama mutanen paleo indian ne suka yi hijira daga rasha zuwa arewacin amurka akalla shekaru da suka wuce mulkin mallakar turawan birtaniya ya fara ne daga karni na juyin juya halin amurka ya fara ne a an kawo karshen yaƙin ne a shekarar bayan kafuwar tarayyar amurka amurka na amfani da kundin tsarin mulki na wanda aka sama suna the bill of right kasar amurka itace kasa mafi karfin iko a duniya tun bayan rushewar taraiyar soviets kuma itace kasar da ta gabatar da mulkin demokaradiyya a wasu daga ƙasashen duniya ƙasar amurka itace ta gabatar da majalisar dinkin duniya bankin duniya da sauran manyan ƙungiyoyin duniya amurka itace kasa mafi ƙarfin tattalin arzikin duniya da siyasa da kuma al adu isah almasihu maiceto hrsh el transl iesous hrsh he ya lrbc annabi isah ansansa da isah na nazareth da isah mai ceto akwai sunaye da dama da akewa isah lakabi dasu acikin littafi mai tsarki na sabon alkawari yakasance malami ne na yahudawa kuma shugaban addini mai da awa da ya kasance tun a karni na daya shine mafi daraja dan adam a addinin kiristanci yawancin kirista sunyi imanin shine sura na dan adam na ubangiji da da yazo duniya kuma mai ceto da zai dawo a karshen duniya kamar yadda littafi mai tsarki na tsohon alkawari ya tabbatar da alqurani yawancin malamai sun yarda da cewar tarihin rayuwa isah da tarihin sa kamar yadda richard a burridge yace akwai wadanda suke fadin cewar isah kawai wani kirkira ne da coci siffanta shi suna ganin bawani isah a zahirin rayuwa amma zance bansan wani malami da nake girmamawa ba dana sani wanda yake fadin haka a halin yanzu robert m price bai yarda da cewar antaba yin isah ba amma kuma ya yarda cewar wannan ganin ba malamai dayawa bane suke ganin hakan james d g dunn yana kiran da awar cewar ba a taba yin isah a rayuwa ba a matsayin da awa data mutu akabar fadin ta a yanzu michael grant a classicist ya rubuta a a shekarun nan babu wani malami mai hankali dazai fara cewa babu tarihin samun isah ko at any rate very few and they have not succeeded in disposing of the much stronger indeed very abundant evidence to the contrary robert e van voorst yafadi cewa malaman baibul da kwararrun yan tarihi suna ganin da awar da muna cewa ba isah a matsayin wata da awa da aka karyata ta dukda cewar nemansu akan isah na tarihi yayi sanadiyar samun karancin yarda akan tarihan dogaro da baibul da kuma yadda akayi kokarin zanen isahn acikin baibul dayayi kama da isah na tarihi ehrman ya rubuta the notion that the gospel accounts are not completely accurate but still important for the religious truths they try to convey is widely shared in the scholarly world even though it s not so widely known or believed outside of it efn sanders writes the earliest christians did not write a narrative of jesus life but rather made use of and thus preserved individual units short passages about his words and deeds these units were later moved and arranged by authors and editors some material has been revised and some created by early christians jesus was a galilean jew who was baptized by john the baptist and subsequently began his own ministry preaching his message orally and often being referred to as rabbi turned over to the roman government and was subsequently crucified on the order of pontius pilate the roman prefect after his death his followers believed he rose from the dead and the community they formed eventually became the early church koyarwar kirista ta tabbatar da imani da yarda da haihuwar isah sanadiyar ruhine da aka cusa a cikin mahaifiyarsa ta hannun holy spirit was born of a virgin named mary yana nuna miracles yasamar da coci yarasu sanadiyar gicciye shi da akayi a matsayin sadaukar dashi dan cimma atonement yatashi bayan yamutu sannan ascended zuwa heaven daga nan ne will return yawancin christians believe jesus enables people to be reconciled to god the nicene creed asserts that jesus will judge the living and the dead either before or after their bodily resurrection an event tied to the second coming of jesus in christian eschatology the great majority of christians worship jesus as the incarnation of god the son the second of three persons of the trinity a minority of christian denominations reject trinitarianism wholly or partly as non scriptural jesus also figures in non christian religions and new religious movements in islam jesus commonly transliterated as transl ar iso isa name isa is considered one of god s important prophets and the messiah muslims believe jesus was a bringer of scripture and was born of a virgin but was not the son of god the quran states that jesus himself never claimed divinity most muslims do not believe that he was crucified but believe that he was physically raised into heaven by god in contrast judaism rejects the belief that jesus was the awaited messiah arguing that he did not fulfill messianic prophecies and was neither divine nor resurrected wanda kiristoci masu amfani da harshen hausa suke kira yesu kristi annabi ne daga cikin annabawan allah uwarsa maryama ta haife shi ba tare da tayi aure ba shi almasihu ruhin allah ne amma a wani gefen kiristoci masu amfani da harshen hausa sun dauki almasihu a matsayin dan allah ga al ummar hausawa musulmi yesu shine annabi isa alaihissalam sai dai su musulmi ba su yarda a suranta annabawa ba don haka kiristoci masu amfani da harshen hausa ne kawai suke gane wannan sura kiristanci addini ne na nasara wanda suka yada shi a kowane lungu na duniya ta hanyar yaki da wa azi ga duk jama ar da suka tunkara addini wanda mutane sukayi imanin cewar allah guda ne ama sun fi bada fifikon cewar yesu almasih wanda a addinin musulunci ake ambatar sa annabi isa a s wai shi da ne ga uba a inda su ke cewar an aiko shi ne don ya shafe ma mutane zununbansu kiristoci sun dogara ne ga injila wato baibl a duk abinda sukeyi kiristanci addini ne wanda yayi kaurin suna a duniya kuma ya na kumshe da darikoki da dama kamar su katolika protestan da sauran su zariya ko zaria zazzau zaria gari ne dake cikin arewacin najeriya karamar hukuma ce a jihar kaduna tana da iyaka da funtua babban birnin kaduna igabi duka a ƙasar najeriya a bisa ga ƙidayar jama a na shekarar jimillan mutane dubu dari bakwai da sittin ne a garin zaria amman daga bisani an kimanta yawan su a shekarar ga jimilar mutane miliyan ɗaya birnin zaria kilomita dari biyu da sittin ne daga abuja kilomita tamanin ne daga zaria kilomita dari ɗaya da sittin ne daga kano birni ne a kasar hausa wanda kuma yana daya daga cikin garuruwan da shehu usman ya bada tuta kuma addinin musulunci ya tabbata birni ne mai dadin zama saboda yanayinsa gashi kuma cibiyar ilimin addini dana boko a arewacin najeriya wannan gari allah ya albarkace shi da kasa na noma da kuma ilimin addinin musulumci dana zamani wanda a dalilin haka ne baki daga makotan garin suke zuwa domin neman ilimi kai harma da na kasashen waje da kuma mutanen garin zaria su kansu waɗnnan garuruwa a wancen lokacin duka suna ƙarƙashin mulkin garin zazzau ne inda zaria take a matsayin babban birni amman yanzu wasu daga cikin waɗannan garuruwan basa ƙarƙashin zazzau asalin mulkin zaria tana ƙarƙashin sarakunan haɓe ne ana kiran garin da zazzau zazak ko zegzeg dukkan waɗannan sunayen ana kiran garin zazzau dashi amman daga bisani sunan zazzau ya canza zuwa zaria a inda kuma sarautar aka fi kiranta da zazzau shiyasa sarkin garin ake kiran shi da sarkin zazzau mutanen da suka fito daga garin ana kiransu da suna bazazzagi jam i kuma zazzagawa asalin mulkin zaria tana ƙarƙashin sarakunan haɓe ne wadanda ke mulkan masarautan zazzau amman daga baya sarakunan mallawa da fulani suka hada hannu da ƙarfi suka yaka sarakunan haɓe a shekarar sarakunan haɓe na farko sun rayu ne a ƙarni na wadanda a wannan lokacin ba a iya tina shekarun da sukayi sarauta amman sarakunan habe na biyu sunyi mulki ne a karni na inda aka taskace shekarun mulkin su har zuwa lokacin da sarakunan fulani suka yake su sarkin su na karshe shine makau a zaria a gobir kuma shine yunfa garin zaria an sansu da sana o i daban daban garin jere da kajuma suna ƙarƙashin zaria sunyi suna akan saƙa ta hannu abu mai muhimmancin gske a ƙasar zaria shine audiga wanda ake ɗiba daga zaria da kano zuwa kasashen turawa domin amfanin masana antu garin zaria sun shahara da sakan kayan sakawa hula da kuma rini zaria suna da sifirin jirgin ƙasa da hada garin lagos kano abuja da kuma kaduna birni da a garin zaria akwai ganuwa amman daga baya duk an cire su file nigeria karte politisch kaduna png taswiran dake nuna garin kaduna da yankin zaria an samo kalmar daga harshen larabci arabic tana nufin hanyar bauta ko rayuwa ko kuma hanya kawai kuma har zuwa wannan lokaci ana ci gaba da amfani da wannan kalma ta addini a harsuna da yawa a ciki har da harshen hausa addini shi ne hanyar rayuwa bisa bautar wani abun bautawa bisa amfani da tsare tsaren da wannan abin bautar ko kuma makusantansa suka tanadar domin tafiyar da rayuwar yau da kullum ta mabiya wannan addini bisa wasu tanaje tanaje ko tsare tsare addini ya rabu gida daban daban kamar yadda masana addini su ka yi bincike kuma su ka tabbatar a bisa wannan bincike an kasafta addini gida biyu wato addinan kaɗaitaka da kuma addinan tarayya addinan da suke a cikin wannan kason sun hadar da addinin musulunci islam addinin kiristanci christianity addinin yahudanci yahudanci addinin zarusta littatafan addinai wadannan addinai sunada littatafai da suke ƙunshe da hukunce hukuncen na tafiyar da rayuwar jama a bisa tsari da tsafta da kuma jagoranci ubangiji shi ya saukarwa bayinsa littatafan ta hanyar mala ikunsa zuwa ga manzanninsa domin suyi gargadi da kuma jagoranci bisa hanyarsa addinai da littatafansu ire iren waɗannan addinai sun yarda da gabatar da hadaya ga ababan bautarsu kuma basu da wasu tsayayyun dokokin rayuwa ko littatafai da ke dauke da hukunce hukunce da tsare tsaren tafiyar da rayuwar yau da kullum saɓanin addinan kaɗaitaka addinan da suke cikin wannan kason sune addinin buddah addinin hindu addinin aztec aztec addinin majusanci da sauransu mamman shata wani shahararren mawakin hausa ne haifaffen garin musawa ne ta jihar katsina amma ya yi kaura zuwa birnin kano lokacin da ya rasu an birneshi a garin daura kamar yadda ya bar wasiyya yana da wakoki wanda bicike har yanzu bai san yawan su ba dan shi kan sa an tambaye shi ko yasan adadin wakokin da yayi sai amsa dacewa bai saniba amma a shekarun baya an sami wata baturiya ta zo ta hada wakokin sa kimanin dubu hudu yanada da abin mamaki kwarai da gaske yakanyi waka duk lokacin da aka bida yayi hakan batareda inda inda ba an tambayi marigayi dr mamman shata cewar a ina ya soma waka sai ya kada baki ya ce a nan musawa inda aka haife ni a nan na soma waka kuma duk inda na je yawo to da wakata suka ganni ko wane dalili ya sa dr mamman shata ya soma waka a rayuwarsa ga dai amsar da ya bayar dalili shine kiriniya ta yarinta kurum bawai don gadon uwa ko uba ba domin kuwa na dade ina yi bana kabar ko anini in ma an samu kudi sai dai makada da maroka su dauka sai daga baya bayan na mai da waka sana a na fara amsar kudi shin waya sawa dr mamman shata wannan suna nasa wato shata da aka tambayi dr cewar wace waka ce ta fi suna kuma ya fi jin dadin ta ko kuma ta fi birge shi a duk ilahirin wakokin da ya yi sai ya ba da amsa kamar haka to wannan wani abune mawuya ci a wurina kuma kowa yace zai iya ganewa karya yake yi tunda shi shatan bai ganeba bisa al ada ga yanda mawakan hausa suke yin wakokin su akwai waka da suke yi wa kansu da kansu kirari a cikinta wadda aka fi sani da suna bakandamiya to shima marigayi dr mamman shata bai yi kasa a guiwa ba wajen yi wa kansa irin wannan waka daya daga cikin hikimomin da allah ya baiwa marigayin shine cewar yana iya kirkirar waka a duk lokacin da yaga dama ko kuma aka bukaci da ya yi hakan misali wakar da ya yi ta dajin runhu da kuma wakar da ya yi ta canada centre a lokacin da ya kai ziyara kasar amurka bisa al adar hausa mawaka sukan yi wa mutane waka to amma a wani lokaci akan yi wa wakar mummunar fahimta misali wakar da ya yi ta kusoshin birni uwawu da kuma wakar nan ta na malumfashi habu dan mama wanda masu fashin bakin wakoki su ke ganin cewa wadannan wakoki ya yi sune domin ya nunawa mutane cewar yan zamanisun rasa inda za su kama su basu kama duniya ba kuma basu kama lahira ba to da aka tambayi dr cewar shin ko wannan bayani na masu fashin bakin wakoki haka yake sai ya ce to wannan zance ne irin nasu shi wanda naiwa ya san abinda na ce kuma masu ji da basira sun san abinda na ce daga cikin dalilan da suka sa marigayi dr mamman shata ya ke yiwa mutane waka a kwai kwarewa akan sana a misali wakar da ya yi ta bawa direba an tambayi marigayi mamman shata shin waye bawa direba dinnan kuma mai ya sa ya yi masa waka kuma da gaske ne dukkanin abubuwan da ya fada a cikin wannan waka ta bawa direba gaskiya ne haka abin yake sai ya ce bawa jankin shi kam mutumin katsina ne amma a musawa yai wayo duk abinda na fadi a wakar bawa haka yake ban kara masa ba ban rage masa ba kuma ko da ni ban fadi ba wani sai ya fadi har ila yau marigayi dr mamman shata yakan yi wa manyan shugabanni waka mu samman ma wadanda suka tsayar da adalci yanci daidaito da kuma hadin kan al umma misali wakar da ya yiwa sir ahmadu bello sardaunan sokoto allah ya ji kansa sakamakon wakokin da marigayi dr mamman shata ya yi domin amfanin al umma ya samu yabo da lambobin girmamawa misali a lokacin mulkin janar gowon an ba shi lambar girma shi da marigayi garba a b c d kuma har ila yau jami ar ahmadu bello da ke zariya ta bashi digirin girmamawa na dr wanda sakamakon haka ya sa ake kiransa dr mamman shata katsina duniya halitta ce daga cikin dimbin duniyoyin dake cikin sararin samaniya hakika wannan duniya da muke ciki yar karama ce idan aka kwatanta ta da sauran duniyoyi kamar duniyar jupiter duniyar da muke ciki itace ta uku a nisa tsakaninta da rana daga cikin abinda ake kira wato falakin duniyoyi da turanci kuma solar system kuma ita kadaice duniya a yanzu wacce ake samun halittu masu rai saboda wasu dalilai kaman i ita kadaice ruwa ke gudana a cikinta a nau uka uku ruwa liquid qanqara solid da raba gas wanda ke gudana a koramu da tekuna amma sauran duniyoyi basuda ruwa ii ita kadaice ke da qasa soil wacce ke amintar tsirowar tsirrai plants iii ita kadaice duniya da ke da iska wacce ke amintar rayuwa ta mutane dabbobi da kuma tsirrai sauran duniyoyin ko iska babu a cikinsu ballantana har akai ga samun abu mai rai hakika allah shine mahaliccin komai shi kadai ne yasan abinda ya dace da bayinsa shi yasa ya zabar mana wannan duniya domin ita kadaice za a iya rayuwa aciki zuwan dan adam sararin samaniya abu mai yiwuwa da mara yiwuwa fannin ilimin sararin samaniya astronomy na daga cikin abubuwan da suka fi kayatar da ni da wasu dimbin jama a da nake da yakinin hakan su ma yana kayatar da su sai dai ba zai yiwu lokaci daya a gama fasaltawa mutum irin dimbin abubuwan mamaki da allah ta ala ya taskance a cikin sararin samaniya ba don haka na hakaito mana wani dogon jawabi da wani shahararren masanin sararin samaniya mai suna edward tellar ya yi mai cike da abubuwa muhimmai a shekarar dangane da tafiya zuwa sararin samaniya a cikin jawabinsa ya fadi abin da yake ganin zai iya yiwuwa da abin da yake ganin ba zai yiwu ba da farko ya yi hasashen cewa daga shekarar da ya yi bayanin a wancan lokaci wato ba za a kai shekara ta dubu biyu ba har sai an samu damar zuwa duniyoyi da ke makwabtaka da duniyarmu ta earth kamar su mars da benus da jupiter da kuma duniyar wata sai dai a cewarsa mene ne burin da muke son cin mawa idan mun ziyarci wadannan duniyoyi shin za mu koma duniyoyin ne mu ci gaba da rayuwa ko kuwa ya yanmu ne za su mai da rayuwarsu zuwa can ya ci gaba da cewa za a iya tunanin zuwa can domin samo abubuwa masu daraja kamar su zinare da azurfa da yuraniyon sai dai kuma zinare da azurfa ana kokarin lalubo su a nan duniyarmu shi kuwa sinadarin yuraniyon dauko shi daga wata duniyar zuwa wannan duniyar tamu abu ne mai matukar hadari kawai dai abin daza mu so mu dauko shi ne abu mara nauyi wanda mu a nan muka rasa shi wannan ba komai ba ne sai ilimi edward ya ci gaba da cewa kasancewar rana daya ce daga cikin taurari kimanin guda biliyan dari dake cikin rukunin taurarin gungun taurari galady wanda aka baiwa suna milky way ba lalle ne a ce duk cikin taurarin nan tauraruwarmu rana ita kadai ce ke da duniyoyin da ba wanda zai iya rayuwa a cikin su haka kuma ba gungun taurarinmu galady ne kadai ba akwai wani gungun taurari galady dake makwabtaka da mu mai suna andromeda galady wanda aka yi hasashen nisansa da gungun taurarinmu ya kai nisan da idan ka tura haske zai yi shekaru miliyan biyu kafin ya isa wajen million light years bayan gungun taurarin andromeda akwai wasu miliyoyi irinsa daga can gefe daura da wannan gungun taurari iya nisan zangon tafiyar haske shekaru miliyan dari akwai wasu gungun taurari galady guda biyu dasuka yi karo da juna wanda hakan ya samar da wani kara mai tsanani tare da fitar wani rada radar wanda a cewarsa sai da ya keto har cikin sararin samaniyar duniyarmu a cikin bincikensa edward teller ya tabbatar da cewa a duniyar mars akwai wasu launuka masu wulkitawa a duk saddaaka kalli duniyar ta amfani da madubin hangen nesa mai suna spectroscope mutum zai ga wasu alamomi da suke nuna alamun wanzuwar wasu hade haden sinadarai da suke tabbatar da cewa akwai rayuwa a duk inda aka same su wato sinadaran carbon hydrogen bond irin sinadaran da ake samu a cikin man fetur malaman kimiyyar man fetur kuma sun tabbatar da cewa abin da ke samar da man fetur shi ne rubewar matattun abubuwa kamar su halittun ruwa da sauransu don haka ta yiwu samun wadancan sinadarai a wurin na da nasaba da samun rayuwar halittu a can sai dai zai yi wahala a samu mutane kamar mu masu rayuwa a can duk da dai muna da burin zuwa can kuma za mu je wani abin kuma shi ne a kimiyar ilimin sinadarai chemistry mun sani cewa dukkan wani abu mai rayuwa a nan duniyatushensa daya ne domin muna da tabbacin irin kwayoyin halittar dake jikin mutum akwai wasu a jikin biri da kifi cututtuka masu rai da dai sauransu abin tambayar a nan shi ne shin idan akwai halittu masu rayuwa a duniyar mars tun d ga sinadaran da aka gano a can kuma da akwai irinsu a jikin mutum dama sauran halittun dake nan duniya shin tsatsonmu daya da su kenan ko kuwa kowa tsatsonsa daban ina da tabbacin dai ba mu kadai neke rayuwa ba a cikin sararin wannan duniya amma kuma wani abu mai rikitarwa shi ne a hasashen da aka yi wannan duniya tamu ta yi shekaru biliyan goma da wanzuwa rayuwar mutane kuma a duniyarmu ta wanzu kimanin shekaru rabin miliyan zuwa milkiyan ai kuwa za a samu masu rai da suka rayu tun farkon duniyoyin nan kafin wanzuwarmu lalle zan so na ji ina wadanncan mutane dasuka rayu gabaninmu suka tafi sai ya ce zuwanmu duniyar wata ne zai ba da damar hango nisan zangon da a nan duniyar ba za mu iya hangowa ba har daga bisani a tabbatar da cewa duniyar gungun taurari ba ta da iyaka ko kuma watakila a hango iyakarta da ma wasu biliyoyin irinta da akwai wani abu mai launin ja da ya taba bayyana a duniyar jupiter tun a karnin da ya wuce wanda zuwa yanzu ba a san ko mene ne ba kuma ana ganin shi kadan kadan har zuwa yau don haka zuwanmu daya daga cikin duniyoyi masu makwabtaka da mu ne zai sa mu samu ilimin sauran duniyoyin da mana wasu abubuwan sai dai a cewarsa duk wadannan ba su ne manyan muhimman abubuwan ba a matsayinmu na mutane masu numfashi babban abin da muka fi so mu sani shi ne amsar tambayar nan da wasunmu suka sha yi shin akwai abu mai rai a duniyar wata da sauran duniyoyi domin ni ban yarda da fadar mutane cewa halittun da kerayuwa a sauran duniyoyi martians wai kamu daya ba ne kuma kalarsu koriya ce bayan haka kuma za mu so mu ji shin a cikin sararin samaniya akwai duniyoyi masu dauke da mutane irinmu daga nan sai mu kara bincike akan kara nkanmu haka kuma mu nce muna so kafin karshenkarnin nan mu zagaye duniyoyin rana planets shin yaushe za mu fara tafiya zuwa sauran taurari tauraruwa dai mafi kusanci da tauraruwarmu rana itace prodima centauri ba kamar yadda wasu ke cewa alpha centauri ba kuma nisan dake tsakanin tauraruwa rana da tauraruwa prodima nisan tafiyar haske ne a shekaru hudu light years ga shi kuma kamar yadda masanin nan einstein ya fada babu wani mahaluki da zai iya yin gudu a wani abin hawa dai dai da saurin haske matukar yana da nauyi sai dai idan zai zamo ba shi da nauyi ko kadan to amma duk da haka ko da za mu iya tafiya dai dai da gudun haske tazarar shekaru hudu ba karamar tafiya ba ce ga shi kuma lalle muna so sai mun je prodima centauri sannan alal misali idan yanzu na yi amfani da kayayyaki na wannan zamani na urar rocket din da zan iya kerawa zai yi gudu dai dai daya bisa ashirin na gudu da saurin haske kenan idan muka durfafi prodima ba za mu iya kaiwa gare ta ba sai nan da shekaru tamanin wannan lokaci ne mai tsawon gaske duniyar jupiter jupiter wata irin duniya ce mai ban al ajabi saboda tasha banban da sauran duniyoyi gaba daya jihar katsina jiha ce daga cikin jihohin nijeriya guda talatin da shida tana yankin arewa ta yamma na kasar nijeriya ansamar da ita ne daga cikin jihar kaduna gwamnan katsina a yanzu shi ne aminu bello masari wanda ya zama gwamnan jihar ne tun bayan zabensa da akayi a shekarar ko kafin zuwan gwamna aminu bello masari an yi gwamnoni na soja da farar hula kama tun daga kanal abdullahi sarki mukhtar zuwa barista ibrahim shehu shema mutanen jihar katsina mafiya yawansu hausawa ne kuma sana o insu noma ne da kiwo daga jihar ne shugaban kasa na yanzu wato muhammadu buhari ya fito da kuma tsohon shugaban kasa umaru musa yar adua jihar katsina tarihi ya nuna cewa tana da kofofi guda bakwai har a yau ana amfani dasu kuma ko wace kofa tanada tarihin ta tarihi ya nuna cewa katsina ta samu asali daga wasu maharba wanda suka zauna awasu duwatsu dake durbi ta kusheyi da birnin bugaje a wani ƙaulin an nuna cewa bugari jirgo ne ya kafa masarautar katsina ta haɓe shekaru dubu uku da ɗari biyar da suka shuɗe   katsina tanada kananan hukumomi guda sune tarihi hukumar binciken danwaire gwanki sha bara hukumar binciken tarihi da kyautata al adu ta jihar katsina katsina dab in lamp isbn oclc an haifi benazir bhutto ne a birnin karachi dake ƙasar pakistan a ranar ga watan yuni na shekarar benazir bhutto ta soma karatu a makarantar nursery ta lady jennings da ke karachi bayan shekaru biyu sai ta sami shiga makarantar firamare ta mary convent da ke muree in da ta kammala karantunta na firamare tattare da sakamako mai kyau bayan ta kammala karatun gaba da firamare a watan afirilu na shekarar bhutto ta shiga jami ar havert da ke ƙasar amurka in da ta kammala karatun jami a a watan yuni na tare da samun digiri na farko a fannin ilimin kimiyyar siyasa da tattali a shekarar benazir bhutto ta koma cigaba da karatu a jami ar oxford da ke london don neman babbar digiri ta kammala karatun in da ta koma pakistan cikin watan yuni na shekara kodayake dai bayan kammala karatunta benazir bhutto ta so ta yi aiki a ƙetare to amma mahaifin ta ya nemi ta komo gida ta shiga siyasa domin ta tsaya takarar kujerar majalisar dokoki sai dai kuma kash shekarun bhutto ba su kai na tsayawa takarar shiga majalisar ƙasa ba don haka ne mahaifin bhutto zulfikar ali bhutto ya umurce ta da ta taimaka masa wajen tafiyar da harkokin siyasa an zaɓi mahaifin bhutto a muƙamin firaminista to amma kuma a yayin da ta koma gida pakistan don taimakawa mahaifinta ne sojoji suka yi masa juyin mulki gwamnatin janar zia ul haq ta zatas da hukuncin kisa kan mahaifin bhutto a cikin shekarar sa anan akayi wa bhutto ɗaurin talala na shekaru uku a shekarar anyi wa bhutto izinin barin pakistan don haka ta je tayi zaman ta a london tare da yan uwanta su biyu benazir bhutto ta koma pakistan domin ta halarci taron jana izar ɗan uwanta wanda ya rasu a shekarar to sai dai gwamnatin pakistan ta kuma kame ta bayan ta zarge ta da lefin shiga zanga zangar nuna ƙyamar gwamnati benazir bhutto a bisani ta kasance mai taka rawar gani cikin jami iyyar ppp wato jamaiyyar mahaifinta kodayake ba ta iya zama cikin ƙasar pakistan ba to amma tana bada gudummawa gaya ga jama iyyar ta ppp kafin kuma a bisani ta zama shuagabar jamia iyyar in da ta gaji mahaifinta lokacin da ta koma gida pakistan bayan mutuwar shugaba janar muhammad zia ul haq wannan ne ma ya baiwa jama iyyar bhutto ta pakistan people party damar lashe zaɓen majalisar dokokin ƙasar da aka yi a ranar ga watan nuwambar sa annan kuma aka rantsar da ita a muƙamin firaminista a gwamnatin haɗin gambiza a ranar ga watan disambar wannan ne ma ya sa bhutto ta shiga tarihin ƙasar a matsayin mace ta farko kuma mafi ƙarancin shekaru da ta hau muƙamin firaminista a pakistan don kuwa duka duka shekarunta ne da haihuwa a lokacin an kifar da gwamnatin bhutto a in da nawaz sharif ya hau muƙamin firaminista to amma an kuma zaɓen ta a shekarar duk da hakan ba ta kai labari ba don kuwa shugaba farooq leghari ya zargi gwamnatin bhutto da lefin rashawa bayan hamɓarar da gwamnatin bhutto a bisani ta fuskanci zarge zarge da dama mussaman kan yadda aka ce tana baiwa gwamnatin taliban a ƙasar afghanistan goyon baya don haka ne ma ƙasashen duniya irin su faransa da andalus wato spain da swizaland suka zargi bhutto da laifin aikata laifufuka daban daban a ƙasashen su da suka shafi na hada hadar ƙudi to amma jama iyyarta ta ppp ta fito fili ta ƙaryata zarge zargen a shekara ta shugaban pakistan pervez musharraf ya yi wa kundin tsarin mulkin pakistan gyara wanda hakan ya hamarta wa duk wani daya riƙe muƙamin firaminista hawa mulki fiye da sau biyu wanda hakan ya zama wata katangar da ta yi haramci ga bhutto neman muƙamin firamnista a ranar uku ga watan agustan an zaɓi benazir bhutto mamba cikin cibiyar miinhaj ul quran ta duniya ta ci gaba da kasancewa a cibiyar har zuwa lokacin da ta koma dubai da ke tarayar daular larabawa in da ta ci gaba da zama tare da iyalanta da suka haɗa da ya yanta uku da mijinta da kuma sauran iyalan ta benazir bhutto ta bayyana aniyarta ta komawa pakistan a shekara ta domin shiga siyasa gadan gadan kodayake shugaba musharraf ya yi barazanar cewa zai haramta mata damar tsayawa takara to amma kuma a bisani an yaɗa raɗe raɗin cewar wata ƙil gwamnatin musharraf ce ta kuma baiwa bhutto damar komawa siyasa bayan wata ganawar da suka yi da ita a shekara ta bayan tayi zama na neman mafakar siyasa na kimanin shekaru takwas a tsakanin dubai da london benazir bhutto ta koma ƙasar pakistan a ranar ga watan oktoba na shekara ta don sake komawa fagen siyasa da zummarta ta tsayawa takara a babban zaɓen ƙasar na shekara ta to sai dai kuma a kan hanyarta ta komawa birnin karachi a ranar ga watan oktoba na shekara ta bhutto ta fuskanci hare haren boma bomai har saw biyu da suka fashe jim kaɗan bayan ta baro babban filin saukar jiragen sama na jennah du da cewar bhutto bata sami koda ƙwarzani ba daga hare haren to amma aƙalla magoya bayan ta su ne suka mutu sa anan wasu suka sami munanan raunuka cikin waɗanda suka mutu akwai wasu mutane waɗanda suka yi kamun hannu na zobe don kare bhutto daga hare haren ƙunar baƙin wake a ranar uku ga watan nuwambar shekara ta shugaban pakistan pervez musharraf ya sanar da kafa dokar ta ɓaci a kan dalilan rashin cikkaken tsaro a ƙasar kana kuma ya sauke babban jojin ƙasar ya naɗa wani tare kuma da kamewa da kuma tsare wasu dake adawa da gwamnatinsa bhutto ta yi allah wadai da wannan manufa ta musharraf don haka ne ma aka soma fuskantar sa in sa tsakanin bhutto da gwamnatin musharraf lamarin da ya kai ga yi wa benazir bhutto ɗaurin talala a ranar ga watan nuwamba kwanaki biyar bayan kafa dokar ta ɓaci bayan anyi ta gwa gwa gwa a bisani dai musharraf ya sako ta don haka ne ma ta sami zarafin shigar da takardarta ta neman tsayawa takarar zaɓe na yar majalisa daga mazaɓar larkana a ranar ga watan nuwambar shugaba musharraf ya sauka daga kan muƙamin shugaban mulkin soja sannan ya kuma ɗaukar rantsuwa a muƙamin shugaban farar hula a ranar ga watan nuwamba kana ya cire dokar ta baci a ranar ga watan dizambar shekarar biye da kudirin yin zaɓe a watan janairu na a ranar takwas ga watan disamba na wasu yan bindiga su uku sun kutsa kai ofishin jama iyyar bhutto dake kudu maso yammacin lardin baluchistan in da suka kashe magoya bayan benazir bhutto su uku benazir bhutto ta gamu da sanadin ajalin ta ne dai a ranar ga watan disambar shekara ta bayan wani ya harbe ta da bindiga kafin a bisani ya ta da bom da ya hallaka shi a yayin da bhutto ke ƙoƙarin fita daga harabar data gudanar da wani gangami na jama iyyarta ta ppp a garin rawalpindi an ce aƙalla mutane suka mutu a wannan hari wasu da dama suka sami raunuka an sanar da mutuwar bhutto ne dai a bayan an kai ta babban asibitin rawalpindi in da allah ya yi mata cikawa kuma an sanar wa duniya rasuwarta da misalin ƙarfe da minti na rana agogon pakistan ko kuma ƙarfe da miniti agogon nigeriya da niger ƙasashen duniya da dama sun yi allah wadai da kashe bhutto in da wasu ke ɗora laifin harin kan gwamnatin musharraf zargin da shugaba musharraf ya ƙaryata alhaji abubakar imam shahararren marubucin hausa ne wanda ya wallafa littatafan hausa da dama cikinsu akwai irinsu magana jari ce ruwan bagaja da sauransu marubucin ya samu shahara a duniyar nazarin harshen hausa ya zamo edita na farko na jaridar arewa gaskiya ta fi kwabo yanzu haka a na nazarin wallafe wallafen da ya yi a manya da kananan makarantu a nijeriya abubakar imam shine marubuci littattafan hausa na farko a karni na a tsakanin watan aprilu zuwa ogusta na an haifi alhaji dr abubakar imam o b e c o n ll d hon n n m c a cikin shekarar a cikin garin kagara sa an nan tana cikin lardin kwantagora yanzu kuwa jihar neja ya yi makaranta a katsina training college kuma ya kama aikin malanta a makarantar midil ta katsina a shekarar yana da shekara ya rubuta ganin kwazonsa wajen kaga labari mai ma ana ya sa dr r m east shugaban ofishin talifi na zariya ya roki a bada shi aro daga katsina ya yi aikin rubuce rubuce a zariya a zaman sa na zariya ne abubakar imam ya wallafa littafin magana jari ce ikon allah da tafiya mabudin ilimi nothern privinces newsheet ne kamfani na farko dake buga rubutun ajami a kasar hausa wanda aka kafa a kano daga baya kuma an kafa nothern nigeria publishing company nnpc waɗanda suke wallafa litttatafai a cikinn harshen hausa sannan aka kafa gidan jarida ta farko mai suna gaskiya tafi kwabo ma ana truth is worth more than a penny wacce aka ƙirƙira a shekarar wanda a lokacin abubakar imam shine mai kula da harkokin rubutu a kamfanin abubakar imam ne mutum na farko da yafara walafa littafin labarin hausa a ƙasar hausa mai suna ruwan bagaja a shekarar a lokacin yana da shekara sai bello kagara wanda yaya ne ga abubakar imam wanda ya wallafa littafin ganɗoki littafi mai shafi sai littafi mai suna idon matamabayi na muhammadu gwarzo a shekarar littafi na biyar shine jiki magayi amman littafain magana jari ce tafi kowanne littafi karbuwa a karnin abuabakr imam yace ya dauke shi kimanin wata shida yan rubuta littafin magana jari ce yawancin labaran dake cikin littafin magana jari ce ya samo ne daga labarun tatsuniya na grimon labarun larabawa da an indiya kuma kimanin labarai ya samo su daga wasu lttatafan da rupert east ya ara mai shi kanshi abubakar imam yave shi kanshi rupert east ya tattaro bayanai daga cikin littatafai daban daban na turawa da tatsuniyan larabawa domin yin amfani dasu a matsayin abun amfani na sharan fage magana jari ce ta kasance babban littafin da tafi kowanne a jadawalin tsarin rubuta littafi ga hausawa har ila yau ruwan bagaja yana daya daga cikin shahararrun littafin da abubakar imam ya wallafa littafin labari ne a cikin labari inda alhaji imam ke bada tarihin rayuwarsa da kansa inda yake tara mutane yana basu labarinsa su kuma suna jinsa labarin littafin ya kunshi inda imam ke barin gida wajen neman ruwan bagaja domin neman ma wanda ya rige shi magani da kuma fitar dashi daga kunya inda ya fita gida tin da kuruciyar shi inda yawo yakai shi har india inda daga bisani yake dawowa gida rupert east ya sanya gasar littattafai inda aka kai ruwan bagaja dan gyare gyare a lokacin ta hanyan katsina middle school a watan aprilu th rupert east ya rubutawa mr allen shugaban makarantar katsina middle school ga mallam abubakar imam cewa suna godia da turo takardan abubakar imam da akayi zuwa wajen su amma a wannan lokacin baza su iya wallafa littafin ba domin littafin ya ruwaito labarinsa dayawa daga wasu littattafan inda kuma babu wasu canje canje duk da cewa littafin ya tsaru kuma sun yabe shi inda ya bashi shawaran da ya rubuta wasu labaran da kanshi domin a sanya su domin samun daman wallafa littafin da sunanshi shi abubakar imam a watan ogusta east ya sake rubutawa abubakar imam wasika inda yake sanar dashi cewa sun kusa gama gyare gyaren littafin nasa a cikin littafin ya fara nazarin littafin shi wanda ya same suna ruwan bagaja a wanna shekaran inda shekara mai zuwa baturen mulkin mallaka rupert east ya sanya gasan littattafai inda aka kai ruwan bagaja domin gyare gyare masana harshen hausa sun tabbatar da cewar har ya zuwa yanzu babu wani marubuci da ya baiwa adabin hausa gudunmowa ta musamman fiye da alhaji abubakar imam domin kasancewarsa marubuci mai cikakkiyar basira da fasahar shirya labarai iri daban daban duba da muhimmancinsa ne ma ya sa masana su ka sanya talifinsa cikin jadawalin darussan hausa a makarantun sakandire da kuma jami o i wadansu littatafan da alhaji abubakar imam ya rubuta sun hada da tarihin annabi s a w kammalalle da kuma karamin sani kukumi hakika alhaji abubakar imam yana sahun gaba a manyan taurarin adabin hausa kuma wanda har ila yau bashida tamka a fannin kaga labarai duba ga irin gudunmowa da ya bayar ga talifi da aikin jarida masarautar burtaniya ta girmama alhaji abubakar imam da lambar girma ta o b e order of british empire daga bisani kuma gwamnatin nijeriya ta girmama shi ta tata lambar makamanciyar o b e wato c o n yanzu haka gwamnatin jihar kanota sanya sunan shi a babban asibitin kula da ma su yoyon fitsari wato abubakar imam urology hospital da ke birnin kano birtaniya ko biritaniya da turanci britain ƙasa ce da ke a nahiyar turai biritaniya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i biritaniya tana da yawan jama a bisa ga jimillar biritaniya tana da iyaka da ayilan babban birnin biritaniya landan ne magana sosai birtaniya ta ƙunshi ingila weyilz kuma da sukotilan united kingdom da hausanci masarautar ɗaya ko masarautar haɗaɗɗe ya ƙunshi ingila weyilz sukotilan kuma da ayilan ta arewa tsibirin birtaniya ya ƙunshi ingila weyilz sukotilan ayiland ta arewa kuma da kasar ayilan sarauniyar birtaniya elizabeth ta biyu lafazi elizabet ta biyu ce firaministan birtaniya theresa may lafazi teresa mai ce margaret thatcher dai itace macen farko data zama firaministan ƙasar birtaniya birtaniya ta samu yancin kafin karni na goma a kar ingila suna da abinci kala daban daban a kasar ingila akwai yanayin zafi da sanyi isra ila tana daya daga cikin kasashen gabas ta tsakiya kasar yahudawa ce kuma tana bin tsarin mulkin dimokradiya ne dukda cewar yawancin al umman yahudawa ne amma sunada yan tsirarun larabawa musulmai da krista a kasar ana kiran su da larabawa ciki ko kuma larabawan isra ila iyakar kasar isra ila har ila yau ba a fayyace ba shiyasa ake ta samun matsala har ila yau don saboda bata faiyaci iyakacin ta ba tun lokacin da ta zama kasa a shekara ta amma dakwai iyakan da ta dai daita da wasu kasashen larabawa kamar misra daga sinai zuwa negev jordan daga arabah zuwa maraj bisan wa yannan sune iyakan da aka fai yaci a yarjejeniyar zaman lafiya da aka yi a shekara ta isra ila ta nemi a fayyaci iyakanta da lebanon a wannan lokaci isra ila ta janye dakarunta daga kudancin lebanon kuma a shekara ta isra ila ta fayyaci iyakanta da zirin gaza iyakan isra ila karami ne tanada yawan mutane da sukakai kuma ta sha gwabza yaki da makwabtanta misali misra seriya labano jordan da falasdinu an haife shi ne a wani gari mai suna qunu dake gabas da kogin mbashe a yankin gabashin birnin cap a lokacin da ya samu shekara bakwai ya zama ɗan zuri arsa na farko da ya shiga makarantar boko mahaifinsa ya rasu da cutar tarin fuka a yayin da mandela ya samu shekaru tara a duniya saidai duk da halin maraici da ya tsinci kansa a ciki nelson mandella ya ci gaba da karatu amma a lokacin da ya kammala shekarar sa ta farko a jami ar fort hare an fidda shi daga makarantan a dalilin jagorancin da yayiwa yan makarantar na tada tarzoma bayan haka nelson mandela yayi ƙaurin suna a jami ar birnin johannesburg inda a nan ya cigaba da karatun sa har saida ya samu digirin digirgir ta fannin shari a a ɓangaren harkokin siyasa kuwa a shekara ta ne nelson mandela ya shiga ƙungiyar anc mai yaki da wariyar launin fata da ake nunawa baƙaƙen fatar afrika ta kudu a shekara ta tare da haɗin gwuiwar walter sizulu da kuma olivier tambo mandela ya girka kungiyar matasan jam iyyar anc wadda daga nan ta duƙufa wajen neman yancin baƙaƙen fata da sauran al umomin da ake nunawa wariya a ko ina a cikin duniya don cimma wannan buri nelson mandela ya shiga kafar wando guda da gwamnatin daniel malam wacce ta ƙaddamar da mulkin apartheid wato wariyar launin fata a afrika ta kudu ta la akari da yadda ƙungiyar matasan yaƙi da apartheid ke samun gindin zama sai gwamnati ta cafke nelson mandela tare da wasu muƙarrabansa wanda aka jefa su kurkuku har tsawan shekaru biyar a shekara ta turawan dake mulki a afrika ta kudu su ka ƙadamar da kisan kiyashi da aka fi sani da suna ta adin sharpeville wanda a sakamakon sa mutane suka rasa rayukan su wannan ta adi ya harzuƙa nelson mandela a game da haka yayi kira ga jama a ta ƙadamar da yaki ga haramtaciyar gwamnatin wariyar launin fata a dalilin haka aka ƙara ɗaure shi a kurkuku har tsawan shekaru biyar a yayin da kotu ke gudanar da shari a akan al amarin mandela ƙarara yace kotun haramtata ce domin itama ta nuna wariya wannan kalami yasa aka kara ɗaure shi na shekaru biyar ya rikiɗa zuwa ɗaurin rai da rai a gidan yari na robben island inda ya share shekaru kussan a ɗaure ranar ga watan febrairun shekara ta rana mai dubun tarihi ga ƙasar afrika ta kudu da ma afrika baki ɗaya domin a wannan rana gwamnatin afrika ta kudu ta bada umurnin belin nelson mandela kamar yadda shugaba fredrick declerck ya bayyana a cikin wannan jawabi gwamnati ta yanke shawarar sallamar nelson mandela ba tare da gitta wani sharaɗi ba kuma za ta tabbatar da hakan take yake kammalla jawabin na shugaban ƙasa declerck ke da wuya sai aka sallami mandela inda dubban jama a suka tarɓe sa cikin taɓi da harerewa a lokacin da yayi jawabin farko bayan belin nasa nelson mandela ya bayyana matuƙar farin ciki to saidai a ɗaya hannun ya bayyana baƙin ciki ta la akari da cewar har yanzu ba ta cenza zani ba a game da ƙuncin rayuwar baƙaƙen fata na afrika ta kudu bayan fitowar sa daga kurkuku mandela yayi alƙawarin ci gaba da gwaggwarmaya har sai ya ga abunda ya turewa buzu naɗi a game da haka ya samu lambar yabo ta zaman lafiya wato nobel price kokuma prix nobel de la paix tare da fredrick de clerck jam iyarsa ta anc ta tsaida shi ɗan takara a zaɓen shugaban ƙasar afrika ta kudu ranar ga watan afirilun shekara ta anc ta sami gagarimin rinjaye da kashi a game da haka mandela ya zama baƙar fata na farko da ya jagoranci afrika ta kudu tare da mataimaka guda biyu thabon mbeki shugaba mai ci yanzu da kuma fredrik de clerck tsofan shugaban ƙasa wasu daga cikin mahimman ƙudurorin da mandela ya ƙadamar a zamanin mulkinsa sun haɗa da girka komitina mussamman wanda ya tattara illahirin wulaƙanci da azabar da baƙaƙwen fata suka yi fama da ita a zamanin mulkin wariya da zumar yafewa juna tare da ɗaukar matakan kauda wannan tsarni daga dokokin afrika ta kudu mandela ya taka muhimmiyar rawa ta fannin farfaɗo da martaba da ƙimar afrika ta kudu a idanun duniya sannan ya kasance tamkar uba ga sauran ƙasashen afrika nelson mandela ya sauka daga karagar mulki a shekara ta har bayan saukar sa daga karagar mulki nelson mandela ya cigaba da fafatawar ƙwato yancin bani adama a game da haka ne hukumar kare haƙƙoƙin dan adama ta amnesty international ta naɗa shi jikadan zaman lafiya na duniya daga jami ar amnesty bil shipsey ya bayyana dalilan ɗorawa mandela wannan na uyin tun belin sa daga kurkuku a shekara ta ya zama tauraruwa sha kallo kuma abun koyi ne a duk ko ina cikin duniya a lokacin da yayi shugabanci ya bada cikkakar shaida cewar ana iya gudanar da mulki cikin adalci sannan babu matsalar da za ta gagara a magance muddun akwai kyakkyawar niya a lokacin da ya maida martani ga wannan na uyin da amnesty ta ɗora masa mandela ya jaddada aniyarsa ta cigaba da gwagwarmaya muddun ya na raye a yanzu nayi ritaya daga harakokin mulki amma muddun rashin adalaci ya cigaba a duniya nima zan cigaba da fafatawar ƙwatar yancin jama a domin a duk lokacin da talauci ya mamaye jama a babu batun yanci nelson madela ya taka rawar gani ta fannoni dabam dabam hasali ma ta fannnin yaƙi da cutar sida a shekara ta ya fito ƙarara ya bayyana cewar ɗansa na cikinsa makgatho mandela ya rasu a dalili da kamuwa da cutar sida yayi hakan domin taimakawa jama a ta daina samun ɗaurin kai a game da wannan cuta da masu ɗauke da ita ke fama da ƙyama wannan bayyani na nelson mandella ya taimaka mutuƙa wajen rage ƙyamar masu cutar sida waƙoƙin gargajiya kamar dai yadda kowacce al ada ko kabila ta ke da mawakanta to ita ma kabilar hausa ta na da na ta mawakan wadanda su ka yi wakoki ma su tarin yawa cike da hikimomi da basira mara adadi wasu daga cikin mawakan sun yi wakoki daban daban wasu kuma jigon wakokin nasu iri daya ne akwai mawakan sarakuna akwai na sha awa akwai na manoma ko yan dambe ko yan kasuwa da dai sauransu wannan sunayen wasu ne daga shahararrun mawakan gargajiya matattu da kuma rayayyu daga nijeriya mafi yawancinsu dai sun riga mu gidan gaskiya da yake shi harshen hausa ya yadu sosai daga nijeriya zuwa niger zuwa kamaru ghana saliyo benin da sauransu hakan ta haifar da samuwar mawaka da hausa a wadannan kasashen da ma tsallake an haifi barack hussain obama ne a ranar ga watan ogusta na shekara ta a birnin honolulu dake jihar hawaii a ƙasar amurika tun yana ɗan shekaru biyu da haihuwa iyayensa suka rabu da cigaba da zaman aure tare da mahaifiyarsa mahaifinsa musulmi ne dan kasar kenya a nahiyar afirka ya bar amurika bayan ya bar matarsa a amurka inda ya koma gida kenya ya kuma zama minista a cikin gwamnatin shugaban ƙasa na farko wato jomo kenyatta kamin allah ya amshi ransa a shekara ta a cikin haɗarin mota a lokacin da ya samu shekaru shida har zuwa shekaru barack obama ya bi mahaifiyarsa zuwa ƙasar indonesia inda suka yi zama na shekaru huɗu sai a shekara ta ya komo honolulu inda ya ci gaba da karatu yayi karatu a jami ar kaliforniya da kuma ta kolumbiya a birnin new york bayan ya kamalla karatu a jami a obama ya fara aiki a matsayin jami i ta fannin lissafin kudi to saidai bai jima ba yana wannan aiki ba ya kuma koma ƙaro ilimi inda a shekara ta ya fito da digirin digirgir ta fannin sharia barack ya jima ya na kwaɗayin shiga siyasa amma sai a shekara ta haƙarsa ta cimma ruwa inda karon farko a ka zaɓe shi a matsayin dan majalisa a mazaɓarsa ta yankin ilinois a tsawan watanni barack obama na fafatawa da matar tsofan shugaban ƙasar amurka wato hilary klinton domin samun tabarraki daga jam iyar demokrate don tsayawa takara a zaɓen shugaban ƙasar amurikar a shekara ta ya tsaya takara a majalisar dokoki a wani matakin da wasu ke dangantawa da rabbo rabbabe ba zato ba tsammani barack obama ya kai gaci ya kayar da abokiyar hamayar tasa a duk tsawan wannan lokaci obama ya bayyana kansa a matsayin gwarzo duk da cewar da dama na masu zargin rashin ƙwarewa cikin harkokin siyasa idan aka kwatanta shi da hilary klinton ko kuma da ɗan takara jam iyar republicain john makain mai shekaru a duniya wanda kuma ya laƙanci ƙabli da ba adin siyasa a ciki da wajen amurika ta fannin rubuce rubuce barack obama ya rubuta littatafai guda biyu inda a ɗaya daga cikin su yayi tarihin rayuwar baƙaƙe a amurika tare da bayyana yadda a matsayinsa na baƙin ba amurike ya gudanar da yarintarsa barack obama na da aure da kuma yaya yan mata guda biyu kafin ya tsaya takara da shi sanata ne a jam iyar dimukaratic ta jihara illinois acikin wannan lokacin a ga zuwa ga shekara ta kuma shene dan afirka na farko a majalisar wakilai amurika kuma shine dan asalin afirka na farko da yatsaya takarar shugaban amurika a jam iyar dimucraic sannan ya kayar da abokiyar takatarsa hillary clinton ita dai kambodiya wata ƙasa ce da ke kudu maso gabashin asiya kuma ta na da jama a da yawansu ya haura miliyan sunan babban birnin ƙasar phnom penh kambodiya ta samo asali ne daga daular hindu da buddha wadda ta mulki yankunan indonesiya da china tsakanin ƙarni na zuwa ƙarni na yawancin yan ƙasar kambodiya mabiya addinin buddha ne amma kuma akwai musulmi da dama da chinese yan asalin ƙasar da yan asalin ƙasar vietnam da kuma yan tsirarun yarurruka da ke zaune akan tsaunuka ƙasar kambodiya na maƙwabtaka da ƙasashen thailand a yammaci da kuma yamma maso arewa laos a arewa maso gabas da vietnam a gabas da kudu maso gabas a kudu tana fuskantar kogin thailand siyasa a ƙasar kambodiya ta kafu ne akan tafarkin kundin tsarin mulkin ƙasar na kuma tsari ne da aka yi da ke da sarki da kuma firaminista waɗanda wakilan jama a ne ke zaɓansu firaministan ƙasar shi ne shugaban gwamnati wadda ta ƙunshi jam iyyu dabam dabam a yayin da kuma sarki shi ne shugaban ƙasa sarki ne ke naɗa firaminista tare da shawara da kuma yardar majalisar ƙoli ta ƙasar firaminista tare da ministocin sa na da ikon zartar da doka a gwamnati a yayin da alhakin tsara dokoki ya rataya ne akan majalisun dokoki da kuma ɓangaren masu zartar da dokar a ranar ga watan oktoba wata majalisa ta musamman mai wakilai ta zaɓi sarki norodom sihamoni a wani tsari na zaɓe da aka yi cikin gaggawa sati ɗaya bayan sarki norodom sihanouk ya ƙi amincewa zaɓen sarki sihamoni ya sami albarkacin firaminista hun sen da shugaban majalisar dokokin ƙasar norodom ranariddh waɗanda dukkan su wakilai ne a majalisar zaɓen sarki an rantsar da sabon sarkin ne a ranar ga watan oktoba a babban birnin kambodiya wato phnom penh masana antun ƙasar kambodiya dai sune na sutura yawon shaƙatawa da kuma gine gine a shekara ta yawan baƙin da suka ziyarci ƙasar daga ƙasashen waje ya haura miliyan biyu an gano mai da albarkatun ƙasa a ƙarkashin ruwan dake zagaye da ƙasar a shekara ta kuma idan aka fara zaƙulo waɗannan albarkatun ƙasa a shekara ta to ana ganin cewa kuɗin shigan da za a riƙa samu daga man zai haɓaka arziƙin ƙasar ta kambodiya alhaji mamman shata ya rasu a shekarar ya na da shekara fiye da a lokacin mutuwar sa mamman shata na daya daga cikin mawwakan gargajiya da aka fi sani a kasashen hausa da afirka kai harma da duniya ya kasan ce masha hurin mawaki domin a fagen wakarsa ya shahara kasan cewar ya kasance a cikin waka ba abin da bazaiwa waka ba shi yasa ake masa kirari da shata ikon allah kuma mahadi mai dogon zamani yan arewa ku bar barci na daya daga cikin wakokin sa shata yan arewa ku bar barci najeriyarmu akwai dad i yan arewa a bar barci najeriyarmu akwai dad i to yan amshi a a yan arewa a bar barci najeriyarmu akwai dad i shata k asar afuruka bak ar fata k asar afruruka bak ar fata in ka yi yawo ciki nata duk ba kaman najeriya gidan dad i najeriya k asar farin jini najeriya ce gidan dad i balle arewa uwar dad i to yan amshi a a yan arewa a bar barci najeriyarmu akwai dad i shata oh northerners stop sleeping our nigeria it s a pleasant place source kasar sudan tana daya daga cikin kasashen yankin arewa maso gabacin afrika tanada iyaka da kasashe tara daga arewacin kasar misra daga gabashi eritrea da ethiopia daga kudanci kenya da uganda daga kudu maso gabas congo da jamhoriyar afirka ta tsakiya daga yammaci chadi daga arewa maso yammaci libya kuma kasace da take bin adinin musulunci sudan nada harsuna fiye da dari biyar amma harshen dayafi shahara itace harshen larabci wadda kowa da kowa yake jinsa kuma itace yaren kasar yaren dinka itace ta biyu a yawan masu amfani da ita bayan larabci hausa shine na uku wurin yawan a duk fadin kasar nuba shine na hudu shulukda soran so sudan nada yankuna ashirin da shida sune kasar chadi tana daya daga cikin kasashen da suke afirka ta tsakiya tanada iyaka da kasashe shida sune daga nahiyar gabas sudan nahirar arewa libya daga nahiyar yamma nijar da kamaru da nijeriya nahiyar kudu jamhuriyar afirka ta tsakiya kasar chadi kasa ce da batada wani kogi ko teku amma tanada wani dan tabki sunansa tabkin chadi yana arewa maso yammacin njemena baban birnin kasar kasar chadi tasamu yancin gashin kanta ne daga hannun kasar faransa tun daga ga watan shekara ta a wannan lokacin ngarta tombalbaye dan kudanci chadi wanda ba musulmi bane ya karbe ikon kasa daga hannun faransa bayan shekara da karbar mulki sai aka fara yaki tsakaninsa da musulmai an arewacin kasar acikin babban birni ndjamena haka aka cigaba da yakin har shekara ta musulmai suka yi nasara akan an kudancin kasar wadanda mafi yawansu ba musulmau bane a waccan lokaci hissne habr yazama shugaban kasar daga se yazame doktator a shekara idriss dby ya shiga tawae yaringa kai hare kan sujujin kwamnate a shikara idriss dby ya kwace mulke da ga hissne habr ton da shugaban kasa ya yi tazarci abokan hamaiya suka shiga tawae agabarci kasa yan tawae suka shiga cikin baban birne omjamaina sate guda suna kwabza fada dan su kefe idriss dbyamma busuci nasara ba daganan alagar cadi ta baci da sudan har ila yau dan adam muhimmin jawabin da majalisar dinkin duniya ta bayyana game da hakkokin an adam a shekarar gabatarwa ganin cewa yanci da adalci da zaman lafiya ba za su samu ba a duniya harsai in an amince da cewa dukkan yan adam suna da mutunci kuma suna da hakkokinsu kamar yadda kowa da kowa kedashi wadanda ba za a iya kwace musu ba ganin cewa ba abin da ya sa aka aikata abubuwa irin na lokacin jahiliyya wadanda ke tada hankalin duniya gaba daya illa rashin sanin hakkokin dan adam da rena su ganin kuma cewa an bayyana cewa muhimmin gurin da yan adam suka sa gaba shi ne bayan sun kubuta daga tsananin iko da wahala kowa ya sami damar fadin raayinsa kuma ya sa rai ga abin da zuciyarsa ta saka masa ganin cewa ya kamata a kafa hukumomi wadanda za su kula da kiyayewa da hakkokin yan adam ta hanyar girka dokoki domin kada tsananin iko da danniya su yi yawa har su kai mutane ga yin kara ko yin tawaye ganin cewa ya kamata a karfafa aminci tsakanin kasashe ganin cewa a cikin usular takardar sharuda alummu kasashen duniya sun sake nuna amincewarsu da muhimman hakkokin yan adam da mutuncinsu da darajar da wadannan halittu suke da ita kuma a kan daidai wa daida ga namiji da mace suka kuma dauki alkawalin yin kokari domin su kyautata wa yan adam jin dadin rayuwa a cikin suna kara walawa nahiyar afirka itace nahiya ta biyu a fadin kasa da kuma yawan jama a a duniya nahiyar da ke daya daga cikin nahiyoyi bakwai na duniya tanada kasashe kimanin hamsin da hudu kuma akwai ruwayoyi da dama da ke nuna yadda nahiyar afirka ta samo asalin sunanta na afirka ɗin to amma dai ruwaya mafi shahara da kuma karɓuwa a tarihi itace wadda ke cewar sunan afirka ya samo asali ne daga kalmar misirawa ta afru ika wadda ke nufin ƙasar haihuwa idan mutum ya kira kansa ɗan afirka ko ba afirke hakan na nuni da yadda mutum yake danganta sunansa da nahiyar afirka a matsayin mahaifarsa kamar dai yadda bisa al ada idan mutum ya fito daga amurika sai a kira shi ba amurke ko kuma idan daga turai mutum ya fito sai a kira shi bature hakama wanda ya fito daga ƙasashen larabawa sai a kira shi balarabe da dai sauransu zauren taron ƙungiyar tarayyar afirka da ke birnin addis ababa na ƙasar habasha abun da ya kamata masu karatu su fahimta shi ne duk da an ce sunan afirka ya samo asali ne daga harshen mutanen misra to ba ana nufin harshen larabci tsantsa ba domin dukkanin ƙasashen da ke magana da harshen larabci kowannen su yana da irin nasa karin harshen amma tsantsar larabci na nahawu wanda aka fi sani da fusha larabci ne da harshen alƙur ani ya zo da shi babu shakka haka batun yake kuma dalilin da ya sa ma sunan afirka ɗin ya samu daga harshen misiranci shi ne kasancewar shi harshen misirancin da dadadden harshene kuma yana da tasiri sosai akan harsuna na asali kamar su harshen girka da na latin kodadai dukkaninsu ana kiran su da suna harsuna yan asalin indiya da turai wato indo european languages a turance kenan kuma ita kanta kalmar ta indo ta samu ne daga kalmar indiya kuma ita kalmar indiya ta samu ne daga wajen larabawa lokacin da suka mamaye yankin na indiya ɗin bayan da suka gano cewa wani mutum da ake kira kush ɗan ham yana da ya ya biyu masu suna hind da sind to shi hind ɗan kush sai ya kafa daula a indiya shi kuma sind ɗan kush sai ya kafa daula a yankin larabawa to daga nan ne larabawa suke kiran al ummar indiya da suna hindu tarihi dai ya nunar da cewa tasirin da harshen misarawa yake da shi a duniyar larabawa da ma wasu yankuna na afirka ya samu ne sabo da yawan fina finai da wasannin kwaikwayo da kuma waƙe waƙen mutanen misra da suka cika yankin sannan kuma kamar yadda misirawa suke kiran mutanen da suka fito daga yankin afirka da afru ika su kuma mutanen latin suna kiran afirkawan ne da nasu harshen inda suke cewa da su africanus wadda ke nufin daga afirka to amma kuma an fara amfani da kalmar afru ika lokaci maitsawo kafin a fara amfani da ta africanus domin kuwa tun shekaru kafin haihuwar annabi isa alaihis salam har zuwa shekaru bayan komawar sa ga allah rumawa sun kasance ne a arewacin afirka su kuwa girkawa sun kasance ne a misira daga wajejen shekaru kafin haihuwar annabi isa alaihissalam zuwa kimanin shekaru bayan komawarsa ga allah mali tana cikin kasashin afirka ta yamma tanada iyaka da kasashi bakwai sune mali tanada yan kuna takwas kuma yankunan suna da kanan yankuna sune wa yannan wayannan kabiluli soninke mandinka ko mandingo malinke sun bale daga cango shekara ta daganan sarkin madingo sundiata keita se yayi kungiya ta wa yanna kabilu guda uku a jefan tabkin cadi se yabar makotansa a karkashin ikon sa anan masarautar mali shine ya kirkirota awannan lokacin tafi masarautar ghana mansa musa yanada baban magame a kasa bayan sarki sundiata keita shine dan afirka mutume na farko ya tafi haji da kafa a shekara ta ta hanyar misra awannan shekarar aka zamar tomboucou kasuwar saida zinariya da koyar da adinin musulinci akarshin karni na abizinawa suka zo daga kudancin hamada suka mamiye wannan birn a shikara se suka tsawaita ikon so zowa sama da tabkin issa kasar nijar tana daya daga cikin kasashan afrika ta yamma tana makwabtaka da kasashe bakwai nijeriya libya aljeriya mali burkina faso benin cadi tana da al umma da ta kai fiye da mutum miliyan sha bakwai kuma tana da kabilu daban daban kamar su hausawa zabarmawa fulani kanuri bugaje barebari larabawa tubawa da gurmawa nijar ta na days daga cikin kasashen kungiyar tattalin arzikin kasahen yammacin africa cedeao nijar ta samu ancin kan ta a shekarar daga turawan mulkin mallaka na faransa tana da arzikin ma adani caking kasa kamar zinariya da karfe da gawayi da uranium da kuma petur a lissafin kasafin kasa da ins ta fitar a shekarar kasar nijar ta na da al umma milyan sha bakwai da dubu dari da ashirin da tara da saba in da shida yankunan gwamnatin kasar sune birane dake da adadin al umma samada dubu goma akan kidayar shekara ta kamaru wannan suna na kameru da turanci cameroon da faransanci cameroun ya samu ne daga sunan duwatsu masu tsarki a shekara ta da hijira kasar jamus ta suka ta fara rainon kasar kuma a shekara ta ta hijira sai kasar biritaniya da faransa suka rabata gida biyu kowa ya raina rabi rabi amma kasar faransa tana daukan kashi uku ne na daga cikin kudin arzikin kasar a shekara ta sai yankin da faransa ke iko dashi yahade da kameru a shekara ta sai sukaye zabe a duk fadin kasar a wannan lokacin ahamad ahidajo yarike shukabancin kasar amma baijima ba sai ya sauka yabawa mataimakinsa fadin kasar kamaru zai kai km tanada kimanin mutane daza sukai a kidayar shekara ta douala itaci babban birnin kasar tanada kimanin rabin miliyan na mutane da suke zaune a cikinta kamaru tanada yare biyu masu datake amfani dasu amatsayin rayen kasar sine faransanci a gabashin kasar da turanci a yammacin kasar akawai wasu yaruka masu dinbin yawa kamuru ta faransa da ta biritaniya sun hade ne a shekara ta a wannan lokacine ta zama tarayyar jamhuriyar kamaru amma a shekara ta sai suka samata sunan jamhuriyar kamaru jamhuriyar kamaru tana tsakiyar afirka ne dai kuma tana makwabtaka da kasashe kamar benin tana daya daga kasashin yamma afrika kuma ita karamar kasa ce da can ana cimata dukome a shikara ta kasar faransa tamamaye tahar zuwa shikara ta tasamu incin kanta benin tanada iyaka da kasashi hudu sune daga gabarcin nijeriya daga yammacin ta togo daga arewacin ta nijar daga arewa maso yammace burkina faso benin kasa ce me tsuw daga kuduance zuwa arewace km kuma tsauwnta daga gabarce zuwa yammace km harshin faransanci shine yaren kasa tanada yawan mutane kemanin a shikara ta baban birnen ta cotono yawan mutanen ta sunkai benin tanada yarurka masu dinbin yawa fun adja buriya hausa dande da suran su burkina faso da kasa mutanensa kari a a yamma afirka mutanensa tafiyarki a d ake kira bisa kogin volta ƙasar ta yi mulki da faransa tafiyarki mutanensa sai aka qqyantacciyar tun mutanensa tafiyarki babban birnin na ouagadougou mutanensa tafiyarki a tafiyarki mutanensa da mutane suka zauna a ƙasar ya zuwa mali tafiyarki mutanensa nijar tafiyarki mutanensa benin tafiyarki mutanensa togo tafiyarki mutanensa ghana mutanensa da cte ɗivoire mutanensa tafiyarki mutane daga burkina faso da su burkinab fuskanci burr kee na bay da can wata al umma daga mutane da ake kira dogon mutanensa suka zauna a burkina faso a cikin nasara tafiyarki mutanensa faransa mutanensa yai mulkin mallaka mutanensa masu mulkin burkina faso bayan yakin duniya ii na tafiyarki mutanensa ƙasar ta yi kira bisa kogin volta a bisa kogin volta ta qqyantacciyar daga faransa a sunansa an sake zuwa burkina faso jamhuriyar tarayyar isofiya da turanci ethiopia da harshen amhare ada an santa da suna habasha kasa ce dake a kudancin afirka ta kasance yam tacciyar kasa ce wadda turawan mulkin mallaka basu mulke ta ba har zuwa shikara ta sai sojojin italiya suka fada cikin kasar amma yan kasar suka yi taron dangi da sojojin birtaniya suka kori sojojin italiya a shekara ta amma batasamu incin kanta ba sai da kasar ingila tasa mata hannu a shekara ta a cikin karne na bawai kamon haifuwar anabe issa habashawa sun musu masarawta aksum a gefan kugin maliya baban birnita aksum a yanzu ansanta da eritrea kuma a shikara ta kamin haifuwa annabi issa manuma da yan kasuwanci da suka zo daga kasashin larabawa suka hadu suka yi musu yare daya kuma suka daidai ta rubutun su a tsakiyar karne na hudu se sarki izana ya shiga tare da yan cerci ta misra a karne na bakwai bayan haifuwar annabe issa kugin maliya yazama ahanun musulme se aksum ta rasa kasuwancin ta da alagar ta da taikun indiya a karne na goma se masarautar aksum ta ryguje tazama tare da wane cerci na ethiopia a shikara ta bayan haifuwar annabi issa manoma suka kama biya inshura ga gwamnato kuma suna gina curci curcin da suka fadi har yanzo da sauran su ada ethiopia ma nata konanar foska ko bakar foska kasar habasha ita ci kasa ta farko da ta kare musulmin farko da su ka tsira daga arnawan maka do da kyakyawar dankantakar da take tsakanin musulme da habasha a zamanin manzon allah amma ta suma wargajiwa tsakanin habasha da kasashin musulimci a zamanin umar dan khtab yardar allah ga reshi a wannan lukacin habashawa suka yi ruwan bamabai a tashar jirgin ruwa tajida kasar sudiya abin da yasa musulme suka maida martane a shikara ta ta hijira musulme suka kama wane birne a kusa da habasha dan su ringa lura bda habashawa a shikara ta bayab haifuwar annabi issa sarauniyar habasha ta aika manzo na musannan zuwa ga aiman wail sarkin burtugal dan saboda ya ci musulme da yaki a taikun indiya tane me hadin kai daga wajinshi dan yaturumata da sojoji tayaki maka se yayada da maganarta ya turumata sojoje masu don bin yawa ko da haka musulme sun ci su da yaki sun kashe musu baban habsan sojojin su amma do da haka musulme basusamu dama ba sun shiga habasha ba kasashen da suke makotantaka dajihuhin ethiopia ethiopia tana daya daga cikin kasashe da suke gabashin afrika tana makotantaka da kasashe biyar sune kuma tanada jihohi goma sha daya ko wace jiha da sunan kabila mafi yawa sone game da haka sunada bine biyu na masamman yaren amhari sune adis ababa da dira dawa kenya itace kasa ta farko a gabacin afirka dakwai taikun indiya ya biyo ta gabascin ta tabbkin victoria daga yammacinta kuma tana makutantaka da kasashe biyar sune kenya tanada jihohi takwas sune wa yannan kenya tasamu ancin kanta daga turtawan mulkin mallaka na biritania a shekara ta bayan shekara da samun ancin ta se tazama jamhuriya ashekara ta turawan biritania da jamusawa suka raba gabascin afirka awannan lukaci suka hada kai dan su karya kasashin musulme jamusawa suka dau kasar tanzaniya kuma biritania tadauki kenya da rabe me girma na somalia kenya fadita yakai km tanada itacuwa masu yawa tanada duwatsu tsawansu yakai m kenya tanada yawan mutane sunada kabilu arbain kabilu mafe kima sune kabiyar banto kabilar kikuyu kabilar luo kabilar kama kabilar kis kabiar miro kabiar trkata kabilar nansi da kabilar massai dakuai yan tsurarun larabawa kawa dubu suran hanyuye da suke be kasar libya tana daya daga kasashen dake arewacin afirka kuma tanada iyaka da kasashe shida su ne libya kasar larabawa ce kuma tana daga cikin kungiyar tarayyar afirka kuma tana daya daga yan kungiyan kasashen larabawa da kungiyar kasashen musulunci har wayau ita yar kungiyar kasashen arewacin nahiyar afirka ne kuma yar kungiyar kasashen da suke da man fetur ne kasar libya babbar kasa ce a wurin fadin kasa amma sai dai mafi yawan kasar sahara ne iyakar libya takai km tanada babban iyaka da teku shugaban kasar daya shahara shine muammar gaddafi libya da harshen misrawan da wannan suna yasamu ne daga kabilar libo dasuke zaune a jihohin da suke tsakanin misra da tunisiya dadin dadawa akan kabilar libo kuma dakwai kabilule asle na libya kawa amazik da kabilar feneken a karne na shida kafen haifuwar ananbi issa daular kurtaja ta mamaye libya do da karfinta romawa sun kwace ta daka hannunso a karne na shida bayan haifuwar anabe issa bizantinawa suka mamaye libya kuma a karne na bakwai bayan haifuw ar annabe issa se larabawa suka shigo libya libya ta samu iko ire ire sone libya ta zama jamahiriya ton mutunen libya sunkai adadin a sahile a arewacin kasar kabilolin libya sune larabawa barbarawa tubawa karaglawa hadin turkawa da larabawa buzawa da yan tsurarun hausawa da bare bari harshen larabci itane hashen kasar larabcin su yanada bambanci da sauran na kasashen larabawa kuma dakwai harsuna dayawa masu bambanci harshen amazik buzanci tubanci da harshen hausa shine harshen kasuwanci a birnin sabha dake a kudancin kasar kuma libya ba tada shiate samsam mabiya addinin hudawa yahudawa yawancin su sun feta daga kasar bayan a yanzu saura yan tsiraro a tirbule libya tanada yan tsirarun kyrke a tirbule da bangazi kuma sunada malame kyrke daya yana bangaze da zama libya tanada jihohi talatin da biyu sune faransa faransanci rpublique franaise tana daya daga kasashen turai tanada iyaka da kasar beljik da kasar suwysra da luksanburk kuma dakwai wane kowgi da yarabata da birtaniya tanada shahararan dan wasan kallon kafa ana cemasa zinedine yazid zidane faransa bisa ga hukuma jamhuriyar farasanci kasa ne ta musamman da hadin kai tare da cibiyoyin yammancin turai da kuma wasu yankunan kasashen waje da cibiyoyin sashen turai na faransa wanda ake kira alkaryar faransa ta mike har bahar maliya zuwa hannun tekun turai da tekun arewa da kuma daga mahadin zuwa tekun phasa danin faransa murabba in kilomita kuma tana da yawan jama a miliyan kuma tana da hardaddiyar shugabanci a jamhuriyarta wanda birnin tarayyarta na a farista wanda ita ce babban birni na al adu da ta cibiyar kasuwanci tasrin mulkin faransa ta nuna kasar ta boko ce da ta dimokaradiyya wanda sarautarsa na samowa daga jama ar a zamanin d wanda yanzu alkaryar faransa ne d tana da mutanen gaul kananan mutane daular romawa sun ci mutanen gaul da yaki a shekara ta bc kafin zuwan kiristi wanda ta rike gaul zuwa shekaru mutanen gaul ta roma sun fuskanci hare hare da kaurace kaurace daga an faransa ta jamus wanda sun mamaye yankin shekaru aru aru daga baya suna kafa daular faransa na d faransa ta fito muhimi wajen mulki na turai a shekaru na karshe ta tsakiya da nasararta cikin shekaru dari na yaki zuwa wanda ta karfafa ginin kasar faransa da ba da dama na gaba a mulukiya innanaha na tsakiya a cikin lokacin farfadowa faransa ta fuskanci cin gaban al adu makake da farkon kafuwar daular mulkin mallaka na zamani yakin basasa na addini tsakanin an katolika da an furotesta ta mamaye karni na goma sha shida th faransa ta mamaye turai wajen a adu da siyasa da mulkin soja kalkashin louis masu ilimin falfasa sun taka rawa mai kyau a lokacin wayewan kai a karni na goma sha takwas th an hambarar da mulukiya a juyin mulkin faransa a cikin gadonta da bayanin hakkin dan adam da na dan kasa daya daga cikin takardu na hakkin dan adam wanda tana bayyana cewa kasar ta dace har wa yau faransa ta zama daya daga cikin tarihin zamani a jamhuriya na farko sai da napoliya ya hawo mulki sai ya kafa daula ta farko na faransa a shekara alif dari takwas da hudu ya dingi fada da rikitattun gwiwa cikin lokacin yake yaken napoliya ya mamaye harkokin turai fiye da shekaru goma wanda ya shafa al adun turai na tsawon lokaci faransa ta jimre hayaniyar gadon gwamnatoci a faduwar daular mulukiyar ta gyaru an mayar da shi a shekara ta alif dari takwas da talatin bisa dokan mulukiya sannan a gurguje a jamhuriya ta biyu kuma a daula ta biyu har zuwa kafuwar jamhuriyar farasanci na uku mai karfi a shekara ta jamhuriyar farasanci sun yi rikice rikice da ikilisiyar katolika don rashin wa azin addinin kirista a faransa a lokacin juyin mulkin farasanci a kafuwar dokar laicit na shekara laicit ya yi tsamani amma haryar cimma buri ne na boko wanda shi ne muhimmin dokan gudanarwa a zamanin yau na hukumar faransanci faransa ta kai tsawo na yankinta cikin karni na sha tara da farkon karni na ashirin zuwa karshe ta mallaki babban daula ta biyu na mulkin mallaka a duniya a yakin duniya na farko faransa ta zo daya daga cikin masu nasara a cikin ninka sau uku tsakanin kasashe kawance fadan yaki da mulkin tsakiya faransa d kuma daya ne cikiin masu iko a yakin duniya na biyu amma ta zo a kalkashin mamayar kusuwar mulki a shekara ta bin kwaton anci a shekara ta jamhuriya ta hudu ta kafu sai aka narkar da ita a sanadiyar yakin aljeriya an kafa jamhuriya ta biyar a shekara ta wanda charles de gaulle ya shugabance ta kuma tana nan har wa yau yawancin daulolin farasanci an bar yin musu mulkin mallaka a yakin duniya na biyu a cikin tarihinta duka faransa ta zama na gaba a duniya da cibiyar al ada tana yin muhimmin gudumawa kan kimiya da fasaha da ilimin falfasa faransa ta halarce gaggarumar lamba na uku a kungiyar kyautata ilimi da kimiya da al adu ta majalisar dinkin duniya na turai a wajajen gadon duniya bayan italya da sfen kuma tana karban an yawon shakatawa kusan miliyan tamanin takwas a shekara fiye da kowane kasa a duniya faransa ta kasance da iko na al ada muhimi na tattalin arziki na soja da na siyasa ita kasa ce mai cigaban masana antu da zama lamba na shida a tattalin arziki a duniya babba ta bin kasafin da kasa ta tanada kuma ta zo na tara babba wajen sayayyan wuta daidaito bisa ga credit suisse faransa ita ce na hudu mafi arziki a kasashen duniya bisa ga jimilar arzikin gidaje ta kuma mallake babban bangare mafi tattalin arziki a duniya eez wanda kasarta ta ci murabba in kilomita sq mi iran tana cikin kasashen gabas ta tsakiya ada sunanta kasar farisa kuma tanada iyaka da kasashe shida sone iran tazama jamhuriya a shekara ta bayan khomeini ya kwace mulki daga mohammad reza pahlavi adadin al umman iran sunkai kimanin a kasar iran shi a sune mafi yawa amma sunnah suma suna da dan yawa za su kai adadin yawan mutane ko daga kabiloli daban daban kamar turkumawa kablwshawa kurdawa yawan kurdawa zasu kai zuwa dukkanin su yan ahlus sunnah ne ranakin hutu iran tanada jihohi guda talatin sune wa yannan makaman nukiliya tarihi ya nuna cewa kafin shekarar makiyayan farisa da kabilar kurdawa sune na mutanen farko wa yanda suka zauna a iran tun a shekara ta kafin haifuwar annabi isah farisa ta kamu da yakin basasa da juya juya hali na mulki a wannan shekara inda turawa suka mamaye kasar suka sa hukunci me tsanani tun daga wannan lokacin kasar ta samu kanta a babbar matsala a shekara ta kafin haihuwar annabi isah ashurawa suka kwace mulkin kasar bayan sun kwace mulkin kasar file jpg an kallo waje daga cikin kogon ayyoob dake a saman tsaunin ayyoob shahr e babak kerman iran file exterior of imamzade hoseyn shrine qazvin northwestern iran jpg masallaci a kasar iran file gmrk mrjv w jpg tsohon gini file irnl oaza charanak jpg tsohon gari file amlash gilan iran jpeg wani gari mai kyau a cikin kasar tsarin gwamnati da dokokin iran tsarin musulunci ne na shi a kuma suna bin dimokradiya suna zabin shugaba a kowace shekara hudu shugaban iran yana iya ya shiga zabe sau biyu kadai tsarin siyasar iran tana kama da tsarin amurka iran tana adawa da amurka da isra ila sosai tarihin rayuwar sabon shugaban kasar iran mahmud ahmadi nejad an haifi mahmud ahmadi nejad a kauyen garamsar na jihar samnan a shekarar mahaifinsa dai wani makeri da ke ya ya bakwai ahmadi nejad shi ne na hudu cikin yaran ahmade nejad dai tun yana dan shekara guda a duniya iyayen nasa suka dawo birnin tehran da zama ahmadi nejad ya fara karatun firamare da sakandarensa ne a birnin tehran din inda bayan nasarar da ya samu a jarabawar karshe ta sakandare ya wuce zuwa jami ar birnin inda ya karanci ilmin harkar gine gine har ya samu digiri na biyu a wannan fanni a shekarar daga nan ya ci gaba da karantarwa a jami ar da kuma ci gaba da karatunsa inda ya sami digirin digirgir a ahmadi nejad ya fara harkokin siyasa ne tun a jami ar wato tun kafin nasarar juyin juya halin musulunci inda ya kasance daga cikin masu goyon bayan kiran da marigayi imam khumaini r a ya ke yi ta hanyar shirya tarurrukan addini da lakcoci kan mahangar imam da kuma tafarkinsa baya ga haka kuma ya kasance daga cikin masu yada takardu da lakcocin marigayi imam din da ke kiran al umma da suka tashi don kawar da gwamnatin kama karya ta shah haka dai ya ci gaba da wannan aiki har bayan nasarar juyin juya halin bayan nasarar juyin an kafa wani kwamiti na yan jami a da ke ganawa da marigayi imam da tattaunawa kan mas aloli daban daban na siyasa da kuma abubuwan da suka shafi jami a an zabi dr ahmadi nejad a matsayin wakilin yan jami an a wannan kwamiti kuma haka lamarin ya ci gaba har zuwa wannan lokaci bayan kaddamar da hare haren wuce gona da iri da saddam ya kaddamar kan iran wato kallafaffen yaki na shekaru ahmad nejad ya kasance a sahun gaba gaba a yayin wannan yaki inda daga baya ma aka zabe shi daga cikin sojoji na musamman na dakarun kare juyin juya halin musulunci da aka kafa da nufin kare juyin da kuma kasar iran din gaba daya saboda irin kwarewar da yake da shi an zabe babban jami in tsare tsare a bataliya ta ta dakarun da ke alhakin kare yammacin kasar a bangare mukamai na siyasa da gwamnati kuwa ahmadi nejad ya rike matsayin mataikamakin magajin garin kurdistan kana daga baya kuma aka nada shi a matsayin mai ba wa ministan al adu da ilmi mai zurfi kan harkokin da suka shafi al adu daga baya kuma an zabe shi a matsayin magajin garin ardabil sakamakon irin ayyukan ci gaban da ya gudanar an zabe shi a matsayin magajin garin da ya fi sauran takarorinsa gudanar da ayyukan ci gaba irin wannan kwarewa tasa tasa aka zabe shi a matsayin magajin garin birnin tehran inda a nan ma ya gudanar da ayyukan gaske na ci gaban birnin da ake ganin na daga cikin dalilan da yasa al ummar birnin suka zabe shi a wannan zabe na shugaban kasa da aka gudanar india hausa indiya indiya tana daya daga cikin kasashen dake kudancin yankin nahiyar asiya indiya tana da girma sosai tana kama da gara kuma tanada sahel fadin kasan zai kai mita sukwaya indiya tana da iyaka da kasashe biyar daga arewa maso yammaci akwai pakistan daga arewaci akwai nepal da bhutan daga arewa maso gabas akwai bangladesh da myanmar daga kudu maso yammaci yan kasashe a tsakiyar ruwa daga kudu maso gabas akwai kasar sri lanka da indonesiya indiya itace ta biyu mafi yawan mutane a duniya mutanen ta sunkai adadin kusan kuma itace ta bakwai a girman kasa cikin duniya kuma itace cibiyar kasuwanci a tarihince tanada addinai dayawa kamar su hindu budha buza shitano sikhiya da musulunci tasamu yancin tane daga birtaniya a shekara ta tarihi yanuna indiya tanada wasu kayayyaki tun na da can dadin dadewa yakara da nuna cewa ansamo alamun mutunen farko a indiya tun a bayan shekara ta tun daga karni na biyar kafin haihuwar annabi isah sun yi masarautu dayawa kamar masarautar hawariya a arewacin kasar itace mafi muhimmanci sarakunanta na farko shine ashoka yana bin addinin bosa a farkon shekara ta kafin haihuwar annabi isah ikrikawa da bartiyawa suka mamaye indiya a karni na goma sha uku sai masarautar kwace mulkin daga kudanci ma masarautu dayawa suna d rikici masarautar tashiras tafi karfi kuma a zamanin su ne kasar indiya ta samu ingancin ilimin zane zane da sauransu a zamanin amaweyawa musulmai ne suka fara tunani a kan indiya a wannan lokaci suka masu daula a gefen kogin sinda suka ajiye dakarun su a afghanistan sannan suka fada delhi suka masu masarauta a can itace masarautar musulunci ta farko a indiya a shekara ta masarautar taglag ta mamaye rabin kasar dake kudanci a karni na goma sha shida sarkin masarautar taglag ya hada al adun addinin hindi da addinin musulunci da haka ya iya ya hukunta kasar ta indiya tun da turawa suka gane hanyar ruwa ta zuwa indiya sukai ta shigowa musamman ma mutanen faransa da na portugal da na birtaniya sun sha kama karfe da karfi kuwa yana son ya mamaye wannan kasa wadda keda yawan arziki suntason mamaye indiya dan saboda yawan yaki yaki a junan su amma turawa sun hada kawunan su don su sace arzikin kasar a shekara ta yan indiya suka yiwa turawa tawaye dukda haka turawa sun samu nasara a kan yan tawaye manguliya tun daga wannan lokaci indiya tazama a hannun turawa musamman ma tajmahal duk dahaka mahatma gandhi ya yi kungiya tana neman yancin kasa dahaka turawa suka yi alkawarin zasubasu yanci a augusta kuma a january indiya tazama jamhuriya saboda yawancin ad dinai da yawan kabiloli ta samu kanta a cikin yakin basasa a shekara ta zuwa lokacin hukunci indira gandhi ta hana fitar dare awannan lokacin indiya tazama kasa ce mai bin tsarin dimugratiya da na jamhuriya indaiya ta sha yaki yaki da makutan ta akan iyaka kawa kasar cin a shekara ta kuma da pakistan har sau hudu a shekara ta indiya tana bin tsarin jamhuriya demukuratiya gwmna tana rabi gida biyu kawa tsarin birtaniya shugaba shene yana yi kumai a cikin kasa kuma shene yake taimakawa a tsaren mulken kasa kuma shene baban habsusin soja tsarin zabe shekara biyar ce ga shugaba firayim minista she ke mulkin kasa ama zaben shi a kungiyar da take mulke ko kuma kungiyar da ta ke kauance da kungiyar da ta ke yawan kujiro barlaman in su yanada daki biyu baban daki sunan she rajia sabaha karamin daki she ne na talaka te jeebesh bagchi a kalichoot ka maa ik gaand chodo indiya itace ta biyu a duniya a yawan mutane bayan yawan mutanenta sunkai kimanin a shekara ta mumbai birni ne mafi muhimmanci a indiya dakwai wasu ma masu birane maso muhimmanci kamar delhi kolkata chennai ilimi a indiya yakai na mata yakai na maza anfi haihuwar maza fiye da mata yawan mutanen da suke aiki duk fadin kasar zasu kai indiya itace ta biyu a duniya a yawan musulmai bayan indonesia indiya tanada yawan yaruka sun kai amma yaruka biyu ne gwamnatin take amfani dasu a cikin taro mutanen kasar dai sune mafi girma sune yaren tamil da yaren sanskrit amma tanada yarurruka talatin da biyu wa yanda gwamnati ta yarda dasu a cikin indiya tanada jihohi ashirin da takwas sune wa yannan kasar indiya tana daya daga cikin kasashen da suka fi kowanne kasa yawan yaruka suna da yaran hindi talgu tamil nadu marati dadai sauransu a cikin kasar indiya akwai maza da mata farare da bakake munana da masu kyau sai dai mata sunfi maza yawa a cikin indiya kuma yawancin matan indiya kyawawa ne suna gashi kuma suna da san kwalliya mata a indiya sun kai kashi cikin yawan yan kasar indiya a cikin kasar indiya maza basu kai mata yawa ba sannan akwai fararen maza da bakaken maza a cikin kasar na indiya musamman mazan yankin tamil nadu sun fi kowanne yanki yawan maza bakake a cikin kasar indiya akwai al adu masu yawan gaske kowacce kabila da addini suna da nasu al adan shiyasa duk shekara ake gudanar da bukukuwa daban daban a cikin kasar indiya indiya suna da tarihin gaske a fannin waka shi yasa ma a lokacin bautar su suke rera wakoki kala daban daban matan indiya sun kware sosai wajen iya lankwatsa a rawa suna da kima nin sunayen rawa sama da kowanne da yanda ake yin sa a lokacin da mata a indiya suka dauki damaran yin rawa su kan ci kwalliya sosai domin burge yan kallo sannan suna sanya awarwaro zobe gwalagwalai da sauran kayan kwalliya yawanci mutanen indiya masu bautan gumaka ne suna bauta ma rama sita karma krishna dan budda da wasu dayawa daga cikin gumakan su suna da gurin bauta mai suna majami a addinin hindu shine addini mafi yaduwa na gargajiya a cikin kasan indiya kashi cikin dari na adadin mutanen indiya yan addinin hindu sun kasance suna bauta ma gumaka da jinsin da dabbobin da gumakan ke shiga cikin su a cikin garin indiya kowanne yare sunada kalan abincin su wasu basa cin nama sai dai yayan ganye da yayan lambu zirin gaza kamar yadda sunansa ya nuna wani ɗan zirin yanki ne da ke gaɓar tekun mediteranian wanda yake a ƙarƙashin mulkin yan hamas garin ya yi iyaka da ƙasar misra daga kudu maso yamma da kuma ƙasar isra ila ta ɓangaren arewa da gabas gaba ɗaya tsawon garin bai wuce mil ba faɗinsa kuwa bai wuce mil ba hukumar falasɗinawa iƙrarin mallakar wanannan ziri a matsayin wani ɓangare na falasɗinu an kafa yankin zirin gaza ne a shekarar lokacin da majalisar ɗinkin duniya ta raba ƙasar falasɗinu gida biyu ta baiwa yahudawa rabi to mutanen da suke a ɓangaren da aka baiwa isra ila sune aka kwashe su aka kai su yankin da yanzu ake kira gaza a matsayin yan gudun hijira to tun daga wannan lokaci ne fa yankin zirin gaza ya tsinci kansa a wani hali na tsaka mai wuya kasancewar ƙasar isra ila wadda ta mulki wannan guri tun daga shekarun ita ce har yanzu take da ikon tafiyar da harkokin sararin samaniyar zirin gaza da iyakar garin daga ɓangaren ruwa da harkokin sufurin ruwa da kuma iyakar dake tsakanin isra ila ɗin da gaza wannan iko da isra ila take da shi wanda kuma hamas take adawa da shi shi ne ya baiwa isra ila damar nuna isa akan dukkan abubuwan shige da fice a wannan yanki na gaza wanda ya haɗa da abinci a duk lokacin da abinci ya yi ƙaranci to fa al ummar zirin gaza ba su da wata dama illa ta dogaro da samun abinci ta hanyar cibiyoyin agajin abinci na duniya dake aiki a wannan yanki tun lokacin da aka kafa zirin na gaza sai ya kasance ƙarƙashin kulawar ƙasar misra tun daga kafin yaƙin wanda aka yi tsakanin isra ira da larabawa inda isra ila ta mamaye zirin gaza kuma a yau ita misirance take da ikon tafiyar da harkokin kan iyakarta da zirin gaza yankin na zirin gaza dai ya samo sunan sa ne da garin gaza wanda shi ne babban birni a wannan yanki zirin gaza na da yawan al umma da suka kai kimanin miliyan ɗaya da rabi hukumar falasdinawa ta samu ikon karɓar harkokin mulki a shekara ta a ƙarƙashin yarjejeniyar birnin osolo wadda ta sa isra ila ta janye daga mulkin zirin gaza a to sai dai wannan yarjejeniya ta osolo ta baiwa isra ila ikon ci gaba da mallakar harkokin sararin samaniyar gaza da ruwayen yankin da kuma harkokin ruwan da harkokin rijistar ƙidaya da shige da ficen baƙi da shigar da kayayyaki da kuma fitar da su sannan da harkokin kuɗin shiga a shekara ta aka gudanar da zaɓe a falasɗinu inda hamas ta lashe wannan zaɓe da babban rinjaye ta kayar da jam iyyar fatah da sauran tsirarun jam iyyu wanda hakan ya baiwa isma il haniya damar zama zaɓaɓɓen firaministan falasɗinu to sai dai isra ila da amirka ba su amince da wannan zaɓe da falasɗinawa suka yiba kasancewar su a wajensu hamas ƙungiya ce ta yan tarzoma wanda sakamakon haka yasa ƙasar isra ila da amirka da kanada da tarayyar turai suka dakatar da dukkan kuɗaɗen hukumar falasɗinu inda rashin daidaituwar gwamnati da rashin kuɗi da kuma yunwa da ƙishirwa ta sa dole wasu daga cikin al ummar falasɗinu su kai hijira rikici ya ɓalle tsakanin hamas da fatah saboda halin da aka shiga na kiki kaka wanda hakan ya sa sai da ƙasar saudiyya ta shiga tsakani inda ta samar da yarjejeniyar zaman lafiya a tsakaninsu tare da kafa gwamnatin haɗin gwiwa wannan yarjejeniya ce ta sa isma il haniya ya yi murabus daga matsayinsa na zaɓaɓɓen firaministan falasɗinu a dimokuraɗiyyance zuwa firaministan riƙon ƙwarya na gwamnatin haɗingwiwa an kuma rantsar da shi a matsayin shugaban sabuwar gwamnati a ranar ga maris a ranan ga juni shugaban falsɗinawa mahmoud abbas ya kori isma il haniya ya naɗa salam fayyad a matsayin firaministan gwamnatin haɗin gwiwa canjin da majalisar dokokin falasɗinawa ta ce bata yarda da shi ba domin ya saɓa doka shugaban ƙasa na da ikon sauke firaminista amma ba shi da ikon naɗa wani sai da izinin majalisa wannan dalili ne ya sa haniya ya koma gaza ya ci gaba da zama mai mulkin zirin gaza tun daga lokacin da hamas ta karɓe mulkin gaza kawo yau wannan yanki na gaza yake cikin talala dukkan hanyoyin shiga gaza guda da sukai iyaka da isra ila isra ilan ta toshe su sai dai kawai idan taimakon gaggawa ko na agaji ya taso halin da ya sa al ummar falasɗinawa cikin halin ƙaƙanikayi isra ila dai tana iƙirarin cewa duk tana yin wannan ne saboda hamas ta ƙi yarda ta amince da ita a matsayin halattacciyar ƙasa kuma hamas ɗin tana harba rokoki a cikin ƙasar isra ilan isra ilan ta ce matuƙar hamas ta yarda da halaccin kafuwarta ta kuma daina harba mata rokoki to za ta buɗe iyakokin gaza ta kuma daina kai hare haren da take kaiwa falasɗinawa a zirin gaza raƙumi dai wata halittace daga cikin dabbobin da allah maɗaukakin sarki ya halitta bisa hikima da ikonsa babu shakka akwai ayoyi da hikimomi masu yawa tattare da irin tsari na musamman da allah ya keɓanci raƙumi da su kuma ya halicci raƙumi da su ne domin su zamo ayoyi abin lura ga ma abota hankali kasancewa akwai zafi mai tsananin gaske a hamada wanda ba duka halittu za su iya jurewa ba sannan kuma akwai ƙura haɗe da yashi da take tashi kodayaushe wadda take rufe duk wata halitta da ta ci karo da ita ga babbar halitta kuma ƙurar takan sa wahalar nunfashi da shaƙar iska idan ka ɗauke ƙanan halittu dangin su kadangare raƙumi shi ne kaɗai wata ƙatuwar halitta da take iya rayuwa a cikin hamada kuma mahaliccin raƙumi ya halicce shi ne musamman domin ya rayu a cikin hamada ya kuma zama mai hidima ga al ummar dake rayuwa a wannan ɓangare abu mafi muhimmanci da aka fi buƙata a hamada shi ne ruwa domin ai maganin ƙishirwa amma kuma abu ne mai wahalar gaske a samu ruwa a hamada kuma ba abu ne mai yiwuwa ba a samu wani abinci a cikin yashin hamada hakan na nufin kenan duk wata dabba da zata rayu a hamada ya zama wajibi ta zamanto tana da wata kariya daga jin ƙishirwa da kuma yunwa babu shakka haka abin yake ga raƙumi domin babu wata dabba da ta fi shi jure ƙishirwa da yunwa raƙumi zai iya rayuwa har na tsawon kwana takwas ba tare da ci ko sha ba don haka idan raƙumi ya samu inda zai sha ruwa kasancewar yana da matuƙar buƙatarsa sai ya sha ya kuma ajiye wani ruwan a cikinsa raƙumi yakan iya shan ruwan da ya kai ɗaya bisa uku na girmansa a cikin minti goma kacal wato kwatankwacin galan kenan tozon raƙumi kuwa na tattare da kitsen da ya kai kilo godiya ta tabbata ga wanda ya halicci tozon raƙumi yadda zai sa raƙumi ya yi kwanan da kwanaki a cikin hamada ba tare da cin abinci ba mafiya yawan dangogin abinci da ake samu a hamada busassu ne kuma masu tauri amma duk da haka an tsara halittar kayan cikin raƙumi yadda za su iya narkar da kusan duk wasu nau o in abinci da ake samu a hamada komai taurinsa kuwa mahaliccin rakumi ya halittar masa waɗansu irin haƙora yadda za su dace da abincinsa babu shakka ƙurar hamada na daga cikin gararin da halittun da ke ratsa hamada ke fama da ita saboda tana buɗe musu ido ta kuma hana su shaƙar iska yadda ya kamata amma mahaliccin raƙumi ya halitta masa wata fata daga saman idonsa kamar gilashi wadda take sakkowa yayin da iskar hamada ta taso sai ta zama kariya ga idon sannan ga kuma dogon gashin ido mai kauri da yake hana tsakuwoyin yashin hamada isa ga idon raƙumin har ila yau an tsara halittar hancin raƙumi yadda idan iska mai yashi ta taso zai iya manne ƙofofin hancinsa ya riƙa shaƙar iska ta wata yar kafa ta musamman mai cike da kariya yadda babu wani yashin hamada da zai shiga cikinsa ɗaya daga cikin matsalolin da abubuwan hawa ke fuskanta yayin ratsa hamada shi ne kafewa a cikin yashi amma irin wannan haɗari bai taɓa faruwa ga raƙumi ba koda kuwa yana ɗauke da labtun kaya saboda an halicci ƙafafuwan raƙumi ne musamman saboda ratsa hamada kasancewar kofaton raƙumi yana da wani maganaɗisu da baya barinsa ya kafe cikin yashi saboda kofaton yana aiki ne kamar takalmin da bature yake amfani da shi idan zai ratsa ta cikin dusar ƙanƙara sannan kuma doguwar ƙafarsa ta nisanta shi da tiririn zafin yashin hamada jikinsa kuma na rufe shi da wata fata ta musamman wadda take iya kare shi daga zafin rana ko kuma zafin yashi a lokacin da yake kwance wanna tsari na halittar raƙumi shi ne abin da ya fito da halittar raƙumi fili a matsayin wata cikakkiyar halitta bari mu yi wa mai karatu wata tunatarwa ta musamman dangane da ɓangarorin halittar raƙumi da muka bayyana saboda haka waɗannan gaɓoɓi na raƙumi da ma sauran da ba mu iya ambaton su anan ba suna nusar da mu ne ga wata hujja tabbatacciya wato dai raƙumi wata ƙasaitacciyar dabbace da mahalicci ya halitta domin ya iya biyan buƙatar al ummar da suke rayuwa a ɓangaren hamada wannan mahalicci kuwa shi ne allah maɗaukaki kuma mahaliccin komai zirin gaza kamar yadda sunansa ya nuna wani ɗan zirin yanki ne da ke gaɓar tekun mediteranian wanda yake a ƙarƙashin mulkin yan hamas garin ya yi iyaka da ƙasar misra daga kudu maso yamma da kuma ƙasar isra ila ta ɓangaren arewa da gabas gaba ɗaya tsawon garin bai wuce mil ba faɗinsa kuwa bai wuce mil ba hukumar falasɗinawa iƙrarin mallakar wanannan ziri a matsayin wani ɓangare na falasdinu an kafa yankin zirin gaza ne a shekarar lokacin da majalisar dinkin duniya ta raba ƙasar falasdinu gida biyu ta baiwa yahudawa rabi to mutanen da suke a ɓangaren da aka baiwa izra ila sune aka kwashe su aka kai su yankin da yanzu ake kira gaza a matsayin yan gudun hijira to tun daga wannan lokaci ne fa yankin zirin gaza ya tsinci kansa a wani hali na tsaka mai wuya kasancewar ƙasar izra ila wadda ta mulki wannan guri tun daga shekarun ita ce har yanzu take da ikon tafiyar da harkokin sararin samaniyar zirin gaza da iyakar garin daga ɓangaren ruwa da harkokin sufurin ruwa da kuma iyakar dake tsakanin izra ila ɗin da gaza wannan iko da izra ila take da shi wanda kuma hamas take adawa da shi shi ne ya baiwa izra ila damar nuna isa akan dukkan abubuwan shige da fice a wannan yanki na gaza wanda ya haɗa da abinci a duk lokacin da abinci ya yi ƙaranci to fa al ummar zirin gaza ba su da wata dama illa ta dogaro da samun abinci ta hanyar cibiyoyin agajin abinci na duniya dake aiki a wannan yanki tun lokacin da aka kafa yankin zirin na gaza ya kasance ƙarƙashin kulawar ƙasar misra tun daga kafin yaƙin wanda aka yi tsakanin isra ira da larabawa inda isra ila ta mamaye zirin gaza kuma a yau ita misiran ce take da ikon tafiyar da harkokin kan iyakarta da zirin gaza yankin na zirin gaza dai ya samo sunan sa ne daga garin gaza wanda shi ne babban birni a wannan yanki zirin gaza na da yawan al umma da suka kai kimanin miliyan ɗaya da rabi hukumar falasdinawa ta samu ikon karɓar harkokin mulki a shekara ta a ƙarƙashin yarjejeniyar birnin osolo wadda ta sa isra ila ta janye daga mulkin zirin gaza a to sai dai wannan yarjejeniya ta osolo ta baiwa isra ila ikon ci gaba da mallakar harkokin sararin samaniyar gaza da ruwayen yankin da kuma harkokin ruwan da harkokin rijistar ƙidaya da shige da ficen baƙi da shigar da kayayyaki da kuma fitar da su sannan da harkokin kuɗin shiga a shekara ta aka gudanar da zaɓe a falasdinu inda hamas ta lashe wannan zaɓe da babban rinjaye ta kayar da jam iyyar fatah da sauran tsirarun jam iyyu wanda hakan ya baiwa isma il haniya damar zama zaɓaɓɓen firaministan falasdinu to sai dai izra ila da amurka ba su amince da wannan zaɓe da falasɗinawa suka yiba kasancewar su a wajensu hamas ƙungiya ce ta yan tarzoma wanda sakamakon haka yasa ƙasar isra ila da amirka da kanada da tarayyar turai suka dakatar da dukkan kuɗaɗen hukumar falasɗinu inda rashin daidaituwar gwamnati da rashin kuɗi da kuma yunwa da ƙishirwa ta sa dole wasu daga cikin al ummar falasɗinu su kai hijira rikici ya ɓalle tsakanin hamas da fatah saboda halin da aka shiga na kiki kaka wanda hakan ya sa sai da ƙasar saudiyya ta shiga tsakani inda ta samar da yarjejeniyar zaman lafiya a tsakaninsu tare da kafa gwamnatin haɗin gwiwa wannan yarjejeniya ce ta sa isma il haniya ya yi murabus daga matsayinsa na zaɓaɓɓen firaministan falasdinu a dimokuraɗiyyance zuwa firaministan riƙon ƙwarya na gwamnatin haɗingwiwa an kuma rantsar da shi a matsayin shugaban sabuwar gwamnati a ranar ga maris a ranan ga juni shugaban falsɗinawa mahmoud abbas ya kori isma il haniya ya naɗa salam fayyad a matsayin firaministan gwamnatin haɗin gwiwa canjin da majalisar dokokin falasɗinawa ta ce bata yarda da shi ba domin ya saɓa doka shugaban ƙasa na da ikon sauke firaminista amma ba shi da ikon naɗa wani sai da izinin majalisa wannan dalili ne ya sa haniya ya koma gaza ya ci gaba da zama mai mulkin zirin gaza tun daga lokacin da hamas ta karɓe mulkin gaza kawo yau wannan yanki na gaza yake cikin talala dukkan hanyoyin shiga gaza guda da sukai iyaka da izra ila isra ilan ta toshe su sai dai kawai idan taimakon gaggawa ko na agaji ya taso halin da ya sa al ummar falasɗinawa cikin halin ƙaƙanikayi izra ila dai tana iƙirarin cewa duk tana yin wannan ne saboda hamas ta ƙi yarda ta amince da ita a matsayin halattacciyar ƙasa kuma hamas ɗin tana harba rokoki a cikin ƙasar isra ilan isra ilan ta ce matuƙar hamas ta yarda da halaccin kafuwarta ta kuma daina harba mata rokoki to za ta buɗe iyakokin gaza ta kuma daina kai hare haren da take kaiwa falasɗinawa a zirin gaza ita kuma hamas tana iƙirarin cewa ba za ta amince da izra ila a matsayin halattacciyar ƙasa ba ba kuma za ta daina harba rokoki cikinta ba har sai ta sakarwa falasɗinawa mara kuma sai ta janye daga inda ta mamaye zuwa inda yarjejeniyar ga yuni ta amincewa izra ila sannan kuma ta sakar musu harkokin shige da fice da tattalin arziki ta kuma basu dama su gina filayen jiragen sama da na ruwa dadai sauransu su rayu cikin aminci kamar sauran al ummar duniya hawainiya ɗaya ce daga cikin halittun da allah ya halitta a doron ƙasa kuma babu shakka akwai abin al ajabi game da yadda hawainiya take haihuwar aanta da kuma hanyar da aan nata suke zuwa duniya kuma ko shakka babu akwai darasi da dan adam ya kamata ya ɗauka daga tsarin haihuwar hawainiya da farko dai idan hawainiya ta ɗauki ciki to namijin ne zai je ya haƙa rami ita kuma ta matar sai ta zo namijin ya binne ta a ramin da ranta wani lokaci takan shiga salin alin wani lokaci kuma sai sun yi kokawa da namijin ya galaɓaitar da ita sannan ya tura ta cikin ramin ya binne ta a haka za ta mutu ta ruɓe aan cikin nata su ƙyanƙyashe sannan su fito duniya kuma ko da ruwan gatari ko wani ƙarfe mai faɗi aka sa a kan kabarin nata idan dai lokacin fitowar aan ya yi haka za su huda wannan ruwan gatarin ko ƙarfen su fito kuma tun da allah ya halicci hawainiya haka take haihuwa bata taɓa fasawa ba darasin da ke tattare da tsarin haihuwar hawainiya shi ne cewa babu wata hawainiya da ta taɓa morar ɗanta a duniya tun da sai ta mutu sanan aanta suke zuwa duniya to ina ga ɗan adam kai da allah ya ƙaddara zaka haifi aanka su girma har ka riƙa alfahari da su amma sai mutum ya riƙa watsi da aansa bai ma damu da rayuwarsu ba yau da ace ta hanyar da hawainiya take haihuwa haka ma ɗan adam yake haihuwa ina mutum zai kai ƙara babu don haka ya kamata mutane su godewa allah wanda ya ƙaddara musu haihuwa bisa tafarkin da za su mori aansu domin su amfani kansu da iyayensu da ma al ummar da suke rayuwa a cikinta kuma ya zama wajibi ga iyaye su ɗauri aniyar kuɓutar da aansu daga bala o i da masifu na wannan rayuwa asturaliya kasa ce da ke kudu maso gabasci taikun haye baban birnen ta kanberra daga arewaci kujin taimur da matsatsin arfurz daga gabas kujin kural da kujin tasman daga kudu matsatsin bas daga kudu da yamma taikun indiya ne ya mamaye wannan bangaren tarihi ya nuna cewa mutane farko na asturaliya sune indigenous australians to a shekara dubu suka feto daga kudu maso gabascin asiya lukacin da mutane suna gaura wajin ruwa amma ba ajima ba se ruwan ya yi karfe har yarabasu da yan uwansu na asiya suna zaune a cikin wannan sabon bangare nasu wanna bangare na asturaliya da ba wanda yasan shi a cikin duniya har zuwa karne na wa yannan masu kama wure zauna suna da dabbube kala kala na gida da na daje kuma suna da kayan lambu da sauransu suna kune gunakinsu da ta yi arzike suna zuwa kamu naman daje suna yen wane da faje dan ruwa yataru suringa kamin kyfe a she do da suna manoma ne amma a shekaru da suka gabata su kukaua sosai har suka jara kasar su kuma mutnen nata na asili sun kama kasuwanci da wasu bangre me nisa kawa bangaen turi da na amruka a kashen karne da turwa suka soma shega da kadan kadan sun tarda mutanen asili da aladun su da kabilun su da harsunan su fyye da amma a karne na turawa sun yi kokare sun batar musu da wasu harsunan tuirwa mukin mallaka sun shegu sosai wannan bangare ashekara ta sun kame kudu maso gabsci shine yasa mazuna asili suna raguwa don saboda tsananin azaba da wahalar da suke ce awurin kuma suna musu kashin kiyash kuma sun kauw musu wata cuta me tsanani wanda mutun yana iya dauka daga wurin dan uwansa a wannan shekarar turawa suka samu kashe shuwan mutanen farko sun yi bincike a kashin sun gano yanada shekaru dobu kuma sun dada samu kashin kai yanada shekaru dobu suna kama da mutanen sin tsuntsu namiji tsuntsuwa mace tsuntsaye jam i amma bahaushe kan yi amfani da kalmar tsuntsu ne akasari wajen yin ishara da jam i na kowannen kala na tsintsaye tsuntsu na daga rukuni na dabbobi masu kashin baya wanda ya samo asali daga tsohuwar dabbar nan wato jegare suna da fuka fukai hakan suna da gashi sannan kuma suna tashi sama akasarin tsuntsaye na wannan karnin basu da hakora hakanan kuma sunayin kwai kuma a sama bisa kan bishiyoyi suke yin rayuwar su girman jiki na tsuntsaye ya kama ne daga santimita zuwa muta akwai nau ika na tsuntsaye daban daban a sassan duniya kama daga manya zuwa kanana wanna teburin ya kawo sunayen tsuntsaye ne da kuma yadda ake furta sunan dama yadda sun an tsuntsun yake cikin harshen latanci da kuma sunan sa a kimiyance botswana ko jamhuriyar botswana tana daya daga kasashen kuducin afirka tasanu yancin kanta a shekara ta tazama jamhuriya a shekara ta turawan mulkin malaka sun shegrta a karne uku na hijira a wannan lokaci kabilar boyor waci take hade da farar fata sun yi yaki da mazawnan kasar na asili botswana tanada iyaka da kasashe hudu sone wa yannan yawan mutanen botswana sun kai acikin su yan tsiraro na kasar turi da asiyayawancin su yan afirka ne yawancin mutanen suna raywa a gabascin kasar kasar tanada kabilole takwas da kwai kabilar batswana yawansu zai kai dubu ashirin kuma suna yawan raguwa kabila mafe yawa itaci kabilar banto file sandance onetime film jpg wasu iyaye masu rawa a lokacin murnar kuru a botswana yawanci mutanin kirista ne amma sunada wadanda basu dayawa musulmai da mabiya a ddinin hindu dakwai wasu wadanda basuda addini sauro yanada kafofi hudu kuma yana da fuka fukai biyu yana shi dabba ci irin wayanda tashe shima kawa howane halitu ne yanada mace da miji yana shan jinin mutun har yasamasa zazzaɓin cizon sauro na daya daga cikin cututtukan da suka fi yin kisa a duniya inda ta ke kama miliyoyin mutane a kowace shekara yara fiye da miliyan daya suke mutuwa kowace shekara a sanadin wannan cuta da sauro ke yada ta abin tayar da hankali shi ne a yanzu an ga alamun cewa sauro ya fara jurewa magungunan kashe kwarin da ake yin amfani da su wajen kashe shi amma kuma a wani bincike da daliban jami ar kimiyya da fasaha ta jihar kano dake wudil kust wanda al amen baba ke jagoranta sun gano wasu kwayoyin halitta a jikin sauron wadanda suke sanya shi jurewa wadannan magunguna hilary ranson ta makarantar nazarin cututtukan dake addabar kasashe masu zafi ta ce daya daga cikin muhimman makaman da ake yin amfani da su wajen hana yaduwar zazzabin cizon sauro shi ne ta yin amfani da gidan sauro amma kuma tilas ne gidan sauron a ringa jika shi sau da dama cikin shekara guda da wani maganin kashe kwari musamman magunguna dangin pyrethroid ranson ta ce wadannan magungunan kashe kwari sun samu nasara sosai wajen dakile zazzabin cizon sauro amma a cikin yan shekarun nan mun ga sauron ya fara jure ma irinw adannan magunguna wannan kuwa ya dame mu sosai a saboda ba mu da wasu magungunan masu yawa da zasu iya maye gurbinsu ranson ta ce akwai wasu yankuna na afirka inda ake samun karin sauro mai dauke da kwayar cutar maleriya dake jure magungunan kashe kwari dangin pyrethroid a saboda haka ne ita da wasu masana na kasa da kasa suka nemi sanin abinda ya sa sauron ya fara jurewa magungunan ta ce mun gano wasu ruwayen halitta guda biyu wadanda yawansu a jikin sauro mai jurewa magungunan ya zarce yadda yake a jikin sauron da ba ya iya jurewa haka kuma mun samu nasarar nuna cewa wadannan ruwayen halitta su na iya lalata magunguna kashe kwarin wannan shi ya sa sauron da yake dauke da wadannan ruwaye biyu yana iya narkarwa ya lalata magungunan kashe kwarin da suka taba jikinsa ta yadda ba zasu iya yi masa komai ba balle su kashe shi haka kuma ranson da sauran masanan sun samu nasarar gano kwayar halittar dake samar da wadannan ruwaye a jikin sauron ta ce wannan abu ne mai matukar muhimmanci anson ta ce wannan bayanin zai taimaka wajen tabbatar da ci gaban makami mai kaifi da amfani a yakin da ake yi da zazzabin cizon sauro an buga sakamakon wannan bincike nata a cikin mujallar nan mai suna genome research sauro yana taruwa a wurin zubda ruwa har yataru se matarsa ta shiga ciki dan tayi kwai kawa ruwa sama in ya taruw ko ruwan wanka in yataro hausawa al umma ce dake zaune a arewa maso yammacin tarayyar nijeriya da kudu maso yammacin jamhuriyyar nijar al umma ce mai dimbin yawa sun bazu a cikin kasashen afirka da kasashen larabawa kuma a al adance masu matukar hazaka akalla akwai sama da mutane miliyan hamsin wadanda harshen hausa shi ne asalin yarensu a tarihi kabilar hausawa na tattare a salasalar birane hausawa dai sun sami kafa daularsu ne tun daga shekarun s sa adda suka sami nasarori da dauloli kamar su daular mali songhai borno da kuma fulani a karni na hausawa suna amfani da doki ne domin yin sifiri da balaguro asalin hausawa maguzawa ne a ƙarƙashin mulkin sarakunan haɓe wanda suke yin bori da tsbbace tsubbace zuwan shehu usman ɗan fodio ne yasa ya jadddada addinin ƙasar hausa ta hanyar yaƙar maguzawa da sarakuannasu na haɓe a gobir zazzau da wasu yankunan ƙasar hausa wanda wannan jihadin ne yasa usman ɗan fodio ya kafa daular khalifanci na hausa fulani a ƙasar hausa kuma da yawan hausawa suka karba musulunci a ƙasar hausa hakan yasa masarautun ƙasar hausa sun kasance a ƙungiyar tuta ɗaya na usman ɗan fodio hausawa suna kiran al adansu da al adan gargajiya wacce sukeyi duk shekara ko a talabijin ko bidiyo ko kuma aikace cikin al amuran yau da kullum na daga cikin rubutun hausawa suna yin rubutu ne asali da ajami rubutu ne da haruffan larabci amman a luggar hausa kuma suna rubutawa ne a fallen takarda a farko farkon karni na a sa adda kabilar hausa ke yunkurin kawar da mulkin aringizo na fulani sai turawan mulkin mallaka na birtaniya suka mamaye arewancin nijeriya da kuma kafa manufofin mulkin bayan gida a bisa karkashen mulkin birtaniya yan mulkin mallaka sai suka marawa fulani baya na cigaba da manufofin aringizon siyasarsu har yanzu dai mulkin gamin gambiza tsakanin hausawa da fulani shi ne yayi kane kane a arewacin nijeriya kodayake hausawa na farko farko maharba ne amma da zuwan addinin musulunci da kuma karbarsa da hannu bibbiyu ya sanya labari ya sha bambam daura kasace wacce a kasani mai dadewa da tarihi a kasar hausawa a ƙabilun fulani majiɓinta hausawa akwai sulluɓawa mallawa yolawa danejawa dambazawa da modibawa bahaushe yakan ce bahaushe mai ban haushi kaso mutum ka rasa abinda zaka bashi miles a cikin littafin shi ya kawo ma aunan da hausawa suke la akari da shi a hankalce wajen gane cikakken bahaushe suna duba wadannan abubuwan kamar haka bayajidda sunanshi abu yazidu ya auri sarauniyar daurama na wannan lokacin sun haifi yara biyu yaronsu mai suna bawo ya haifa bakwai na halas sune daurawa kanawa gobirawa ranawa zazzagawa katsinawa da kuma birmawa sannan kuma ya haifa yaran banza guda bakwai sune hausa sun cakuɗe da wasu yare ta yanda suke da ƙabilu kamar su hausa musulunci yana da matuƙar muhimmanci ds tasiri a wajen hausa ta yanda hakan hausawa suke kallon duk wanda bahaushe ne amma ba musulmi ba kamar ba bahaushe bane hausawa sun shahara a fannin kasuwanci da safarar haaja zuwa wurare masu nisa kuma sunyi shahara ne wajen kutsa kai zuwa wasu ƙasashe domin yaɗa addini ko neman aiki kusan ma ace afirka tsawonta da faɗinta babu inda basu buga ba tun ƙarni na goma sha ɗaya hausawa ke hulɗa da ƙasashen larabawa suna ƙetara hamadar rairayi ta sahara suna zuwa maghrib watau maroko da aljeriya da tunis da lubayya ko turabulus watau libiya kuma suna ƙetara chadi zuwa sudan da masar da ƙasar makka saudi arabiya suna kai musu fatu da ƙiraga da bayi su kuma suna sayo tufafi da makamai wajen kudu da yamma kuwa hausawa suna kutsa kai cikin ƙasar yarbawa da gwanja da dogomba da ashanti a ghana a nan babban abin safarar su  shine goro da gishiri su kuma sukan kai musu kanwa bauta da baranci a wurin bahaushe ba munanan abubuwa bane musamman abinda ya shafi koyan sana a bawa yana fansar kansa ne ta hanyar sana a kuma mai koyan sana a yana yin barance ne a gidan mai koya masa ne irin wannan almajirancin ana kiransa  bauta duk mai wata sana a ko dan kasuwa ko malami yana alfaharin ace ga wasu sun koya a wurinsa har su n ƙasaita kuma sun fishi asalin kasafin hausa tana yankin afrika ta yamma tsakanin hamadar sahara da kuma tekun atalantika daga kudu da arewa daga yamma da gabas kuma iyakar kwara ƙasar hausa na iyakan layi na n zuwa n na arewa tana kuma tsakanin layi na e da goma sha biyu w a gabas a bisa bayanin shaihu mahdi adamu ƙasar hausa ta asali ta faro ne  tundaga lalle da asodu a can arewa maso gabas da agadas daga nan ne gobirawa suka taso da kaɗan kaɗan har suka zo inda suke a yau a nijeriya a yanzu kuwa hausa tana yaɗuwa ne tana ƙoƙarin komawa har zuwa gidanta na jiya ƙarshen iyakar ƙasar hausa a kudu kuwa shine yawuri zariya da inda bauchi tayi iyaka da kano gurin gabas watau birom itace iyakar ƙasar hausa daga gabas a yamma kuwa bakin ta filigue ƙasar hausa ita ce inda ba a buƙatar naɗa sarkin hausawa watau wannan bayani ya ware duk wasu zango zango inda ake magana da hausa daura a ƙarni na masrautar daura tana sarautar fiye da garuruwa sittin ardaji da yekuwa karo na farko an raba su a dalilin mulkin mallaka na faransa da turawan birtaniya inda yekuwa ta faɗa ɓangaren nijar a ƙarƙashin mulkin mallakan faransa inda kuma dukkanin daura ɓaure da kuma zango suka faɗa najeriya ƙarƙashin mulkin mallakan turawan ingila turawa sun zo ƙasar hausa sun zo ƙasar hausa ne a ƙarshen ƙarni na a shekarar zuwa kaptin tilho da kuma majo o shee sune suka saka turaka a matsayin shaida akan inda najeriya ta tsaya zuwa inda nijar ta fara turaka suna da tsawon ƙafa wanda aka turke a cikin ƙasa abisa nisan ƙafa a tsakanin turaka na da aka samar da iyakan nijar da najeriya wanda ya raba ardaji dake najeriya da yekuwa dake nijar harshen hausa shi ne mafi girma da kuma mafi sanayyar harshe a nahiyar afirka harshen hausa ya aro wasu kalmomi daga wasu harsuna musamman larabci kana kuma harshen na tafiya tare da yanayin mu na zamani bisa al adar cudeni in cudeka harshen hausa dai ya zama harshen yau da kullum ga miliyoyin jama a da ba hausawa bane a nahiyar afirka sune suka fi kowane ƙabila yawa a afrika maso yamma hausa bakwai sune zaria yawancin mutanen dake zaria ba asalin tsatsan hausawa bane a mahanga ta tarihi yawancinsu mutane ne an asalin ƙabilar fulani da kuma mutanen da sukayi hijira zuwa zaria yawancin hausawa yan sunna ne suna bin mazhabin malikiyya wanda shine mazhabin da aka basu tin a jihadin usman dan fodiyo musulunci ya kasan ce a kasar hausa ti kimanin karni na th wanda akan iya bada tarihin wali muhammad dan masani d da kuma wali muhammad dan marna d na jihar katsina wanda masu fatauci suke yada addinin zuwa garuruwan hausawa amman a karni yawan cin hausawa na wannan lokacin maguzawa ne a farkon karni na th ne aka yi jihadi domin jaddada addinin musulunci a kasar hausa inda aka yaka sarkin gobir mai suna yunfa sannan aka kafa daular musulunci ta farko a garin sokoto a shekarar hausa tun taka rawan gani sosai wajen yada musulunci a cikin kasar hausa da kuma afirka ta yamma suna kiran sarakunan su da wakilai na musulunci amman sarkin sakkwato shine sarkin musulmi karatun alƙur ani yana da matuƙar muhimmanci a ƙasar haujsa wanda tunda ada da yanzu sukeyi mafi akasarin hausawa musulmai ne sabili da haka galibin al dunsu da suka shafi aure da haifuwa da mutuwa duka sun ta allaƙa ne da wannan addini sai ɗan abinda ba a rasawa na daga al adunsu na gargajiya musamman wajen maguzawa musulunci yana da matuƙar muhimmanci da tasiri a wajen hausawa ta yanda hakan hausawa suke kallon duk wanda bahaushe ne amma ba musulmi ba kamar ba bahaushe bane aikin hajji yana ɗaya daga cikin rukunnan musulunci guda biyar hausawa suna zuwa aikin hajji sosai zuwa makka musamman ma mutanen kano sokoto da katsina hausawa su kance alhaji suna nufin wanda yaje makkah ya yi aikin hajji jam in sa shine alhazai mace kuma hajiya hakan ya samo asali ne tin a karni na a kasar hausa amman a karni na kalman alhaji da hajiya yana daukan ma anar mutum mai kudi koda ko bai taba zuwa aikin hajji ba ginshikokin al adun hausawa na da mutukar jarunta kwarewa da sanayya fiye da sauran al ummar dake kewayenta bugu da kari akwai cincirindon al ummar hausawa a manyan biranen yammacin afirka da arewacin afirka da kuma yankunan cinikayyar al ummar hausawa da kuma yankunan da hausawa suka jima suna bi a hanyar ta zuwa aikin hajji akwai kuma rubutattun adabi masu zurfi da kasidodi da kuma rubuce rubuce a rubutun ajami da aka buga tun kafin zuwan turawa yan mulkin mallaka na birtaniya har ila yau kuma wani tsarin rubutu a ajami da aka kirkiro tun kafin zuwan turawa da ba kasafai ake amfani da shi ba yanzu tun daga zuwan turawa har zuwa yau hausawa suna cikin alummomin da basu saki tufafin su na gargajiya sun ari na baƙi ba yawanci adon namiji a hausa baya wuce babban riga da wando musamman tsala da takalmin fata ko ƙafa ciki da hula ƙube ko ɗankwara ko dara idan kuma basarake ne ko malami ko dattijo yakan sa rawani adon yamma kuwa zane ne da gytton yafawa watau gyale da kallabi da an kunne da dutsan wuya watau sarƙa mai gari a ƙasar hausa shugaban ƙauye ko unguwa shi ake kira da mai gari aure ya rabu kashi kashi akwai auren soyayya da auren dole tilas da auren zumunta da auren sadaka da auren ɗiban wuta da auren dangana sanda da auren gayya da auren ɗiban haushi ko ɗiban takaici da ɗiban tsiwa ko kece raini da kashin ƙwarnafi da sauran ire irensu aure asalin al adar hausawa a aure sune kwana bakwai ne a shagali kwana ukun farko za ayi ne a gidan amarya sauran kwanakin kuma a gidan ango shi aure na soyayya aure ne wanda saurayi ke ganin budurwa yace yana santa da aure itakuma sai ta amince masa iyayenta ma su yarda da maganar kana sai azo ayi niyyar daurin aure a nan saurayi ya kan ga yariya ne yace yana sonta da aure amma ita bata amince masa ba iyayenta kuma su zaratar da hukunci watau ko suna so ko suna ƙi har ma akan bada yarinya ga wanda yake sa an mahaifinta ne ko kuma sa an kakanta alhali kuma bata so tana da wanda takw so kuma akan nemawa saurayi budurwa ba tare da  yana so ba saboda wata alaƙa ko yarjejeniya da yake tsakanin iyayensu wannan aure ne wanda ake nema wa yaro ko yarinya daga cikin dagin uwa ko dangi na uba ba tare da an shawarci yaron ko yarinyar ba irin wannan auren ana yinsa don ƙara danƙon zumunta tsakanin an uwa shi auren sadaka aure ne da ake bayar da yarinya ga wani saboda neman tubarriki kamar irin sadakar da ake ba malamai almajiransu musamman idaan yarinya ta girma bata samu mashinshini da wuri ba ana yin auren sadaka don gudun kada ta jawo wa iyayenta abin kunya wani lokaci kuma idan mutum bai sami haihuwa da wuri ba yakanyi alƙawarin  cewa zai bada ita sadaka in ya samu yakan ba wani yace in ya sami ana yin auren sadaka don gudun kada ta jawo wa iyayenta abin kunya wani lokaci kuma idan mutum bai sami haihuwa da wuri ba yakanyi alƙawarin cewa zai bada ita sadaka in ya samu yakan ba wani yace in ya sami a har ta rayu zai sadaka da ita wannan auren yana kasancewa bayan miji ya saki mace saki uku alhali kuwa matan tana son  mijinta shima yana son ta dole sai ta auri wani mutum kafin ta samu damar komawa zuwa ga mijinta na farko to auren nan da tayi da ƙudurin cewa zata dawo wurin mijinta na da wannan shine auren ɗiban wuta ko kashe wuta idan matar mutum ta fita alhali kuwa yana sonta ya dai sake ta ne don ta addabe shi to sai yayi sauri yayi wani aure kafi ya sake ta ko kafin ta gama idda ba don komai zai yi wannan auren ba sai don kawai ya fanshe haushinsa ko kuma don kada matar ta rigashi yin wani aure hakazalika wajen mu amala da iyaye ko dangi ko abokai ko shuwagabanni ko maƙwapta ko wanin wadannan galibinsu na musulunci ne haka kuma sha anonuwan sana a da harkar kasuwanci da kuma neman ilimi duk a jikin musulunci suka rataya karamci da girmama baƙo yana ɗaya daga cikin al ada da addinin hausawa kuma shine alfaharin hausawa girmama baƙo bahaushe ya kanyi karin magana yace baƙon ka annabinka ma ana ka girmama shi matukar girmamawa matakan neman aure sune kyautar da yaro ko iyayensa sukan kai gidansu yarinyar da yaro yake so ya nema sabili da haka yakan ba diyar wani abu taɓawa ko mkuma ya kai kyautar wurin iyayenta ko wasu waɗanda suke da dangantaka da ita yadda zata gane cewa ana sonta ko kuma akwai wani abu mai muhimmanci gidansu kamar kayan na gani ina so bayan waɗannan ake ƙunshewa a ba wata tsohuwa ko wani mutum ya kai daga nan kuma sai a bashi dama ya ruƙa zuwa yana magana da yarinyan a gidansu ko gidan wani ɗan uwanta makusanci inda ba a yadda za ayi wata munaƙisha  ko wani abu na ashhsa ba a nan ne yake zuwa shi ko kuma tare da abokansa su zauna su tattauna tare da yarinyar kuɗi ne wanda mace take ayyanawa a bisa ƙa idar aure kuɗin da ake iya bayarwa a matsyin sadaki ya tashi tun daga zumbar goma watau sule da taro ko kwabo goma sha biyar har zuwa abinda ya ninninka wannan a wannan kuɗin yau  lissafi ya kama daga kwabo goma sha biyu da rabi waliyyan aure sune dangi na ma auran nan biyu akasari iyaye ne ko waliyyan aure waliyyan aure sune dangi na ma auran nan biyu akasari iyaye ne ko a a ko ƙanne waɗanda suke wakiltar sashen yaro da sashen yarinya wajen ɗaurin aure baz a ɗaura aure ba sai da su ba a daurin aure a sakaye dole sai mutane sun shaida to mutanen da suke halartar wajen ɗaurin aure sune shaidu lokacin da za ayi fatiha an faɗa a kunnensu sun saurara ko sunji sun shaida cewa an bada wance ga wane goro da kuɗi waɗanda ake rabawa a wajen ɗaurin auren ana baiwa dukkan waɗnda suka halarta ɗaurin auren ne   ana bayar da kuɗin zaure   da kuɗin liman da kuɗin tauba sai da kakanni kuma ana fitar da kuɗin maroƙa da na ƙattan gari ana raba kuɗin ne yayin da aka taru za a shafa fatiha akan aikawa kan aikawa anuwa da masoya da kuma abokan arziƙi za a ɗaura auren wane da wance a gidan wane saboda haka ana gayyatarsu ran kaza a watan kaza da lokaci kaza tufafi ne kayan shafe shafe da takalma da sauran kayayyakin adon mata sun ɗan kunne da sarƙar wuya da tsakin lefe a haɗa a sa a cikin lefe ko fantimoti ko kwalla ko akwati a ba wasu mata sukai gidansu yarimya wani lokacin kuma akan tara lefe da yawa na masu so daban daban a ajiya har sa ar da aka tabbatar da wanda aka ajiye har sa ar da aka tabbatar da wanda aka ga ya dace ya aureta sa annan a mayarwa sauran nasu a basu hakuri da zarar yaji an tabbatar masa sai ya aika da neman sa ranan biki amarya takan yi an kwanaki biyu ko fiye da haka tana cikin lalle ana kaita gida gida ana yi mata gargaɗi a ja kunnenta kuma a riƙa koya mata waɗansu abubuwa na addini da yadda ake zamantakewan rayuwa kuma anuwa suna yi mata hidima don ganin damarsu da kuma son ransu kafin ta koma zuwa gidansu ko gidan wani wasu daga cikin makusantan amarya sune zasu ɗauki ɗawainiyar gyara ɗakin amarya   suyi jere da kafin gado da ƙawace ɗaki da yin wasu al adu kamar kafi tsari ko kuma addu o i na gargajiya saboda fatan samun zaman lafiya da kuma kare kai a rannan ne akan ja kunnen amarya da barin wasu munanan ɗabi u da yin kyawawansu da dai nisantar aikata abinda zai kawo rashin jituwa a tsakaninsu wani ɗan bulaguro ne wanda amarya take yi zuwa gidansu bayan kwana hudu ko biyu ko kuma ma mako ɗaya saboda azo ayi mata jeren ɗaki takanyi wannan ar ƙaura don a sami damar yi mata wasu an gyare gyare kamar su kitso da aski da shirye shiryen zama da mijinta aure na da alaƙa ce ta haliccin zaman tare tskanin namiji da kuma mace ana yinsa ne saboda abinda aka haifa ya samu asali da mutunci da kiwon iyaye kuma shine maganin zina da aa marasa iyaye aure muhimmin abu ne ga al umma sabili da haka akwai hanyoyi ayyanannu na tabbatar dashi bayan anmata sun watse sai abokan ango su zo don a sayi bakin amarya sabida baza ta yi musu magana ba sai an biya kuma a nan ne samari sukanyi ta wasa ƙwaƙwalwa da sauran magana kala kala sayen baki yakan kasance da daddare ne a inda ake sakewa ana darawa da kuma nishaɗi daga nan kuma sai shirya tarewarta a gidan miji a ranar tarewa sai anuwan miji mata su zo gidansu amarya suna neman a basu matarsu har su bada wani kuɗi na sayen amaryar sannan a naɗa wata yarinya amaryar boko bayan tsofaffi mata sun kai amarya ta gaskiya gidan mijinta sai a sa wata yarinya ta zama kamar itace amarya har a kaita gidan miji ana ta waƙe waƙe na addini ko na batsa saboda gudun wata makida ko makirci ko maƙarƙashiya wanda yakan faru daga wasu daga zarar iyaye su tabbatar da samuwan ciki sukan fara shirye shirye saboda zuwan jaririn uba yakan fara siyan itatuwa da tukunya domin wankan jariri da mahaifiyarsa yawancin lokuta akan samu tsohuwar mace wacce aka fi sani da unguwar zoma wacce take kula da lafiyar jariri da mahaifiyarsa ta hanyar gyaran cibiyan jaririn da kuma tabattar da cewa mahaifiyar tayi wanka da ruwan zafi na aƙalla kwana bakwai kamar yadda al ada ya tanadar sinadaran yin wanka sun ƙunshi bayan kwanaki kamar uku da haihuwa uban jaririn yakan siyo nama yawanci kan shanu kokuma kan rago wanda ake yiwa mahaifiyar yaro farfesu dashi sannan a rabawa sauran anuwa da maƙwapta sannan akan yi kunu yawanci kunun kanwa wanda mahaifiyar yaron zata rika sha domin samun isasshen nono da zata baiwa yaro a lokacin da jaririn ya kai watanni bakwai ana fara bashi abinci mai ruwa ruwa da nono har ya kai shekara zuwa ɗan da aka haifa namiji ko mace ana raɗa masa suna ne bayan kwanaki bakwai da haihuwa a bisa al ada a wannan lokacin uban jaririn zai sayo rago da goro wanda za a rabawa baƙi da aka gayyata wajen taron raɗin sunan a ranar raɗin sunan akan gyara gida ayi shara a tsaftace gida sosai ayi shimfiɗu a ƙofar gidan saboda baƙi masu zuwa taron sunan gabanin a soma walima akan kira malami na unguwa ya yanka ragon da aka siyo domin raɗin sunan ayi kiran sallah cikin kunnen yaron tare da sanar dashi sunansa bayan kiran sallan wasu daga cikin sunayen da ake baiwa yaro a ƙasar hausa akan yi kachiya ga yara maza a bisa al ada lokacin da suka kai shekaru da haihuwa kuma akan bari sai lokacin hunturu saboda ƙananun ciwo da zasu iya yin lahani ga kachiyar sunyi ƙaranci a wannan lokacin yawanci iyaye sukan bar alamarin kaciyar a matsayin sirri ga yaran saboda gudun kar yaran su samu firgici gabanin lokacin da za ayi musu kaciyan dangantaka a kasar hausa ya kunshi en uwa daga dangin guda biyu wata uwa da uba wasu daga cikin asali garin katsina sune cibiyar addinini musulunci a kasar hausa amman zuwa shehu usman dan fodio yasa vibiyar karatun addinini musulunci ya tashi daga katsina ya koma daular sokoto a karkashin jagorancin shehu usman dan fodio da mukarraban sa na daga cikin rubutun hausawa suna yin rubutu ne asali da ajami rubutu ne da haruffan larabci amman a luggar hausa kuma suna rubutawa ne a fallen takarda noma na ɗaya daga cikin ƙusar tattalin arzuƙi a ƙasar hausa kusan duk inda mutum ya duba a wannan hanya da yabi babu daji daga gona sai saura kuma ana noma iri biyu ne na abinci da na kasuwa ga kuma gero ga dawa ga masara ga wake ga gyaɗa ga auduga ga sauran abubuwan masarufi kamar su gwaza da dankali bugu da ƙari galibi bishiyoyin da akak bari ko aka dasa a cikin gonakin na amfani ne misalin tsamiya da kuka da ɗorawa da sauran ire irensu tun daga katsina har kano bacin haka kuma mafi yawancin hausawa suna kiwon dabbobi kamar awaki da tumaki da shanu da kaji da agwagi kiwon a wurinsu kamar asusu ne mutum na riƙe da an dabbobi duk sa ar da wata buƙata ta samu a sayar dasu abiya buƙatar sana ar noma ita ce babbar sana ar hausawa sabo da ingancin noma hausawa ke wa sana ar noma kirari da cewa na duke tsohon ciniki kowa ya zo duniya kai ya tarar akwai kuma wasu sana o in kamar su sha anin jima watau harkar fatu rini sa a da kira fannonin dake mutukar samun cigaba a harkokin sana o in hausawa hausawa dai sun jima da shahara wajen harkar fatauci kana kuma masu arziki na taka rawa a sha anin yau da kullum tare da masu mulki da masa hausawa sun yadu a kasashe da yawa a cikin afirka da kasashen larabawa sune wadannan akwai matakai wanda lallai sai an cika su sannan aure ya tabbata ya kasance gabanin zuwan musulunci mazaje suna auren mata iya yawan da suke so amma musulunci ya taƙaita zuwa mata kaɗai kuma ba ƙwarƙwara cusama hausawa cin taliya ta hanyar fina finan su dalilin fadin haka kuma shine duk fim dinsu sai kaga sun nuna irin abincin su wanda mu bama yin haka kuma abincin mu da kuma abin shan mu sun hada da tuwon dawa tuwon masara tuwon shinkafa alkubus dambu wasa ko wani kasa da irin abincin su da take ci amma duk da haka manyan kasa she na duniya sukan tallata abincin su ta hanyar fina finan su a siyasan ce da kuma zahiran ce kasar chana da kuma italiya sun yi nasarar wasa sinasir waina wato masa fankasau alale da dai sauran su abin sha kuma sun hada da koko da kosai kunun kanwa kunun shinkafa kunun tsamiya kunun zaki kunun acca da dai sauran su yawancin hausawa musulmai ne wanda yawan su yakai kashi cikin na duka yawan hausawan duniya akwai kiristoci da kuma maguzawa amman basu kai kashi ba cikin na yawan hausawa ba kaduna tana daya daga cikin jihohin nijeriya a arewa maso yammacin kasan kuma a arewa masu yammacin kasar kaduna jiha ce ta kasuwanci ilimi da masana antu jihar ta kasance babbar birnin jihohin arewacin nigeria kuma tanada cunkoson jama a sosai wanda adadin jama an yakai kusan mutane a bisa ma aunin kidaya ta shekarar jihar kaduna tana da matukar fadin kasa wanda fadin kasar ta ya kai kimanin kilomita km k kaduna itace jiha na hudu data fi kowanne jiha girman kasa kuma tanada kananan hukumomi guda kowanne karamar jiha yana da shugaba da kananan garuruwa kananan hukomomin sune kamar haka a jihar kaduna akwai masu mulki daban daban da suka hada da sarakuna da zababbun shuwagabanni na mulkin damakwaradiya a jihar kaduna akwai gwamna yan majalisa sanatoci da kuma sarakuna masu mulkin gargajiya shuwagabanni a bangaran damakwaradiya ana zaban sune duk bayan shekara hudu sukuma sarakunan gargajiya suna gada ne a wajen iyaye da kakanni amman gwamna yana da cikakken ikon da zai iya cire kowanne sarki a jihar a jihar kaduna akwai gwamna da mataimakin gwamna wadannan sune masu cikaken mulki a cikin jihar kaduna kuma zaban su akeyi a duk bayan shekara hudu wanda yanzu haka mallam nasir ahmad el rufai shine gwamnan jihar kaduna da kuma hadiza sabuwa balarabe a matsayin mataimakiyar shi a tsarin mulkin damakwaradiya akwai yan majalisun jiha masu kula da dokokin jihar da kuma tsarinta sannan akwai sanatoci uku masu kula da yanki uku na jihar kaduna sune suleiman abdu kwari danjuma laah da kuma uba sani akwai sarakuna da hakimai a kowanne karamar hukuma da kuma gunduma amman da manyan sarakunan gargajiya sune kamar haka sarkin zazzau shehu idris sarkin birnin gwari sarkin nok da kuma sarkin kafanchan wadannan sarakunan suna da ka idajjen salan mulki ga iya mutanan su kadai sannan gwamnan jihar yana cikakken ikon da zai sauke su ya daura wanda yake so addinai biyu sune manyan addinan jihar kaduna wato addinin musulunci da kuma addinin kiristanci kasancewar addinai ne manya akwai alaka mai tsami a tsakaninsu musamman a shekarar da an samu rikicin addini a jihar kaduna a bisa dalilin sharia ar musulunci da musulmai sukai kokarin assasawa amma sai aka samu rashin jituwa da kiristoci wai suna tsammanin in har shari ar musulunci ta kafu to suma zai shafesu shi yasa suka ki amincewa a dalilin haka rikici ya balle inda aka samu asarar rayuka da dimbin dukiya mai tarin yawa bayan haka akasara mutane suka rasa rayukansu bayan haka an kara samun rikicin addini a shekarar amma a halin yanzu akwai zamantakewa mai karfi tsakanin addinan guda biyu file sultan bello mosque by anasskoko jpg masallacin da yamma a fagen ilimi kaduna ce cibiyar ilimi a arewacin nijeriya kaduna ce cibiyar makarantar horas da jami an tsaro ta kasa wato nda an kafata tun a shekarar sai kuma babbar makarantar poly dake kaduna wato kaduna polytechnic an kafata a sai kuma jami ar ahmadu bello dake zariya ita kuma ta kafu a shekarar bayan haka akwai jami ar jihar kaduna kasu da nuhu bamalli polytechnic zaria da dai sauran manyan cibiyoyin ilimi lallai kaduna duniya ce ta ilmi wannan dalilin ne yasa kaduna tayi fice a nigeria ta ko ina ana barkowa daga sassa daban daban na nijeriya ana zuwa neman ilimi a jihar kaduna domin ita jihar kaduna ta bambanta da sauran jihohin arewacin najeriya a cikin jihar kaduna ana karantar da ilimin addini matuka cibiyar addini na bangaren izala shi a tijjaniya da salafanci duka suna cikin garin jihar kaduna jihar kaduna tana da manya asibitoci da kananan gurin kula da lafiya sama da dubu a fadin jihar akwai dandalin murtala mohammed square inda ake wasanni da kuma motsa jiki a ciki akwai kaduna polo clubda kuma kaduna golf club kuma akwai sitadium mai suna ahmadu bello stadium da ranchers bees stadium a m masu nisan zango sun hada da f m masu matsakaicin zango sun hada da kaduna cibiya ce ta masana antun arewa kamar masana antun karafa masaka matatar man fetur ginin tukwane kaduna garine wanda ake kasuwanci kasancewar yawan mutane da kuma cunkosa akwai kasuwanni dayawa a cikin garin kaduna galibi ma kusan kowanne anguwa a cikin babban birnin kaduna tana da kasuwan ta a cikin kaduna akwai babban kampanin matatan mai me suna kaduna refining and petrochemical company krpc wanda daya ne daga cikin manyan kampanonin matatan mai da ake dasu a najeriya jihar tana da manyan kasuwanni kaman su kusuwan sheikh abubakar gumi fanteka chechenia kasuwan magani kasuwan kawo kasuwan bacci kasuwan tudun wadan zaria babbar hanyar data ratsa ta cikin gari ana kiranta ahmadu bello way kaduna tanada babbar kasuwa wadda aka gina tun a shekarun s bayan ta fuskanci mahaukaciyar gobara acikin garin kaduna akwai hanyoyin jiragen kasa wadda ake sufuri daga kaduna zuwa wasu sassan nigeria akwai hanyoyin layin dogo na jiragen kasa wadanda aka gina tun a watan satumba shekarar mai nisan tazarar kilomita mm ft zuwa babban birnin tarayya abuja bayan haka akwai filayen jiragen sama guda biyu wato filin jirgin saman jihar kaduna da kuma filin jirgin sama na chanchangi wato chanchangi airlines wadda ake sufuri daga jiha zuwa jiha ko daga nigeria zuwa kasashen ketare jihar kaduna tana da hukumar dake kula da tafiye tafiye a fannoni sifirin motoci wacce ak kira da ksta file kaduna river in kaduna state nigeria jpg kogin kaduna file water fall in kafancha kaduna state jpg koramar ruwa a kafanchan file matsirga water fall madakiya jpg koramar matsirga file kamuku national park kaduna state nigeria jpg wajen bufe ido na kamuku kaduna file ahmadu bello university senate jpg abu zaria file ten storey kaduna jpg ginin ten storey a ahmadu bello file flower of kaduna jpg muhimmiyar fulawa a kaduna file kajuru castle jpg sansanin kajuru sarauniya amina sarauniyar zazzau ce ta rayu daga shekarar zuwa ɗaya ce daga cikin ya ya biyu da sarkin zazzau bakwa turunku ya haifa wato ita amina ɗin da kuma ƙanwarta mai suna zariya ta yi sarautar zazzau bayan rasuwar mahaifinta daga shekara ta zuwa wato shekarunta ke nan akan karagar mulki kuma ita ce mace ta farko da ta mulki masarautar zazzau kuma ta shida a cikin sarakunan haɓe waɗanda sukai mulki bayan addinin musulunci ya fara bayyana a ƙasar zazzau har ila yau a cikin jerin sarakunan zazzau gaba ɗaya ita ce ta ana kallon sarauniya amina a matsayin mace ar siyasa kuma ma abociya al ada wacce tayi gagrimin mulki a ƙarni na a ƙasar hausa sarauniya amina ta shahara matuƙa a ƙasar hausa da ma yankunan da daular usmaniyya ta mulka ta yi kaiwa da komowa na yaƙe yaƙe a wurare da dama idan aka ɗauki tun daga zariya har zuwa ƙasar abuja akwai ƙananan garuwa da dama da sarauniya amina ta kafa sai dai ba masu girma ba ne saboda kamar dai wurare ne da ta ci zango a wajen jarumtar ta da ƙwazon ta ya kasance abin jinjina ne a najeriya afirka da kuma duniya baki ɗaya dangane da batun waje ko kuma garin da sarauniya amina ta rasu a gaskiya babu tabbas to amma masana tahiri suna kyautata zaton cewa ta rasu ne a can ƙasar gara wato ƙasar igala kenan wadda ke cikin jihar kogi a arewacin najeriya a halin yanzu wannan dalili ne ma ya sa ba a san takamaiman inda kabarinta ya ke ba idan aka koma ga maganar zuriyar sarauniya amina a gaskiya abu ne mai wuya ace ga waɗansu da suke zuriyarta ne tun da agaskiya yadda tarihi ya nuna sarauniya amina har ta mutu ba ta yi aure ba don haka babu wata shaida dake nuna cewa a ciki ko wajen zazzau akwai wasu da za a iya cewa zuriyarta ne to sai dai duk da cewa akwai bayanai masu sarƙaƙiya da kuma saɓani na masana tarihi a game da rayuwar sarauniya amina to amma dai magana mafi rinjaye ita ce sarauniya amina ta taɓa wanzuwa a doron ƙasa a matsayin sarauniya a zazzau jihar zamfara na samuwa a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan uku da dubu dari takwas da talatin da takwas da dari daya da sittin jimilar shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce gusau bello matawalle shi ne gwamnan jihar tun hukuncin da kotu ta yanke akan apc shine ya bashi damar zama gwamnan ta a shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne mahadi ali gusau dattiban jihar su ne ahmad rufai sani mamuda aliyu shinkafi abdulaziz yari hassan nasiha sahabi liman kaura mansur dan ali kabir garba marafa da tijjani kaura asalin zamfarawa zamfara ta kasance dai daga ciki masarautun asali na hausawa ta kasance ana lissafata dai daga cikin banza bakwai wadanda ba hausawan asali ne ba dalilin hakan shine ana ganin bare bari ne asalin zamfara sarkin musulmi muhammadu yana ganin zamfarawa sun samu asaline daga uba bakatsine da uwa bagobira to su zamfarawa suna kafa asalinsu daga maguzawa maharba wadanda sun zauna a yankin kasar kano kafin zuwan bagauda ton kafin zuwan barbushe a dutshen dala anan zamu iya fahimtar cewa zamfarawa hausawa ne na asali tun can azal zamu iya fahimtar cewa zamfarawa dai asalinsu maharba ne daga maguzawa watakila sun samu tasirin bare bari a farkon tarihinsu ko koma a ce bare bari na asalin sarautar zamfara tarihin ƙauyen zamfara ya samo asalki ne daga mutum na farko da ya fara zama a garin daga garin zamfara wanda ake kira da bawa shi yasa ake kiran garin da suna zamfara farkon fadar saurautan an rusa ta garin ya haɗa iyakoki da rogo sabon gari da kuma tsohuwar rogo ta gabas bari da kaduna daga gefen yamma kaduna daga kudu da bari da tsohuwar rogo ta arewa ana ganin zamfarawan asali wasu irin manya manyan mutane ne a takaice dai samudawa ne dakka sarkin zamfara na farko kamar dai barbushe yake mutun ne maitsananin girma da karfi da jarunta akwai wasu manya manyan kaburbura guda sida a dutsi wadan ance kaburburan sarakuna zamfara ne na asali sabo da girman kaburburan ana kiransu da kabuburan samudawa ga alamu zamfarawa asali na da garma jiki sosai birnin zamfara zamfarawa sun fara kafa garinsu na farko ne mai suna dutsi a kasar zurmi ta yanzu don haka har yau sarkin zurmi na amsa sunan sarkin zamfara ance zamfarawa saida suka kwashe shekara bakwai ba su nada sarki ba a dutsi daga nan sai suka nada sarkinsu na farko mai suna dakka don haka sarkin zamfara ana masa take da gimshikin gidan dakka sarakuna hudu ne suka gaji dakka a dutsi daga nan sai sarauniyar yar goje daga dutsi sai zamfarawa suka yi tafiyar kamar mil takatin akan gulbin gagare kusa da garin isa na yanzu suka kafa wani sabon gari mai suna birnin zamfara ance sarkin zamfara na bakwai mai suna bakurukuru ya kafa birnin amma wasu masana tarihi sun hakikan ce cewa sarakuna ashirin da uku ne aka binne a garin dutsi don haka ba dai sarki na bakwai ba wanda ya kafa birnin zamfara zamfarawa sun gina garinsu wanda ya habaka sosai sun katange shi da ganuwa har yanzu a kufan tsohon garin akwai rusashiyar ganuwa mai tsawon mil goma sha uku da kofofin gari hamsin a nan zamu iya fahimtar cewa zamfarawa sun kafa garinsu na biyu wanda ya kasance babbar cibiyar mulkin zamfara sannan garin ta samu arziƙin masarrafofin zamani irinsu makarantun boko islamiyya rijiyoyi da kuma burtsatse da dai sauransu ofishin siyasa ta mata an buɗeta ne a garin zamfara a shekarsr firinji dai wata na ura ce mai daɗaɗɗen tarihi da ake amfani da ita wajen ajiye kayayyakin abinci ko maganin da yanayin zafi kan iya lala tawa kuma a kan yi ajiyar ruwa a cikin sa domin ya sanyaya amma dai ko kafin ƙirƙirar firinji an yi amannar cewa mutanen da can na da dabaru irin nasu na adana abinci ba tare da ya lalace ba kuma irin waɗannan dabaru ne sannu a hankali aka inganta har firinji ya samu da yanzu ake amfani da shi a gidaje da kuma ɗakunan girki irin na zamani mutanen da kamar yadda bincike ya nuna sukan sami wuri mai sanyi kamar gaɓar kogi su adana abinci don kar ya lalace ko kuma su haƙa ƙarƙashin ƙasa a wuri mai dausayi a ƙasahen da tsabar yanayin hunturu kan sanya zubar dusar ƙanƙara kuwa tun kafin ƙarni na mutane kan sari dunƙulen ƙanƙarar su saka cikin wani ɗan akwatin katako kana su jera nau o in abincin da ke buƙatar sanyi don kar su lalace irin waɗannan dabaru ne dai masu bincike irin su dr william cullen da dr john goorie da michael faraday suka gina fasahar su akai tun a farkon ƙarni na da tunanin samar da wata na urar sanyi da tafi wancan akwatin katako na kankara inganci waɗannan dabarun masu bincike ne dai wani bajamushe mai suna injiniya carl von linden ya tattara a shekarar ya ƙera firinji na farko a duniyar nan inda injiniya linden ya ci gaba da bincike tare da inganta wannan fasaha tasa ta ƙera firinji sauran masana da kuma injiniyoyi na wannan zamani kuma suka kwaikwayi fasahar injiniya linden suka ci gaba da ƙera firinji ya zuwa shekarar dai an samu kafuwar kamfanoni fiye da da suke ƙera firinji iri daban daban a wannan duniya bisa dogaro da fasahar injiniya linden wanda aka yi ittifaƙin cewar shi ne ya fara ƙirkirar firinji har yan baya suka runguma agogo na ura ce ta duba lokaci munada a ƙalla akwai kwanaki a shekara kuma akwai sa o i a kwana ɗaya to idan kana so ka san yawan sa oin da ake da su a shekara sai ka ce kwanaki sau yawan sa oin da ake da su a kwana ɗaya wato sa a ka ga idan akai sau zai ba da wato kenan akwai sa oi a shekara ɗaya to idan kuma kana so ka san yawan mintinan da ake da su a shekara sai ka haɗa adadin awanin shekara sau yawan mintinan da ake da su a awa ɗaya wato ma ana a shekara muna da awa kuma a kowacce awa muna da minti to sai a yi sau abin da ya ba ka shi ne adadin mintinan da suke a cikin shekara kuma idan ka yi za ka samu cewa akwai minti a shekara haka zalika idan muka koma ga batun sakan ka ga dai akwai sakan sittin a kowanne minti ɗaya to tun da mun gano yawan mintin da ake da shi a shekara to sai mu yi adadin mintinan shekara sau adadin sakan ɗin da ke cikin minti to kuma yanzu mun san cewa akwai minti a shekara sai mu yi sau abin da ya ba mu shi ne adadin sakan sakan da ake da su a shekara kuma idan ka yi za ka samu cewa akwai sakan a shekara wato a jumlace kenan idan za mu ba ka amsa sai mu ce da kai akwai adadin sa a a shekara sannan akwai adadin minti a shekara sannan kuma akwai adadin sakan a shekara nuruddeen gwadabe tsohon shugaban daliban jami ar bayero ta kano ne ya yi rawar gani a zamaninsa inda cikin ruwan sanyi ba tare da zanga zanga ba ya kirawo mukaddashin shugaban jami ar na wancan lokaci farfesa maiwada zuwa makewayin dalibai domin ganewa idanunsa halin da su ke ciki hakan ta sa hukumar makarantar mai da kai wurin kyautata jin dadin dalibai haka kuma shi ne ya samowa kungiyar daliban jami ar bayero kyautar mota mai daukar fasinja talatin sabuwa dal har da ac daga gwamnatin zamfara ana saura wata guda ya bar mulki amma ya dankata ga dalbai ba tare da ya karkatar da ita ba ko ya sauyata ya kawo tsohuwa kamar yadda aka saba an haifi nuruddeen gwadabe ne a unguwar madungurum da ke birnin kano wadda akafi sani da yar mai shinkafi sunan mahaifinsa alhaji rabiu gwadabe mahaifiyarsa hajiya rukaiyya ibrahim dasuki nurudden tagwai ne sunan dan uwan tagwaitakarsa shamsuddeen gwadabe wanda a yanzu haka likita ne a asibitin kwararru na murtala muhammad da ke kano nuruddeen ya yi makarantar islamiyya ta gwadabe maitasa da ke yar maishinkafi kano kuma ya sauke karatun alkur ani mai girma wurin malam sa idu a yola jihar adamawa daga nan ya cigaba da neman ilimin addini a duk inda nuruddeenya samu kansa nuruddeen gwadabe ya fara makarantar boko a marsam nursery school kano ya yi makarantun firamare na kano capital school kaduna polytechnic staff school da bayero university staff school ya fara karatun sakandare a capital school yola ya kuma kammala a command day secondary school rukuba jos daga nan ya shiga jami ar bayero kano inda ya fara da karatun share fage daga bisani kuma ya karanci ilimin fasahar kere kere mechanical engineering a matakin digiri na farko nuruddeen gwadabe ya shiga gwagwarmayar kyautata rayuwar dalibai a jami a inda ya rike mukamai da dama ya fara da mukamin jami in hulda da jama a na kungiyar dalibai musulmi ma su koyon aikin injiniya sai kuma jam in hulda da jama a na kungiyar dalibai yan asalin jihar kano sai sakataren kudi na kungiyar dalibai musulmi ta jami ar bayero kuma jami in shirye shirye na kungiyar dalibai musulmi ta jihar kano baki daya daga nan kuma aka zabeshi shugaban kungiyar daliban jami ar bayero tare da nadashi mukamin shugaban kungiyar dalibai musulmi ta jami ar sai dai saboda nauye nauyen da ke kansa bai iya samun damar karbar wannan nadin na amir ba afirka da antarctica da asiya da austaraliya da turai da kudancin amirka da kuma amirka ta arewa nahiya na nufin sashe sashe ko kuma manya manyan shigifun da irar shimfiɗaɗɗiyar ƙasa da ake da su a wannan duniya tamu babu dai wata ƙididdiga da ta tabbatar da adadin nahiyoyin da ake da su a duniya bakiɗaya sai dai kawai ana ganin ko dai guda shida ne ko kuma guda bakwai amma dai abin da aka fi haƙƙaƙewa akai shi ne waɗannan nahiyoyi guda bakwai ne kuma sun haɗar da afirka da antarctica da asiya da austaraliya da turai da kudancin amirka da kuma arewacin amirka wannan a yadda aka karantar da ɗalibai kenan a yankin nahiyar amirka bakiɗaya amma kuma a yankin nahiyar turai da kuma sauran sassan duniya mafi yawan ɗaliban yankunan ana karantar da su cewar nahiyoyi shida rak ake da su a duniyar nan ma ana a waɗannan yankuna ana duban kudancin amirka da kuma arewacin amirka a matsayin nahiya guda ɗaya ta amirka anan lissafin nahiyoyi shidan kenan ya haɗar da afirka da amirka da antarctica da asiya da australiya da kuma turai to sai dai a halin da ake ciki kuma mafiya yawan masana ta fuskar kimiyya na duban waɗannan nahiyoyi shida da cewar nahiyar turai da ta asiya a dunƙule suke wuri ɗaya a matsayin nahiya guda don haka ne ma suke kiran nahiyar da suna eurasiya sai kuma afirka da antarctica da austaraliya da kudancin amirka da kuma arewacin amirka masana ilimin taswirar duniya su kuma a halin yanzu sun kasafta duniyar nan zuwa yankuna takwas domin samun sauƙin fahimta yanki na farko dai shi ne na asiya wanda ya ƙunshi gabas ta tsakiya da arewacin afirka sai kuma turai da arewacin amirka akwai kuma tsakiyar amirka da yankin carribbean kana ga kudancin amirka da afirka da austaraliya da kuma yankin teku wato oceania kenan wannan dai shi ne taƙaitaccen bayani game da ma anar nahiya ta fuskoki daban daban nahiya is a village in betul district of madhya pradesh in india it has a population of abu ne sanannne kuma a hukumance cewa rikicin tattalin arzikin amirka ya zama ruwan dare gama duniya to amma duk da haka wasu ƙasashen sun fi wasu taɓuwa idan ana batun matsayin irin illar da rikicin yai wa ƙasashen duniya wato ma ana idan amirka abin ya shafeta bisa to su ƙasashen da rikicin yai wa sauƙin taɓawa abin bai wuce da kashi zuwa bisa dari ya shafe su ba ƙasa ta farko da ba ta jin wannan rikici na tattalin arzki a jikinta ita ce tarayyar daular larabawa wato united arab emirates duk da cewa tana da matsalar cikin gida na batun hallata kuɗin haram amma dai duk da haka arzikin ƙasar yana ci gaba da haɓaka kamar ma ba su san da wani rikicin tattalin arzikin duniya ba ƙasar ta biyu ita ce ƙasar armeniya itama duk da cewa tana da rikicinta na cikin gida ta ɓangaren rashin yin cuɗanya da kasuwannin duniya don haka tana buƙatar bunƙasa shirinta na kasuwanci tsakanin ƙasa da ƙasa to sai dai kuma labari mai daɗin shi ne rashin yin wani ƙasaitaccen kasuwanci na ƙasa da ƙasa ya kare ta daga faɗawa dumu dumu cikin rikicin tattalin arzikin da duniya ta tsinci kanta kai wasu ma na ganin cewa ita ya kamata ta zamo ta farko a cikin ƙasashen da wannan rikicin na tattali bai shafa ba ƙasa ta uku da rikicin tattalin arziki bai shafa sosai ba ita ce maroko ko dadai ita maroko ta yi dumu dumu wajen harkokin cinikayya tsakanin ƙasa da ƙasa musamman ma dai da ƙasar faransa da kuma batun harkokin yawon buɗe ido waɗanda ake ganin waɗannan hanyoyi guda biyu suna samun tawaya saboda rikicin tattalin arzkin da amirka ta jazawa duniya to sai dai kuma labari mai daɗin shi ne ma adanan ƙarƙashin ƙasa da allah ya huwace wa ƙasar sun isa su ba ta ikon maye gurbin duk wani abu da za ta iya rasawa sakamkon rikicin tattalin arzikin bildunterschrift groansicht des bildes mit der bildunterschrift dogwayen gine ginen birnin kuala lumpur a malesiyakasa ta huɗu a duniya wajen rashin jin raɗaɗin rikicin tattalin arziki ita ce ƙasar malesiya duk da cewa malesiya ta kai iya wuya wajen yin hulɗar cinikayya da amirka to amma abin daɗin shi ne kamfanonin amirkan da suke buƙatar rage yawan kuɗaɗen da suke kashewa yanzu haka ƙasar malesiyan suke komawa suna sarrafa kayayyakinsu a can saboda sauƙin biyan ma aikata ƙasa ta biyar kuwa ita ce iran kuma ya ɗan shafe ta ne saboda hulɗar kasuwancin da take yi da ƙasashen turai duk da cewa tana yin hakan ne a ƙarkashin takunkumi to amma labari mai daɗi ga iran shi ne cewa ba ta yin hulɗar kasuwanci da amirka ƙasar da ta haddasa rikincin tattalin arzikin sannan tana daga cikin ƙasashen da suke sayar da mai ga ƙasar chaina wanda ake ganin ko wannan ciniki na mai da chaina kaɗai ya isa ya riƙe ƙasar iran tsawon shekaru goma ƙasa ta shida it ace ƙasar koriya ta arewa labari mara daɗi a gare ta shi ne babu baki masu sanya jari a cikin harkokin noma da bunƙasa samuwar abinci a wannan kasa to amma kuma ware tan da aka yi ba a hulɗar ciniki da ita sosai ya sanya matsalar tattalin arziki ta sa me daidai ruwa daidai tsaki ƙasa ta bakwai kuwa ita ce ƙasar tailan kuma abin ma da ya sa rikicin ya shafe ta shi ne kasancewar babban kamfanin da ke gudanar da harkokinsa a ƙasar wani reshe ne na kamfanin inshorar nan na amirka aig wanda rikicin tattlin arzikin amirka ya fara rutsawa da shi to amma labari mai daɗin shi ne ƙasar ta dogara ne da mfani da tsaɓar kuɗi da kuma ciniki na ƙeƙe da ƙeƙe wajen harkokin kasuwanci daga ƙasar tailan sai romaniya rikicin ya ɗan shafi romaniya ne saboda yadda ta ɗan yi zurfi wajen cinikayya da tarayyar turai da kuma yadda take ciniki kai tsaye da sauran ƙasashen waje to sai dai abin farin ciki ga ƙasar shi ne har yanzu tana nan a matsayin ƙasar da kamfanonin nahiyar turai suka ɗauka a matsayin wani sansani na hada hadarsu to ƙasa ta tara ita ce ƙasar brazil kuma rashin sa ar da tai shi ne cewar ƙasar amirka ita ce babbar abokiyar cinikinta to amma kuma labari mai daɗi ga ƙasar shi ne na kasancewarta a wani matsayi na samun yarjejeniyar kasuwanci na ƙasa da ƙasa tsakanin ta da ƙasar indiya da chaina wanda waɗannan ƙasashe biyu yanzu haka suna matsayi na ƙoli ƙoli a haɓakar tattalin arziki a duniya bildunterschrift groansicht des bildes mit der bildunterschrift takardar kuɗin chaina ta yuan ƙasa ta goma kuwa a jerin ƙasashen da raɗaɗin rikicin tattalin arziki ya taɓa da sauƙi sauƙi ita ce ƙasar chaina kuma illar da wannan rikici yai mata shi ne na yadda ƙasar amirka da ƙasashen nahiyar turai sukai tsananin rage buƙatar kayayyaki daga gare ta kuma har yanzu hakan na ci gaba da yin tasiri akan tattalin arzikinta to amma kasancewar chaina a matsayin ƙasa mafi yawan al umma a duniya hakan ya sa tattalin arzikin yana jure rikicin saboda dogaro da take da shi akan kayayyakin da al ummar ƙasar ke buƙata da kuma sauran ƙasashen da rikicin bai taba su sosai ba irin su brazil sannan kuma har ila yau chaina na dogaro da irin tsabar kuɗin da take bin amirka bashi musamman ma dai ta fuskar rancen da take bayarwa domin ceto masana antun amirkan da ga rugujewa yarjejeniyar hana yaɗuwar makaman nukiliya yarjejeniya ce da aka ƙirƙirota domin iyakance yaɗuwar makaman nukiliya a duniya kuma ta samo asali ne shekara guda bayan da amirka ta ƙaddamar da harin makaman nukiliya a hiroshima da nagasaki a shekarar tun daga wannan lokaci ne amirkan ta ƙuduri aniyar hana sayarwa ko kuma bayar da makaman nukiliya ga wata ƙasa bildunterschrift groansicht des bildes mit der bildunterschrift tashar nukiliya ta ƙasar faransashekaru da yin haka sai ƙasashen duniya suka shiga yin yarjejeniya ta ƙasa da ƙasa akan hana cinikin makaman nukiliya tsakanin ƙasashen duniya wannan ne ya sa a ranar ga wata yulin aka ƙaddamar da yarjejeniyar hana yaɗuwar makaman nukiliya domin ƙasashen duniya su ci gaba da rattaba hannu a kowanne lokaci kuma yanzu haka akwai kasashe da tuni suka rattaba hannun akan amincewa da wannan yarjejeniya kodadai biyar daga cikin su sun mallaki makaman nukiliya ɗin bildunterschrift groansicht des bildes mit der bildunterschrift tashar nukiliya ta ƙasar birtaniyaƙasashen da suka rigaya suka ratabba hannun amincewa da wannan yar jejeniya amma kuma sun mallaki makaman nikiliya sun haɗa da ƙasar amirka da birtaniya da faransa da rasha da kuma chaina wanda kuma sune ƙasashen da ke da wakilcin dindindin a kwamitin sulhu na majalisar ɗinkin duniya bildunterschrift groansicht des bildes mit der bildunterschrift tukwanen sanyaya nukiliya na ruwa a ƙasar amirkadaga cikin ƙasashe masu cikakken yanci a duniya ƙasashe huɗu ne kaɗai ba su sanya hannu akan yarjejeniyar hana yaɗuwar makaman nukiliyar ba kuma sun haɗa da ƙasar indiya da isra ila da pakistan da kuma koriya ta arewa inda ƙasar indiya da pakistan da koriya ta arewa duk sun fito fili sun yi gwajin makaman nukiliyar na su a sarari kuma sun bayyana ƙarara cewa sun mallaki makaman nukiliya ita kuwa isra ila wani salo ta ɗauka na jirwaye da kamar wanka ba ta dai fito ƙarara ta nuna nufinta a game da shirinta na makaman nukiliya ba ƙasashen ireland da finland dai su ne suka baiwa duniya shawarar kafa wannan yarjejeniya su ne kuma ƙasashe na farko da suka fara rattaba hannun amincewa da ita yarjejeniyar dai ta ƙunshi gabatarwa da kuma sassa guda tara ƙasar kwango sunanta jamhuriyar kwango tun kafin zamanin mulkin mallaka to amma bayan da turawan mulkin mallaka suka mamaye ƙasar sai suka sa mata suna jamhuriyar dimokuraɗiyyar kwango a ranar ga watan agustan kuma an yi haka ne da nufin banbance ta da maƙociyarta wadda ita ma sunanta jamhuriyar kwango mobutu sese seko tsohon shugaban kwango a lokacin tana amsa sunan zayar yadda aka yi ta samu tsohon sunanta na zayar kuwa ya faru ne a ranar ga watan oktoban a zamanin mulkin tsohon shugaba mabutu sese seko kuma sunan ya samo asali ne daga yadda al ummar ƙasar potigal suke kiran kogin kwango da suna nzere ko nzadi wato ma ana kogi mai haɗiye sauran koguna to amma bayan da aka gudanar da yaƙin kwango na farko wanda yai sanadiyyar hamɓarar da gwamnatin mobutu a shekarar an sake mayar wa da ƙasar sunanta na zamanin turawan mulki wato jamhuriyar dimokuraɗiyyar kwango ita dai jamhuriyar dimokuraɗiyyar kwango ƙasar faransa ce tai mata mulkin mallaka kuma ta kansance ne a yankin tsakiyar afirka shugaba denis sassou nguesso na jamahuriyar kwango babbar hanyar da ake iya rarrabe ƙasashen kwangon guda biyu ita ce ita wannan kwangon da muke batu akai a kodayaushe ana ambatonta ne da jamhuriyar ɗimokuraɗiyyar kwango ko a ce dr kwango ko drc ko rdc ko kuma a kira ta da kwango kinshasa wato a jingina mata sunan babban birninta na kinshasa saɓanin ɗaya kwango ɗin da ake mata laƙabi da kwango brazzaville shi dai wannan suna kwango suna ne na kogin kwango har ila yau kuma akan kira shi da kogin zayar kuma sunan ya samo asali ne daga sunan wata ƙabila da ake kira bakongo jamhuriyar dimokuraɗiyyar kwango dai ƙasa ce da ta sha amsa sunaye da dama a tarihi inda akan ce mata yantacciyar ƙasar kwango ko kwangon beljiyom ko kwango kinshasa ko kuma zayar duk da cewa ƙasar ta jamhuriyar dimokuraɗiyyar ta kasance ne a yankin tsakiyar afirka to amma fa ta fuskar harkokin tattalin arziki da kuma ɓangaranci ta alaƙanta kanta ne da ƙasashen kudancin afirka kasancewar ita mamba ce a ƙungiyar bunƙasa ƙasashen kudancin afirka wato sadc kasar kango ita ce ƙasa ta uku a girman taswira a nahiyar afirka sannan kuma kamar yadda ƙiyasin majalisar ɗinkin duniya ya nunar ƙasar na da yawan al umma kimanin miliyan wanda hakan ya ba ta iko zama ƙasa ta a jerin ƙasashe mafiya yawan al umma a duniya kuma ta huɗu a yawan al umma a afirka amma kuma a rukunin ƙasashen da suke magana da harshen faransanci a duniya ita ce ƙasa ta farko a yawan al umma ƙasar ta yi iyaka da kasashe tara sune wa yannen garin maiduguri dai ita ce babban birnin jihar borno dake arewa maso gabashin nijeriya maiduguri ita ce birnin da tafi kowane birni wajen girma da yawan jama a a arewa maso gabas din nijeriya a kalla birnin tana da jama a fiye da miliyan daya birnin maiduguri da sabon birni ne kuma an kafa tane a shekara ta alif da dari tara da bakwai wato maiduguri ta kunshi unguwar yerwa yerwa yana nufin alheri a harshen kanuri ta yamma da kuma tsohuwar maiduwuri datake ta bangaren gabas birnin maiduguri a nan ne fadar mai martaba shehun borno take kuma ita ce babban birnin jihar imda fadar gwamnatin jihar borno take babban kasuwan dake maiduguri ita ce kasuwar litinin kasuwan monday wadda take a tsakiyar birnin maiduguri abubawan cinikinsu sun hada da tufafi kayan masarufi kayan abinci tukwane bangaren motoci da babura kaseti na cd da dvd akwatin kallo tangaraho takalma da sauransu kananan kasuwanni a maiduguri sun hada da kasuwan kwastam wanda yake tsakanin unguwar gamboru da gwange kasuwar budum kasuwar tashan baga wanda yayi suna wurin cinikayyan kifi da ake komawa a garin baga wanda yake dabda tafkin cadi yawancin mutanen dake garin maiduguri dai manoma ne amma akwai yan kasuwa da dama da kuma ma aikatan gwamnati manyan masana antun maiduguri sun hada da maiduguri flour mills kamfanin sarrafa dalaram wanda a halin yanzu ta dur kushe kamfanin coca cola borno aluminium company kamfanin alewa ta haske da kuma kamfanin sarrafa takalma ta natel akwai bankuna masu yawa a maiduguri a kan titin shehu laminu way yawancin bankunan suna da akwatin daukan kudi da kanka wato atm maiduguri tana da filin jirgin sama wadda ake kira filin jirgin saman maiduguri jiragen sama kan tashi a kowace rana daga maiduguri zuwa abuja da lagos da sauran garuruwa dake cikin kasa da waje akwai kuma jiragen da suke jigilan daukan musulmai zuwa saudiya lokacin aikin hajji ta fannin jiragen kasa kuwa maiduguri tana da makeken tashan jirgin kasa wanda aka fi sani da railway terminus maiduguri tashan jirgin kasan tana dab da inda rikicen boko hram ya barke a a unguwar goni damgari bayan kwatas daukan kayan noma kamar gyada wake da kuma dabbobi kamar rakuma shaniya daga maiduguri zuwa kudancin najeriya yana daya daga cikin manyan dilalan kafa layin jirgin kasa a maiduguri maiduguri tana da manyan titunan mota kamar su sir kashim ibrahim road shehu laminu way bama road jos road da baga road hanyoyin motan sun hada maidguri da sauran birane kamar yola kano da bauchi akwai kuma hanyoyi zuwa kasashen waje kamar chadi nijar da kamaru akwai jami a a birnin maiduguri wanda ake kira da jami ar maiduguri jami an yana kan bama road kosakosen da ake karantarwa a jami ar sun hada da ilmi aikin likita ilmin injiniyarin ilmin watsa labarai ilmin harshen turanci da kuma ilmin addini da al adu jami ar maiduguri tana da asibitin koyarwa na univesity of maiduguri teaching hospital sa annan akwai makarantar politeknik a maiduguri mai suna ramat polytechnic sauran makarantu zirfin ilmi sun hada da college of agriculture sir kashim college of education da mohammed goni college of islamic and legal studies sa annan akwai makarantun sakandare da dama a maiduguri wuraren suakan ba ki a maiduri sun hada da lake chad hotel dujima hotel deribe hotel ali chaman guest inn da kuma maiduguri international hotel ba ki a maiduguri sukan iya ziyartan makeken kasuwan litinin fadan mai girma shehun borno da kuma gidan zoo na kyarimi park wanda yake tsakiyan birni maiduguri yawancin mazauna birnin maiduguri musulmai ne amma akwai mabiya addinin kirista da dama a garin akwai manyan majami o i a garin kamar babban majami an dake kan titin kiri kasamma maiduguri yayi suna kwarai wajen karatun alkur ani a inda dalibai daka dukkan fadin najeriya suke zuwa garin don neman ilmi manyan masallatai a garin sun hada da masallachin mai deribe masallacin madinatu masallacin kofar shehu masallacin indimi da masallacin ibrahim saleh akwai shahararrun malaman addinin musulunci da dama a maiduguri a shekaran wani malamin addinin muslunci wanda aka fi sani da mohammed yusuf ya tada fitina a garin a inda yake ikirarin ya ki da gwamnati da kuma ilmin boko wanda a ganinsa yana lalata al umma sanda aka yi wajen mako guda ana fafatawa tsakanin sojoji da yan sanda da kuma magoya bayan mohammed yusuf wannan tarzoma tayo sanadiyyar rasa rayuka da dama daga karshe jami an gwamnati sun ci galba kan mohammed yusuf wanda sojoji suka cefke kuma suka dan ka a hannun yan sanda a hannun yan sandan mohammed yusuf ya rasu yan sanda sun yi ikirarin cewa ya rasu ne a yayin da ake bindige shi lokacin da yake kokarin kubucewa masu bin hakkin bil adama sun yi harsashen cewa kisan gilla a kayi masa musulunci ko addinin islama addinin yazo ne daga annabi muhammad tsira da amincin allah sun tabbata agare shi shine manzon da allah ya aiko na karshe a duniya domin yasake jaddada addinin allah na imani da allah daya wanda ya halicci kowa da komai addinin musulunci nada mabiya a duk fadin duniya kuma mafiya yawan su na zaune ne a yankin gabas ta tsakiya da yankin afirka ta arewa wadanda mafiyansu larabawa ne masu bin adiinin musulunci sai dai akwai dunbin mabiya addinin musulunci amo ina a fadin duniyar mu ma anar addinin musulunci shine yarda da mika wuya ga kadaituwan allah madaukakin sarki wato shaidawa babu abun bautawa da gaskiya sai allah kuma muhammad manzonsa ne ma aikinsa ne bayan haka ka yarda da dukkan abubuwan da ya kebanta dasu da mika wuya ga umarnin allah ubangijin talikai tare da tsarkaka daga kafirci sanya kishiya wa allah da kafiraiallah madaukakin sarki shi ya aiko manzonsa annabi muhammadu tsira da amincin allah su tabbata a gare shi da al kur ani mai girma domin yazamo shiriya da rahma ga halittu baki data an bayyana musulunci a matsayin addinin dake da saurin karin yawa a duniya a kullum wanda ke da adadin musulmai na duniya sun kai kusan kashi na dukka mutanen duniya wato fiye da musulmai biliyan daya da miliyan dubu dari takwas a fadin duniya asalin addini a duniya shi ne musulunci mutum na farko da allah ya halitta annabi adam alaihis salam ya rayu ne bisa tafarkin musulunci dukkanin manzanni tun daga annabi nuhu alaihis salam zuwa annabi ibrahim da annabi musa da annabi isa alaihimus salam musulmai ne ma su kadaita allah sai dai gaba dayansu allah ya aikosu ne zuwa ga al ummominsu kadai annabi na karshe kuma cikamakin tsarin annabawa shi ne annabi muhammadu yabo da amincin allah su tabbata a gareshi allah ya aiko annabi muhammadu saw da sako zuwa ga daukacin al ummar duniya mutane da aljannu an haifeshi a birnin makkah da a yanzu ke kasar saudi arabia annabi muhammadu saw bakureishe ne dan abdullahi da amina daga tsatson annabi isma ila as dan annabi ibrahim as rukunnan musulunci shika shikai biyar ne kamar haka ma anarsa shi ne shaidawa babu abun bauta bisa cancanta sai allah tabaraka wa ta alah swt sa annan annabi muhammad saw tsira da amincin allah su tabbata a gare shi manzon allah ne mutun yatsaya gaban ubangijinsa domin bautamashi akwai salar asuba akwai azahar akwai la asar akwai mangaruba akwai isha shine kashin farko nafarillah sai kashina sallar rwuha bayanrwana tafutou sairaka a bayan sallar maggarwuba sai wittiri bayan shafa i sai sallar idi qarwama da sallar idi babbah sune salloul na wajibchi saikashina salloulin nafilouli sunesukashiga har asham kou tarawihi qiyama laili dadaisaurwansu sune rukuniy sallah yana daga cikin cika ciikan musulunci mai mahimmanci matuka bayan tauhidi ana bukatar kowanne musulmi yayi sallah sau biyar a rana yana mai fuskantar ka aba dake kasar saudiya a kasashen musulmai za a ke jin kiran sallah daga masallaci mafi kusa a yayin da lokacin sallah yayi sallah ana yinta ne cikin natsuwa domin a samu kyakkyawan lada samun kyakyawan lada nadaga sashe susuke kawochikar sallah dahara shine tsarki wanketufafinku da wankejikinka darwuwa winke zuchiyarka da imani wurwu i alwallah niyyatta da addu ouinta farillinta da sunnouninta da mustahabanta sashena tsayuwa agurwi maikyau komasallachi da tada iqama niyyakenan takkahbiri allahu akkahbar sannan kawou karatun bissimillahi da fatihatil kitabi itache alhamdu lillahi rabil alamiyna zuwaqarshe da wata sura ko ayar datasauwaqa agarweka ruku i dasharuddansa tasouwa daga ruku i zuwasujudi sujudi da sharuddansa tasowa dagasujudi zuwa zaman farko da sharruddansu saina kowanezama akwaishara dinsa har qarshe attahiyatu lillahhi azzakiyatu illahhi zuwaqarshe wannan itache sallar farillah abindayababbantata danafila sune ababe abunafarko shine iqama babu anafila abuna nafila raka a che gounar farkokenan tanouman chin abinchin lahira tou sai mosque shine masallahchi shiwannan kala ne masallachin allah na annabine wadannankuwa saurwan masu alaqa dasunan masallachi akwina yahudawa da nasarawa da majusawa da qabilu daban daban aduniy masajidil rwarwa a masallatan hallakar da al umma inkanason kasan bambanchi wadannan masallatai maqanar farko maganar allah ta alqura ani tsayayyiyar maqana bazatou ba chanza kala achikinta maqana tabuyu maganar muhammadu rasulullahhi bakokwantou achikinta na maganar sahabban ma aikin allah na maganar tabi an sahabban ma aikin allah na maganar mijtahadai qarqashin tabi ai na faqqaha u na mutakallimina agargashin wadannan zaka tantacheda da masallachin allah da annabinsa da masallatan riyya hujjar kawouwa dannan sharuddan kasan sallah da masallahtan sallah saikasan surrun wadannan rukkunnan guda azumin watan ramadana shine azumin farillah ko chikin watan saurwan sunnane kamar azumin ranar alkamis da litinin kokuma kayi yau gobe kahuta har shekarwa takewayou kokuma azumin ashura a wannanshe ne azumin farillah da sunnah azumi wannan rukuni ne wanda ake nufin barin ci da sha da yin jima i daga fitowan alfijir har zuwa faduwan rana dukkan musulmi tilas ne da ya ta azimci watan ramadana watau wata na tara a kalandar musulunci itakuma zakkak tahalattah amaikudi nahalal da ma aikachi mai aiki nahalal da maikasuwanchi nahalal da manoumi nahalal da makiyyayi nahalal dagachikin wadannan dukkan wanda yafuddah wani abu yabayar dasunan zakkah inba halak achiki kajefar atsinta yafi dala dakabada zakkah doumin bahalak achiki shine cire wani kayyadadden kaso daga cikin wasu kayyadaddun dukiyoyi a cikin wani kayyadadden lokaci ga wasu kayyadaddun mutane domin allah tabarika wata ala swt maganannan goda agame dagurwarwe aduniyya allah yahalittah dakin ka aba atsakiyyar duniyya da tsakiyyar qassai datsakiyyar sammai tunkafin ahalicchi kou ina maganar baitul maqaddissi gurwine kamar kache gida inda annabawan allah masuyawa suka baiyyan sai dutsin durisiyniyna inda annabi musa da haruna suka baiyana sannan yadda da allah da annabawan allah da littattafe allah da alqifloulin allah sune guda adukkan inda tunaninka yakai da indabaikaiba nafarko dakin ka aba amakkah na annabi muhammadu rasulullahi na alqura anil kariymu wadannan suse harqarshen duniyya dukkanwani abinda zaibiyobaya zaijiggina da dakin ka aba da alqura ani da mahammadu ma aikin allah an umarci musulmai da suje aikin hajji da ummara ita kalmar hajji alahrafchi kalmache tabaqou zuwa dakin allah ko masallachin ma aikin allah muhammadu wandayazou daga wataqa kou wani garwi wanda ba makkah bane inzaishigou makkah akwai gurwarwe guda inda zadaukou niyrsa dukta indaya bullouma makkah zaisamu wadannan gurwarwe na daukou niyyar aikin hajji ko aikin ummara niyar itache yinwanka daurwa ihirami yin alwallah yin sallah raka a inkana dahali inbaka dahali raka a saikai niyyar ummarakayi ko ta hajji sannan kannemi abinhawa kashigou makkah zuwa ka aba inniyyar ummara kazouda ita saikai sallah raka a saikai dawafi kewaya indahali sallah raka a sai safa da marwa suma safa marwa kafarwa asafa kashiga marwa kaqarwe afafa sannan sai sallah raka a saikayi aski kafidda ihiramin jikinka kashiga irinkaya dakasabasawa kasafke ummarakenan akwai niyar hajji da ummara kuma ahade tou yanzu kazou mitai rwanekun gawatan gawatan niyyarka kou niyyarki ummara da hajji kashigou makkah ayyamin hajji da ummara kazou ka aba kayi raka atini kayi dawafi kayi safa damarwa kayi raka atiyni bazakai askiba bazaka fadda ihhiramba saka wuche aikinhajji da ihiramin dakai ummara ajikinka amman inkashigou kafin watan zakayi ummara kachirwe ihhirami kasakayan gida hazuwa ayyamin hajji shine zuwa ziyartan dakin allah mai alfarma amakkah ga wanda keda iko da nufin ibada ko masallachin ma aikin allah muhammadu shine mutun yayadda da allah wanda ba a shirkadashi la ilaha illallah wahadahu lasharika lahu sashen ibada sashen sunansa sashen kamannunsa sashen maganarsa sashen hukunchinsa sashen kamalarsa sashen isarsa sashen mazaininsa da indayake dukkansu basakama danahittansa duniyya da abinda kechikinta mutum da abinda mutum kesou da wandabayasou da abinda mutum yasani da waddabaisaniba damu da ababeb allah ne yahalicchemu da aljannu damallakinsa nasou kou naqi wansukasani da wan basusaniba agarwesu dukkansu haliittar allah ne sa dabboubi nagida dana jeji na tudu dana rwuwa itatuwa ko chiyayi duwarwatsu ko rwuwa arzikin qarqashin qasa ko nawajenta ma anar duniyya da bindakechikinta halittan allah ne mai imani da allah tou allah mukebautawa karkaji anche allah yanadakai kaimasasuffar kai irwin na abinda yahalittah a a karkaji anche allah yana magana kasuffanta masabaki irwinna abindayahalitta a a kokuma kasuffanta masajiki irwin na abinda yahalitta a a qaddara yanada hannu ba irwin na abindayahalittaba a a kouyanada kujerwa kou abinzaman kujerwan ba irwin nahalittunsa bane harzuwa al arshinsa allahhu wahidin ahadun iymani da mala ikun allah ne yahalicchesu ibadar allah suketi hukunchin allah sukebi ma ana sallah azzumi karatun qura ani yi iymani dahalittun allah iymani da annabawan allah iymani da littattafen allah sanna basa karya alqawarin da allah dourwasu akai su mala iku tsakaninsu da mahalicchimmu allah karmukusanchi yimusu kamannu su dukkansu mazane kou dukkansu ne kou dukkansa maza da matane allah ne yabarwa kansasani illih kawai su bayin allah ne kuma ma aikan allah bayan bautan allah dasukeyi su allah yake aika tundaga samata har tadaya harchikin duniyya har qasa zuwatabakwai mala iku su allah yake aike zuwakouwache halitta wadamukasani dawadda bamusantaba sai yin imani da littattafen allah littafin da allah yaba mala ika zuwa annabi ibrahima kalilillahi baban annabi isma iyla shi isma iyla dagagareshine harshen larabchi yasamou asali sai littafin da allah ya aykou mala ikazuwa annabi dauda baban annabi sulemana da zabura sailittafin da allah ya aykou mala ika zuwa annabi musa da haruna attaurata sai littafi da allah ya aykou mala ika zuwa annabi isa masihu dan nana maryama da linjiyla sai littafin da allah ya aykou mala iyka zuwa muhammadu dan abdullahi da alqura aniqarshen aiken littattafen allah zuwaduniyya amman akwai wasu littattafen masuyawa wadanda allah ne masani gamedasu dawadanda aka aikouwa sai annabawan allah kou ma aikan allah mutane daga annanabi adamu mutum nafarko aduniyya zuwa muhammadu rasululluhhi anmu masu sunan annabi kou rasulu wasu malaman suche sunkai su dubu wasu sunche sunkai dubu allah ne mafi sanigame dayansa abinda zamukama murwiqe shine amba annabi wane hukunchi daga allah loukachi kaza yayi wafati loukachi kaza yabar hukunchin allah ahannu mutanensa atsayin amana masumulki da masukudi da daidaikun mutane basabuqatar wannan annabin da abindayazoudashi sai anemi kashe wannan ilmin gabadaya kafinwadansu shekarwu qa idajji sai allah yasake aiko mala ika dawani saban aiken zuwa wani mutu dagachichin mutane doumin tunatar da sakgan allah tahakane wannanyazou yawouche wannanyazouywouche har annabawa dubu daga annabi adamu zuwa muhammadu sai yin iymani da rwanar qiyyama itache rwanar sakammakou musulmi muyi iymani gaibun allah mache la ilaha iylallahu wahadahu lasharikalahu bamudazabi sai abinda allah yazabamana sannan muche mahammadu rasulullah munyadda muhammadu ma aikin allah ne munyadda dakin ka aba alqiflar allah che yaddadawadannan ababe murwayu achinsu rwayuwarmu taqarwe achikisu shine jindadin fuskantar rwanar qiyyama sai alqadar ma ana kasou dadiyasaka kou kaqi dadiyasameka koukuma kaqi wuyatasameka koukasou wuyatasameka mu qaddara daga allah ne kullu shai in min indillahi faqat ma anan imani shine abun da zuciya ta kudurta harche yayi furuci da shi sa annan gabban jiki suka yi aiki da shi imani yana da shika shikai guda shida kamar haka imani da allah da mala ikunsa da littafansa da manzanninsa da ranar karshe da imani da kaddara mai dadi ko marar dadi maganar datarwufe wadannan manufar addinin islama shi yakakanzauna kashi ajikin mutane dawanda yazamou daga shi zuwa mahaifasa da kakanninsa kakannin kakannisa amusulunchi sukatashi dawanda mahaifansane koukakanninsa sukashig sukashigardashi dawandyashiga dakansa yanaqarwami kouyanababba allah yana amfanine damai kyakkyawan aiki dazuchiya maikyau tayaya zamufa inta dahaka karmuyadda mumaida addinin mussulunchi kamar tufafi kayansawa muyiqouqarwi mujajirche mumaidashi jininjikinmu inmukadaukeshi tufafi musani wuya koudadi na iyashiga tsakaninmu da addininmu yarwabamu dashi inkouwa mukamaidashi jininjikimmu bamai iyarwabamu shi abadan kasar misra ko masar tana ɗaya daga cikin muhimman siffofin da take taƙama da su shi ne na kasancewarta akan marararraba ga ta kusa da nahiyar turai sannan kuma ga ta a matsayin ƙasar da ta kasance mashiga tsakanin afirka da nahiyar asiya har ila yau kuma ita ce ta haɗa hanyar safara ta cikin ruwa tsakanin tekun mediterrenean da tekun indiya ta hanyar bahar maliya dalar giza da ke birnin al ƙahirar kasar misra ko kasar masar dai ta kasance ƙasa mafi yawan al umma a cikin dukkanin ƙasashen larabawa kuma babban birninta wato birnin al ƙahira shi ne birni mafi girma a nahiyar afirka tun ƙarnoni da dama da suka gabata sannan kuma har ila yau ga ta a ƙarshen kogin nilu wanda shi ne kogi mafi girma a duniya saboda haka idan aka yi la akari da waɗannan dalilai na tarihi to za a iya fahimtar dalilin da ya sa matsayin ƙasar misra yake da yar rikitarwa suma kansu misirawan a tsakanin su sukan kasance cikin ruɗani a game da batun nahiyar da ya kamata su yi tutiya da ita a matsayin nahiyarsu ga su dai a cikin kwazazzabon nilu da mediterenean da sahara har ila yau kuma ga su cikin duniyar musulmai duk kan waɗannan siffofi siffofi ne da ba kasafai ya kamata a ce wata ƙasa guda ɗaya ta haɗa su ba to sai dai duk da haka za a iya cewa mafi yawan faɗin ƙasar yana ɓangaren nahiyar afirka ne to amma fa duk da haka ana kallon garuruwan da suke lardin sinai na ƙasar misiran a matsayin ɓangaren nahiyar asiya kasancewar su suna yankin gabashin ƙasar ne kogin nilu wanda shi ne kogi mafi girma a duniya a zamanin da can dangantakar misra da ƙasashen da ke afirka na da matukar ƙarfi to amma tun lokacin da siriyawa da ke ƙarƙashin daular rumawa suka mamaye misira a ƙarni na bakwai kafin zuwan annabi isa alaihissalam sai misira ta fuskanta zuwa ga yankin gabas ta tsakiya ta fuskar harkokin al adunta da na addininta da na siyasarta da kuma na tattalin arzikinta kuma mafiya yawan misirawa suna danganta kansu ne da larabawa kuma yan yankin gabas ta tsakiya har ila yau kuma wasu dayawa daga cikinsu kusan ace waɗanda suke su ne yan asalin ƙasar ta misira waɗanda kuma akafi sani da nubiyawa suna danganta kansu ne da afirka hasalima suna iƙirarin su jinin afirka ne babu shakka dai idan aka bi salsala ta tarihi shekaru da suka gabata misra tana da alaƙa mai ƙarfi da ƙasashe irin su sudan da habasha da libya da ma wasu ƙasashe da dama na nahiyar ta afirka kuma ba tare da wani kokwanto ba misra za ta ci gaba da cin tudu biyu a matsayinta na ruwa biyu wato ga ta dai yar afirka kuma yar yankin gabas ta tsakiya kasan tana da matukar tarihin gaske a yankin afirka da duniya gabaki daya kasan misra tana da karfin mulki kasan misra suna da dabino da fure daban daban akwai asibitoci da ake kula da marasa lapiya confucius shi ne daya daga cikin manyan yan firosofiya na duniya kuma shi ya kago darikar confucius dakin ibada da gida da kabari da aka gina don tunawa da confucius su ne alamar da sarakunan kasar sin suka kafa a shekaru dubu da suka shige don nuna ban girma ga confucius da darikar confucius suna da muhimmin matsayi a cikin tarihin kasar sin da al adun gabashin duniya dakin ibada na confucius da gidan confucius da kabarin confucius suna garin confucius wato birnin qufu na lardin shandong a gabashin kasar sin ana kira dakin ibada na confucius dakin ibada na farko a kasar sin a shekara ta na kafin haifuwar anabi isa wato shekara ta biyu bayan rasuwar confucius sarkin kasar lu ya gina tsohon gidansa da ya zama dakin ibada an ajiye tufafinsa da kayayyakinsa a wancan lokaci dakuna uku kawai daga bisani al adun darikar confucius ya zama al adun gaske na kasar sin sarakunan kasar sin sun yi ta habaka dakin ibada na confucius har sun zama manyan dakuna masu kayatarwa ya zuwa farkon karni na sarki yongzheng na szarautar qing ya ba da umurnin gyara dakin ibada bisa babban mataki har ya zama irin salon da mu ke gani tsawon dakin ibada na confucius daga kudu zuwa arewa ya kai mita dubu daya fadinsa ya kai muraba in kilomita dubu akwai dakuna kusan girmansa yana bayan tsohuwar fada ta beijing kawai lallai misalin koyo ne ga dakunan ibada na kasar sin an gina dakin ibada na confucius ne bisa fasalin fadar sarki yana da wani layin tsakiya na daga kudu zuwa arewa an gina manyan dakuna a kan wannan layin tsakiya kuma an gina dakuna a gefuna biyu na wannan layi dakin ibada na confucius yana da hawa da farfajiya babban gini mai suna dacheng yana da fadin dakuna da ma sai sarki yana da ikon yin amfani da don gina fadar sarki idan farar hula su gina gida mai dakuna to ya taka doka ke nan za a yanke masa hukuncin kisa amma dakin ibada na confucius halal ne an gina babbar kofar dakin ibada na confucius ne bisa tsarin fadar sarki wato hawa babban daki mai suna dacheng shi ne cibiyar dakin ibada na confucius tsawonsa ya kai mita fadinsa daga gabas zuwa yamma ya kai fiye da mita kuma an gina rawayen rufi yana da kayatarwa irin na fadar sarki a gaban babban dakin nan kuma akwai manyan ginshikan duwatsu da aka yi sassakar dodo irin kyaunsa ya kai fiye da na tsohuwar fada a cikin dakin ibada na confucius kuma an ajiye manyan duwatsu fiye da dubu da aka sassaka bayani duwatsun da aka sassaka bayanonin da sarakuna suka rubuta sun kai fiye da wannan sosai ya shaida matsayi mai daukaka na confucius a kan tarihin kasar sin gidan confucius yana dab da dakin ibada na confucius wato gida ne na jikokin confucius shi ne babban gidan da ke bayan fadar sarki kawai an fara gina gidan confucius ne a sarautar song wato a karni na fadinsa ya kai muraba in mita dubu gidan nan yana da dakuna kusan gidan confucius yana da salon musamman a gaban gidansa dakuna ne na yin harkokin gwamnati a baya kuma dakuna ne na zaman yau da kullum irin dakunan karbar baki suna da surar sarautar ming da qing a cikin gidan confucius akwai takardun tarihi da tufafi da kayayyaki na zamanin da masu daraja da yawa kabarin confucius kabarin musamman ne da aka binne jikokin confucius shi ne kabarin da ya fi girma da ya fi dade a duniya an yi amfani da wurin nan don binne jikokin confucius har cikin shekaru dubu da fadinsa ya kai muraba in kilomita akwai karburbura fiye da dubu na jikokin confucius kuma an kafa duwatsu fiye da dubu da aka sassaka bayanoni kabarin confucius yana da amfani kwarai a wajen bincike ci gaban siyasa da tattalin arziki da al adu da jana iza na zamani daban daban na kasar sin dakin ibada da gida da kabari na confucius sun shahara a duk duniya ba sabo da kayayyakin al adu masu dimbin yawa kawai ba kuma sabo da halitattun abubuwa misali a wurin nan akwai tsofaffin itatuta fiye da dubu wadanda ke shaida dadadden tarihi na darikar confucius kuma suna da amfani kwarai a wajen bincike yanayi da halita na tsohon zamani duk da cewa dukkanin kotunan guda biyu wato kotun shari ar miyagun laifuka ta duniya da kotun duniya suna da mazauninsu ne a birnin hague na ƙasar holand amma akwai banbanci a tsakaninsu ƙwarai da gaske ita kotun duniya ba ta da hurumin hukunta waɗanda suka aikata manyan laifuka domin ita kotu ce ta sasanta rikici ko kuma warware wata taƙaddama tsakanin ƙasashen duniya akan abin da ya shafi rikicin kan iyaka ko na kasuwanci da dai sauransu sannan kuma ita wani reshe ne na cibiyoyin shari a a majalisar dinkin duniya ita kuwa kotun shari ar miyagun laifuka ta duniya an kafata ne a ƙarƙashin wata yarjejeniya da ake kira yarjejeniyar rome a ƙarƙashin wannan yarjejeniya dai kotun shari ar miyagun laifuka ta duniya na da hurimin yin hukunci akan laifuffukan da suka shafi kisan ƙare dangi da laifuffukan da suka shafi yaƙi da na take haƙƙin bil adaman da aka aikata tun daga lokacin da kotun ta fara aiki a shekara ta kuma ba ta da wata alaƙa da majalisar ɗinkin duniya sannan kuma ƙasashe ne kaɗai su ke kai ƙarar matsalolinsu gaban kotun duniya kuma ita kotun duniya ba ta ɗora alhakin aikata laifi a kan wata ƙasa sai dai kawai ta sasanta ta baiwa wadda take gani ita ce da gaskiya gaskiyarta kuma dole ne sai da amincewar dukkanin ƙasashen da ke cikin rikici da juna sannan kotun duniya za ta yi hukunci a tsakaninsu kuma dole ƙasashen su yarda da cewa duk hukuncin da kotun duniya ɗin ta yi a tsakaninsu to ba makawa za su amince da shi alal misali sasanta rikicin yankin bakassi tsakanin najeriya da kamaru inda kotun duniya ta yanke hukuncin ba da wannan yanki na bakassi ga kamarun dole kuma najeriya ta amince da wannan hukunci tun da ta yi alƙawarin amincewa da duk hukuncin da aka yanke da farko dai ita wannan kotu ta shari ar manyan laifukan yaki ta duniya an kafata ne a karkashin wata yarjejeniya da ake kira yarjejeniyar rome ko kuma rome statue a turance wanda hakan ita ce yarjejeniya ta farko da aka kulla wajen kafa wannan kotu don taimakawa wajen kawo karshen munanan laifuffuka na yaki da kuma hukumata wadanda suke da hannu cikin aikata hakan a karkashin wannan yarjejeniya dai ita wanan kotu mai shari ar manyan laifuffukan yaki ta duniya na da hurimin yin hukunci akan laifuffukan da suka shafi kisan kiyashi ko kuma kare dangi da laifuffukan da suka shafi yaki da take hakkokin bil adama da aka tafka an kafa wannan kotun ne a ranar ga watan yulin bayan da kimanin kasashen duniya suka amince da wannan yarjejeniyar ta birnin rome wacce ita ce tushen kafa kotun to sai dai kasashe ne suka amince da kotun kafa wannan kotun kuwa ya biyo bayan bukatar da kasashen duniyan suka gani ne na kafa wata kotu a dindindin da za ta yi shari a kan manyan laifuffukan yakin musamman bayan kotunan makamantan hakan da aka kafa a baya don shari ar laifuffukan yakin da aka tafka a yugoslavia da kuma rwanda wannan kotu dai tana da helkwatarta ne a birnin hague na kasar holland kuwa kotu ce mai zaman kanta da ba ta da alaka da mdd sannan kuma tana samun kudaden gudanar da ayyukanta ne daga kasashen da suka yarda da ita da kuma wasu kungiyoyi da cibiyoyi na kasa da kasa da kuma masu zaman kansu idan kuma muka koma ga bangare na biyu na tambayarka da kake son sani irin laifuffukan da kotun take shari a a kansu to kamar yadda sunan kotun ya nuna sannan kuma kamar yadda muka yi bayani a sama kotun tana shari ar manyan laifuffuka ne da suka shafi laifuffukan kisan kiyashi da aka gudanar a lokacin yaki ko kuma irin fitunu na cikin gida da kuma take hakkokin bil adama neman tuna yadda rayuwa ta kasance a yankin jamus ta gabas al amari ne da kan kasance mai matukar sarkakiya ga su kansu mazauna wannan yanki suma baki yan ci rani da suka taba zama a yankin na jamus ta gabas basa samun saukin bayanin irin halin da suka zauna karkashin sa a yankin daya daga cikin irin wadannan baki da suka zauna a jamus ta gabas din har zuwa ranar tara ga watan nuwamna na shekara ta shine eric singh haifaffen afrika ta kudu singh ya tsere ne zuwa jamus ta gabas daga durban domin ya kauracewa gallazawa a kasar sa daga berlin bonn ta gabas dan gwagwarmayar na kungiyar anc yaci gaba da nuna adawar sa ga mulkin wariya inda har ma ya rika samun goyon baya da taimakon kudi daga hukumomin wannan yanki har ma bayan rushewar katangar ta berlin eric singh yaci gaba da zama a berlin inda a yanzu yake tuna rayuwa a jamus ta gabas da rushewar katangar berlin shin ana iya cewar wannan hira da manema labarai ya canza al amuran duniya wannan dai tabbas haka yake a bisa ra ayin yan jarida da suka hallara suka saurari jawabin gnter schabowski kakakin gwmanatin kwaminisanci ta jamus ta gabas ranar tara ga watan nuwamba na shekara ta a berlin ta gabas a wannan rana schabowski ya sanar da matakan sassauta tafiye tafiye zuwa ketare ga yan jamus ta gabas eric singh ya halarci wannan taro na manema labarai saboda daga can berlin ta gabas ya rika aikawa mujallu dabam dabam sharhuna da rahotanni saboda haka ma singh yace yayi imanin ya kasance cikin wadanda suka shaidar da wani al amari na tarihi yace jim kadan kuwa bayan wannan hira da yan jaridu wanda ma gidan television na hukuma ya nuna kai tsaye aka fara samun yan jamus ta gabas da suka yi kasadar zuwa kan iyakokin da suka raba tsakanin berlin ta gabas da berlin ta yamma masu tsaron kan iyakokin wadanda ma tururuwar jama a ta nemi fin karfin su suka kyale jama a su tsallaka zuwa daya bangaren wanda har ya zuwa wannan lokaci aka haramtawa yan jamus ta gabas shi nan da nan kuwa labarin haka ya watsu ko ina inda jama a suka rika cunkoso a wuraren kan iyaka a berlin ta gabas domin neman tsallkawa zuwa yamma da kuma samun yancin su ya zuwa tsadar dare aka bude dukkanin iyakokin katangar berlin ta zama sai labari shi kansa eric singh ya shaidar da wannan babban abu na tarihi ne a washegari inda ya shiga jirgin kasa daga tashar friedrichstrasse a berlin ta gabas zuwa yankin berlin ta yamma yace a yau eric singh yana nuna matukar godiyar sa ga dukkanin taimako da goyon bayan da ya samu daga jamus ta gabas kasar da a bana shekaru ashirin kenan da bacewar ta yace duk da mummunan kasawar yankin a bangaren democradiya da kuma matakai masu tsanani kan yan adawa amma jamus ta gabas ta bada gudumuwa mai yawa a gwagwarmaya kan gwamnatin wariya ta afrika ta kudu yace yanzu eric singh yana zaune cikin farin ciki da jin dadi da matar sa a berlin dan jaridar da yayi ritaya har yanzu yana da alaka ta kurkusa tare da afrika ta kudu kasar da tun bayan kawo karshen mulkin wariya yake mallakar paspo din ta muhammadu buhari disamba tsohon soja ne mai ritaya kuma dan siyasa ne ya zama zaɓaɓɓen shugaban kasar nijeriya ne a zaben shekarar inda ya kada tsohon shugaban kasa goodluck jonathan kuma an haifi muhammadu buhari ne a ranar ga watan disamba a shekara ta dubu daya da dari tara da arba in da biyu a garin daura dake tsohuwar jihar arewa jihar katsina a yau muhammad buhari yayi shugaban ptf watau asusu na musamman don tattara kudin man fetur wanda aka fi sani da petroleum special trust fund ptf wanda tsohon shugaban mulkin soja wato sani abacha ya bashi matsayin kuma yayi ministan man fetur a lokacin mulkin soja na janar sani abacha mahaifinshi shine shugababn ƙauyen dumurkol ya haifa yara ashirin da mata daban daban muhammadu buhari shine yaranshi na ƙarshe a gurin hajiya zulaihatu harɗo wacce ita kuma cikakkiyar bahaushiya ce ar ƙabilar haɓe na hausawa kuma shine yaro na ƙarshe a gun babanshi wato auta babanshi da kakanshi cikakkun fulani ne  muhammadu buhari ya rasa mahaifansa a lokacin yana da shekara goma wanda kawai zai iya tino cewa mahaifinsa dogo ne kuma mai tsayin halitta mahaifiyarsa hajiya zulaihatu itace ta raine shi har ya girma yayi makaranta p ana kiran muhammadu buhari da leko kamar gambo kenan da hausa saboda an haifeshi ne bayan mahaifiyarsa ta haifi an biyu kuma dukan su sun rasu sai aka haifeshi sunan muhammadu buhari ya samo asali ne daga sunan shahararren masanin ilmin hadisi wato muhammad al bukhari wannan ne ya sa duk mai suna buhari to cikakken sunan shi ne muhammadu buhari wannan ya saba wa tunanin mafiya yawan jama a cewa muhammad dan buhari ne shi ya sa a tarihin shugaba muhammadu buhari za a ji sunan mahaifinsa muhammadu buhari ya halarci katsina middle school a shekarar a shekarar kuma an mayar da makarantar kankiya lokacin muhammadu buhari yana shekarar ƙarshe daga nan sai ya tafi provincial secondary school a shekarar ya shiga gidan soja ne a shekarar buhari ko ai ya zauna tare da yayanshi mai suna dauda daura a lokacin yayan nashi yana karantarwa a mai aduwa primary school banda karatun addinin dayi a gida buhari ya shiga makarantar firamare ta daura da mai adua sannan ya je katsina model school a shekarar sai kuma katsina provincial secondary school wadda ake kira government college katsina a yanzu daga shekarar har zuwa shekarar daga nan ne ya shiga makarantar soji ta nigerian military training college da ke kaduna inda ya fara aikin soja buhari ya ci gaba da karatu a ciki da wajen kasar a makarantu wadanda suka hada da defence services staff college wellington india a shekarar sa annan kuma army mechanical transport school borden a birnin borden na kasar britania karatunsa na karshe shi ne na the united states army war college usawc a carlisle na jihar pennsylvania a kasar amurka inda ya sami digiri na biyu ko kuma masters degree a ilmin sanin dabarbarun yaki ko strategic studies a shekarar buhari da abokansa cikin rundunar sojojin kasar suka yi juyin mulki wa zabebben gwamnatin shehu shagari bayan zargin ta da lalata tattalin arzikin kasar sanadiyyar cin hanci da rashawa a tsakanin ma ikatan gwamnati da yan siyasa a cikin gwamnatin da ya jagoranta ba watannin muhimman lamura daya aiwatar a bangaren tattalin arziki shi ne chanza launin kudaden kasar don raya bankunan da kuma lalata shirin attajiran kasar wadanda suka bobboye kudade a wurere daban daban har ila yau buhari ya ki amincewa da bukatar bankin lamuni ta duniya imf na ya rage darajar naira da kashi a maimakon haka ya takaita shigar da kayayyaki daga kasashen waje wadanda zasu cutar da tattalin arzikin kasar da sauransu a kokarin gyara halayen yan nigeria kuma buhari ya jefa yan siyasa da dama cikin gidan kaso tare da tuhumar su akan sata da cin hanci da rashawa sannan ya gabatar da shirin yaki da rashin da a da nufin kyautata halayen yan nigeria sai dai kamar yadda aka zata ya sha suka daga banagren kungiyoyi da kasashen duniya kan take hakkin bil adama musamman ma yan jaridu bayan an masa juyin mulki a shekarar buhari gwamnatin baban gida ta tsreshi na wasu shekaru sai kuma bayan darewar marigayi sani abacha kan kujerar shugabancin kasar ya kafa hukumar ptf wacce ta gudanar da ayyukansa da karin kudaden man fetur da aka yi a shekarar inda ya mikawa buhari shugabancin hukumar ptf ta yi rawar gani a kyautata rayuwar yan nigeria ptf ta kyautata bangarori da dama a nigeria wadanda suka hada da makarantu kiwon lafiya hanyoyi da sauransu wanda yan nigeria basu manta da it aba buhari ne da na a cikin yayan mahaifinsa malam adamu sannan ya tashi a hannun mahaifiyarsa mai suna zulaihatu bayan rasuwar mahaifinsa yana dan shekaru a duniya banda karatun addinin a gida buhari ya shiga makarantar primari ta daura da mai adua sannan ya je katsina model school a shekarar sai kuma katsina provincial secondary school wanda ake kira government college katsina a yanzu daga shekara ta zuwa shekarar daga nan ne ya shiga makarantar soje ta nigerian military training college da ke kaduna inda ya fara aikin soja buhari ya ci gaba da karsatu a ciki da wajen kasar a makarantu wadanda suka hada da defence services staff college wellington india a shekara sannan army mechanical transport school a birnin borden na kasar britania karatunsa na karshe shi ne na the united states army war college usawc a carlisle na jihar pennsylvania a kasar amurka inda ya sami digiri na biyu ko kuma masters degree a ilmin sanin dabarbarun yaki ko strategic studies kafin ya zama shugaban kasa a karon farko a shekarar buhari ya rike wasu manya manyan mukaman gwamnati wadanda suka hada da gwamnan jihar arewa maso gabas da ministan man fetur da albarkatun kasa a shekarar buhari da abokansa cikin rundunar sojojin kasar suka yi juyin mulki wa zabebben gwamnatin shehu shagari bayan zargin ta lalata tattalin arzikin kasar sanadiyyar cin hanci da rashawa a tsakanin ma akatan gwamnati da yan siyasa a cikin gwamnatin da ya jagoranta ba watannin muhimman lamura daya aiwatar a bangaren tattalin arziki shi ne chanza launin kudaden kasar don raya bankunan da kuma lalata shirin attajiran kasar wadanda suka bobboye kudade a wurere daban daban har ila yau buhari ya ki amincewa da bukatar bakin lamuni ta duniya imf na ya rage darajar naira da kashi a maimakon haka ya takaita shigir da kayaki daga kasashen waje wadanda zasu cutar da tattalin arzikin kasar da sauransu a kokarin gyara halayen yan nigeria kuma buhari ya jafa yan siyasa da dama cikin gidan kaso tare da tuhumar sata da cin hanci da rashawa sannan ya gabatar da shirin yaki da rashin da a da nufin kyautata halayen yan nigeria sai dai kamar yadda ake zata ya sha suka daga banagren kungiyoyi da kasashen duniya kan take hakkin bi adama musamman yan jaridu bayan an masa juyin mulki a shekarar buhari gwamnatin baban gida ta tsareshi na wasu shekaru bayan mutuwar abacha a shekarar da kuma dawowar democradiyya a shekarar buhari ya shiga harkokin siyasa da kuma neman takarar shugabancin kasar a shekaru amma ba tare da samun nasara ba sai a karo na wato a wannan shekara ta idan muka dubi halin da kasar take ciki a lokacinda buhari ya sake dawowa a matsayin shugaban kasa a karo na biyu zamu ga cewa matsalolin da kasar take fama da su sun ninninka wanda ya tarar a a shekara ta sai dai ayi masa fatan alheri a cikin gagarumin aikin da ke gabansa sai kuma bayan darewar marigayi sani abacha kan kujerar shugabancin kasar ya kafa hukumar ptf wacce ta gudanar da ayyukansa da karin kudaden man fetur da aka yi a shekarar inda ya mikawa buhari shugabancin hukumar ptf ta yi rawar gani a kyautata rayuwar yan nigeria ptf ta kyautata bangarori da dama a nigeria wadanda suka hada da makarantu kiwon lafiya hanyoyi da sauransu wanda yan nigeria basu manda da it aba bayan mutuwar abacha a shekara da kuma dawowar democradiyya a shekarar buhari ya shiga harkokin siyasa da kuma neman takarar shugabancin kasar a shekaru amma ba tare da samun nasara ba sai a karo na wato a wannan shekara ta idan muka dubi halin da kasar take ciki a lokacinda buhari ya sake dawowa a matsayin shugaban kasa a karo na biyu zamu ga cewa matsalolin da kasar take fama da su sun ninninka wanda ya tarar a a shekara ta sai dai ayi masa fatan alheri a cikin gagarumin aikin da ke gabansa buhari ne ɗa na a cikin aan mahaifinsa malam adamu sa annan ya tashi a hannun mahaifiyarsa mai suna zulaihatu bayan rasuwar mahaifinsa yana ɗan shekaru a duniya sir ahmadu muhammadu bello ahmadu bello an haife shi ne a ga watan shekarar a cikin karaman hukumar raba dake garin sakwato kbe ko sardauna shine tsohon firimiyan arewacin nijeriya kuma yarike sarautar sardaunan sokoto an haifi ahmadu bello a garin raba dake cikin lardin sokoto a shekara ta alif dubu daya da dari tara da goma a shekara ta alif dubu daya da dari tara da arba in da tara ya sami zuwa majalisar dokoki ta jihar arewa yana kuma daga cikin mutum na uku da aka zaba acikin kungiyar da ta rubuta sabon kundin tsarin mulkin kasar kuma zuri ar usman dan fodio ne kuma tattaba kunnen sultan muhammad bello kuma jikan sultan atiku na raba yayi makarantar sokoto provincial school da kuma katsina training college lokacin karatun sa ansansa da ahmadu raba ya kammala karatun sa ne a shekara ta alif dubu daya da dari tara da talatin da daya sannan yazama babban malamin harshen turanci a sokoto middle school a shekara ta alif duubu daya da dari tara da talatin da hudu an nada ahmadu bello hakimin garin raba daga sultan hassan dan mu azu inda yagaji dan uwansa a alif dubu daya da dari tara da talatin da takwas an masa karin girma a matsayin shugaban gusau dake jihar zamfara ayau kuma yazama mabiyi a masarautar sultan s council a alif dubu daya da dari tara da talatin da takwas yanada shekara yayi kokarin zama sultan of sokoto amma baisamu nasara ba yasha kaye a hannun sir siddiq abubakar ii wanda yayi mulki na tsawon shekaru hamsin har sai sanda yarasu a alif dubu daya da dari tara da tamanin da takwas sai sabon sarkin yayi maza yanada sir ahmadu bello da sardaunan sokoto sarautan girmamawa kuma yakaisa ga matsayin sokoto native authority council wadannan mukaman ne suka kai shi har ya zama babban mai bawa sultan shawara akan har kokin siyasa daga bisani aka bashi ikon duba gundumomi arba in daga alif dubu daya da dari tara da arba in da hudu ya dawo fadar maimartaba sultan danyin aiki a matsayin babban mai kula da jaha akan al amuran da gargajiya chief secretary of the state native administration a kuma shekarun alif dubu daya da dari tara da arba in s sai ya shiga cikin jam iyyar mutanen arewa wanda daga baya takoma npc a a yasamu tallafin karatu daga gwamnati zuwa kasar england dan yin karatun local government administration wanda yakara masa karin ilimi da fahimtar gwamnati bayan dawowarsa daga britain an zabeshi ya wakilci yankin sokoto a regional house of assembly a matsayinsa na member of the assembly yakasance dan rajin hakkin arewacin najeriya da kuma hadin kan wakilan yankin wadanda suka fito daga manyan masarautun arewa wato kano masarautar borno da sokoto an zabeshi da wasu a matsayin member of a committee wadanda sukayi richards constitution kuma yaje general conference a ibadan aikin sa a assembly da kuma gun tsarin constitution drafting committee yajanyo masu yarda da kauna a arewa hakane yasa aka zabe shi da yayi mulki a karkashin jamiyyar mutanen arewa a zabukan da aka gudanar na farko a arewacin najeriya a sir ahmadu bello yasamu nasarar zuwa e northern house of assembly kuma yazama member of the regional executive council as minister of works bello yarike ministan ayyuka dana local government da of community development in the northern region of nigeria a bello yazama premier na farko a northern nigeria a kuma shekara ta a zabukan yancin kai bello yajagoranci jamiyar npc harta samu nasara da yawan kujeru a majalisar kasa npcn da bello ke jagoranta ta kulla kawance da jamiyar dr nnamdi azikiwe ncnc national council of nigeria and the cameroons to form nigeria s first indigenous federal government which led to independence from britain in forming the independence federal government of the nigeria bello a matsayinsa na shugaban npc yazabi tacigaba da zama premier na arewacin nijeriya sannan yabayar da matsayi an haifi captain moussa dadis camara ne ne a shekarar a garin koule dake kusa da nzerekore a ƙasar ta guinea captain camara yayi karatun sa na pramare da na sakandare ne a nzerekore inda ya samu diploma ta baccalaureat a fannin lissafi na shiga jami ya a makarantar lycee samory toure sannan a ya shiga jami ar gamal abdel nasser dake conakry babban birnin ƙasar inda ya samu digiri a fannin tattalin arziki a shekarar moussa dadis camara ya shiga sojan kasar guinea inda ya cigaba da samun horon soja a hindia dake da nisan km da birnin conakry bayan shekara shidda wato a shekarar ya shiga makarantar offissa a dresde dake nan jamus inda ya samu diploma na shugaban sashen tsimi a breme kasar ta jamus sannan daga nan ya shiga wata rundunar haɗin gwiwa ta sojojin ƙasar faransa da jamus a lokacin da ya dawo daga turai a shekarar ya zama ma taimakin mai kula da hukumar soja ta dakarun majalissar dinkin duniya a ƙasar saliyo daga zuwa ya riƙe muƙamin shugaban kula da sashen man petur da sojojin ƙasar ta guinea ke anfani dashi ya sake komawa ƙasar jamus a shekara ta inda yayi karatun samun muƙamin captain a makarantar sojojin ƙasa ta infantry ta birnin hamburg kana yaci gaba da ɗaukan darasi kan harkokin da suka shafi sojan sama inda ya samu diploma na sojan leyma daga zuwa moussa dadis camara ya sake riƙe muƙamin shugaban kula da mai da rarrabashi ga soja na dakarun ƙasar ta guine sannan a shekara ta ya zama darecta janar na man petur kuma a daidai wannan lokacin yana wani karatun na babbar cibiyar soja a makarantar sojoji ta emiag ta ƙasar guine yana cikin haka yan sa o i kaɗan bayan rasuwar shugaba lansana conte shugaban ƙasa na biyu a ƙasar ta guine sai kawai capitain dadis camara wanda ma ba a sanshi haka a bainar jama a ba ya fito ta kafofin yaɗa labarai na ƙasar inda yace ya soke kundin tsarin mulkin ƙasar da sauran duka manyan ma aikatu na ƙasa kamar su majalissar dokoki kotun tsarin mulki da dai sauransu tare kuma da rusar da gomnatin inda yayi wani jawabi da a cikinsa ya tabo batun halin rishin tabbas da yan kasar suka shiga sakamakon wancan mulki ya kuma zarge su da wawushe dukiyar ƙasa ranar ga watan disamba na ne aka naɗa shi a matsayin shugaban majalissar ƙasa mai kula da demokiradiya da cigaban ƙasa cndd inda washe gari sojojin ƙasar suka naɗashi a matsayin shugaban ƙasar na mulkin soja tun a lokacin nan ne yayi alƙawarin shirya zaɓe na gaskiya a watan disambar na saidai kuma shugaba dadis camara ya shiga halin tsaka mai wuya tun lokacin da wasu masu iza mai kantu ruwa suka fara yi masa huɗubar cewa ya tsaya takara a zaɓen da ya riga yace ba zai tsaya ba abun da wasa wasa yaci gaba da kawo jayayya a cikin ƙasar ta guine har ya zuwa ranar ga watan satumba na inda sojoji suka buɗa wuta a taron gangamin masu adawa da tazarcen nashi abun da ya kawo rasuwar mutane a ƙalla to a halin da ake ciki dai ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa sun buƙaci shugaban dama maƙarrabansa da kada su tsaya takarar a dai dai lokacin da majalisar ɗinkin duniya da kuma kotun hukunta masu laifukan yaƙi suka fara binciken kissar jama a da kuma fyaɗen da jami an tsaron ƙasarsuka yiwa mata a lokacin wani gangamin da yan adawar ƙasar suka yi a wani babban filin wasa dake conakry babban birnin ƙasar cutar murar aladu ita dai murar aladu da aka yiwa laƙabi da hn an fara samun ɓullar ta ne a ƙasar mexico da kuma amurka a ranakun da ga watan afirilun shekara ta hukumomin lafiya a mexico ne suka fara bada rahoton mutanen da suka kamu da wannan cuta wanda kafin kace kwabo kimanin mutane sun kamu da alamun wannan cuta bayan gwaje gwaje da bincike irin na likitoci daga bisani dai mutane a kalla ne suka rasu a mexico a cikin yan kwanaki ƙalilan lamarin da ala tilas ya zamewa jami an gwamnatin mexico saka dokar hana yawo a biranen ƙasar domin tsagaita yaɗuwar cutar amma wannan mataki bai hana cutar bazuwa zuwa wasu ƙasashen duniya ba musan man ƙasar amurka da canada da al umomin su ke yawan zirga zirga tsakanin ƙasashen juna kokarin kare yaduwarta kuma ganin yadda wannan cuta ke yaɗuwa kamar wutar daji yasa hukumar lafiya ta duniya who ta bayyana wannan cuta a matsayin annoba a duniya domin kuwa bayan wa yancan ƙasashe na amurka sai cutar ta fara bazuwa zuwa sauran ƙasashen duniya daban daban ƙarshen ta ƙaitawa dai daga watan na afirilu zuwa wannan lokaci cutar ta bazu zuwa ƙasashen duniya ciki kuwa harda najeriya da wasu ƙasashen afirka irin su ghana da afirka ta kudu da masar a wata ƙididdiga da hukumar lafiya ta duniya who ta fitar ya nuna cewar aƙalla ba a ƙasara ba mutane fiye da dubu biyu ne suka rasu yadda cutar take amma don gane da batun alamomi da banbancin cutar ta hn da murar da aka sani ta sanyi da kuma murar tsuntsaye kuwa likitoci sun ce wannan cutar ta murar aladun ana kamuwa da ita ne daga aladu kana daga bisani mutane suka fara kamuwa da ita lamarin daya sa tafi ƙarfin duk wasu magunguna da aka sani dake maganin cutar murrar lokacin sanyi ko bil adama kuma banbancin ta da murar tsuntsaye shine kasancewar ita murar aladu ta samo asali ne daga aladu a yayinda murar tsuntsaye keda nasaba da tsuntsaye kuma alamun ta shine zazzaɓi mai zafi zinedine yazid zidane kuma an haife shine a ranar ga watan junin shekarar wato yanzu yana da shekaru a duniya sunayen iyayen zidane dai sune ismail da malika kuma dukkanin su musulmai ne larabawa da suka fito daga ƙasar algeriya kuma sunyi hijirah ne zuwa faransan a inda kuma suka zauna a garin marseille anan ne kuma aka haifi zidane zidane dai ya fara buga wasan ƙwallon ƙafa ne da ƙungiyar club ɗin nan mai suna la castellane dake garin na marseille a lokacin yana da shekaru da haihuwa a lokacin ne kuma wani mai horas da yan wasa na ƙungiyar as cannes jean varraud ya ganshi tare da ɗaukan sa haya kuma a club ɗin ne ya shafe shekaru a ranar ga watan fabairun ne kuma zidane ya fara cin ƙwallon sa na farko a gasar wasan ƙwarrarru ta professional abinda ya burge shugaban ƙungiyar ƙwallon ƙafan na as cannes kuma harya bashi kyautar sabuwar mota bayan da zidane yabar ƙungiyar as cannes ya kuma koma ƙungiyar girondins de bordeaux akan kuɗi euro miliyan a shekarar a shekarar zidane ya koma ƙungiyar wasan ƙwallon ƙafan juventus akan kuɗi fan miliyan a shekarar kuwa zidane ya koma ƙungiyar real madrid akan kuɗi euro miliyan bayan daya sanya hannu a kwangilar wasa na shekaru kuma a wannan lokaci kuɗin da zidane ya sanya hannu shine mafi yawa da wani ɗan wasa ya samu a wajen kwangilar buga wasan ƙwallon ƙafa a duniya daga cikin nasarorin da zidane ya samu a lokacin wasannin sa sun haɗa da cin kofin zakarun wasannin ƙungiyoyin wasan ƙwallon ƙafan spain da kuma kasancewa zakarar wasan ƙwallon ƙafan ƙungiyar fifa har sau uku kuma zidane ya shiga jerin sunayen mutane na kundin fifa zidane ya kuma shiga tarihin hukumar ta fifa na jerin sunayen yan wasan ƙwallon kafa na duniya irin su pele da vava da geoff hurst a ranar ga watan mayun ne zidane ya buga wasan sa na ƙarshe a ƙungiyar sa ta real madrid zidane ya taimaka wajen samun nasarar cin kofin duniya da faransa ta samu a shekarar a watan junin bana ne dai aka naɗa shi mai bada shawar na musanman ga shugaban ƙungiyar wasan ƙwallon ƙafa ta real madrid florentino perez a shekarar kuwa mujallar forbes ta yan jari hujja da ake bugawa a amirka ta baiyana zidane a matsayin na wajen yan wasan da suka fi kowane ɗan wasa samun kuɗi a duniya inda tace yana samun dalar amurka miliyan a duk shekara zidane yana da aure da yara kuma sunan matar sa veronique suna da ya ya huɗu enzo da luca da theo da elyaz yanzu haka kuma ya yan sa biyu luca da theo suna buga wasa a ƙaramar ƙungiyar wasan ƙwallon ƙafan real madrid kuma yanzu haka yana rike da takardar zama ɗan ƙasar algeriya mahaifar iyayen sa duk da cewar shi ɗan ƙasar faransa ne wato inda aka haife shi majalisar ɗinkin duniya dai tsari ne wanda kasashen duniya suka amince da kerawa domin magance rikice rikice da yake yake bayan yakin duniya na biyu an kafa ta ne a domin sayya kwaciyar hakkali a cikin duniya baki daya kuma ta kumshi kusan dukannin kasashen duniya banda kasashe biyu palestinu da saint siege muhimmin jawabin da majalisar ɗinkin duniya ta bayyana game da hakkokin yan adam a shekarar koda yake kafin kafuwan majalisar ta ɗinkin duniya akwai wasu ƙungiyoyi da aka kafa domin haɗin kai da cigaban ƙasashen na duniya irin su ƙungiyar ma aikatan sadarwa ta ƙasa da ƙasa a da kuma ƙungiyar ma aikatan gidajen wasiƙu a wa yanda daga bisani suka rikiɗe zuwa hukumomin majalisar ta ɗinkin duniya bayan da aka kafa ta taron farko da aka gudanar a ƙarƙashin lemar majalisar ɗinkin duniya itace wanda aka gudanar a birnin hague wannan taro dai shine yakai ga kafa kotun duniya dake birnin na hague a ƙasar holland a a ne ƙasashen duniya suka gudanar da taro a jihar san francisco na amurika domin ƙaddamar da dokoki ko jadawalin aiyukan ta majalisar ɗinkin duniya manyan ƙasashen duniya da suka rattaba hannu a wannan yarjejeniyar dai sun haɗa da amirka da china da tarayyar rasha da birtaniya da kuma faransa wa yannan ƙasashen ne kuma daga bisani suka zama wakilai na dindindin na masu ƙarfin faɗa aji a ranar ga watan oktoban ne dai wa yannan ƙasashe suka rattaba hannu a daftarin ƙarshe da ya kafa majalisar ta ɗinkin duniya abinda ma yasa a duk ranar ga watan na oktoba majalisar ke bikin zagayowar ranar da aka kafa ta kuma a bana majalisar ta cika shekaru da kafuwa kuma tun bayan kafuwan ta tayi shugabanni da dama kuma na baya bayan nan sune butrus butrus ghali daga masar da kofi annan na ghana da kuma maici yanzu ban ki moon daga ƙasar koriya ta kudu margarate thatcher dai itace macen farko data zama firaministan ƙasar birtaniya kuma wasa wasa saida ta samu nasara a zaɓukan ƙasar har sau uku woto dai sau uku tana zama firaministan ƙasar a jere tun daga shekarar da da kuma shekarar an dai hafi margarate thatcher ne a ranar ga watan oktoban kuma tayi makarantan firamare na kesteven da kuma sakandaren yan mata ta grantham da kuma somerville na jami ar oxford kafin kuma ta shiga harkokin siyasa a shekara ta ta kasance maibincike na kimiyyar kemistry daga shekarar a shekarar ta ne kuma ta zama cikakkar lauya daga shekarar zuwa kuma ta zama sakatariyar harkokin ilmi na birtaniya a zamanin mulki ta ne dai rhodesiya ta samu yancin kai ta zama zimbabwe a shekarar saidai wani abu daya ƙarawa magarate thatcher farin jin shine nasasar da dakarun indila suka samu a lokacin yaƙin tsibirin falklands ashekarar abinda yasa birtaniyawa suka sake zaɓen ta azaɓen shekara ta gama ka ɗan daga cikin abinda take cewa bayan sarandar da sojojin angentina sukayi wanda kuma ya kawo ƙarshen yaƙin inda take cewa ina son sheda maku sarandar da sojojin argentina sukayi wanda ya baiwa birtaniya nasara a wannan yaƙi na mallakan tsibirin falklands a shekarar ne magarate thatcher ta sauka daga kan muƙamin firaministan birtaniya kuma sunan mijinta sir denis thatcher kuma tana da ya ya biyu sir marka thatcher da kuma hon carol thatcher da jikoki biyu mace da namiji yanzu haka dai madam thatcher tana da shekaru a duniya an dai kafa shafin sadarwa ta facebook ne a watan fabairun shekara ta a ƙasar amirka kuma wasu matasa uku wato zuckerberg da chris hughes da kuma moskovitz ne suka ƙirkiro shafin a wannan shekarar wanda dai akace ya jagoranci kafa shafin na facebook tsakanin matasan dai shine mark moskovitz ɗan shekaru a duniya dake karatun sanin halayan ɗan adam wato psychology a lokacin da yake ɗalibta a jami ar harvard dake ƙasar ta amirka domin anfanin ɗaliban jami ar kafin kace kwabo wannan shafi ya samu ƙarɓuwa wajen sauran ɗalibai kimanin na jami ar ta harvard kuma cikin wata guda rabin ɗaliban dake karatun ƙaramin digiri na jami ar sunyi rajista da shafin na facebook haka dai wannan shafi ya rinƙa samun karɓuwa daga ɗalibai daga wannan jami a zuwa wancan a shekarar ne kuma aka yiwa shafin rajista a matsayin facebook com akan kuɗi dalar amirka dubu ɗari biyu a watan satumban shekara ta kuma shafin na facebook ya isa ƙasar birtaniya kafin zuwa sauran ƙasashen duniya kuma kyauta ne dai ake rajistan shafin na facebook amma kuma don gane da hanyoyin samun kuɗi kuwa shafin wanda ya zama kanfani na samun kuɗaɗen sa ne daga tallace tallace da manyan kanfanoni da ƙanana keyi domin sayar da hajar su ga masu anfani da shafin ta facebook yanzu dai kanfanin da aka fara da dalar amirka dubu ɗari biyu kanfanonin sadarwa irin su google da yahoo sun taya shi akan kuɗi dala biliyan wanda kuma mr zuckerberg yace albarka a shekarar an fara wata shari a tsakanin zuckerberg da kuma wasu masu mallakan kanfanin yanar sadarwa ta connect u wa yanda ke zargin zuckerberg da sace basirar kanfanin su a lokacin da suka nemeshi daya shirya masu tsarukan shafin sadarwan su a matsayin sa na kwararre a harkar na ura mai ƙwaƙwalwa a lokacin da dukkannin su ke ɗalibta a jami ar ta harvard koda yake tuni kotu tayi watsi da ƙarar a sabili da rashin cikken sheda a shekarar kuma kamar yadda wani shafin sadarwa shima na wekepidia ta bayar yanzu haka dai akwai miliyoyin jama a dake anfani da shafin ta facebook da yawan su ya haura miliyan a duniya da farko dai masanin nan dan kasar sweden mai suna alfred nobel wanda ya kirkiri nakiya mai fashewa ta farko shi ne wanda ya kirkiri wannan kyauta ta nobel da ta ke dauke da sunansa an haifi alfred nobel ne a ranar ga watan oktoba na shekarar a birnin stockholm babban birnin kasar sweden dangane da tarihin wannan kyauta da kuma dalilin kirkiro ta a nan muna iya cewa sakamakon kirkiro wannan nakiya mai fashewa da wannan masani ya yi da kuma irin barnar da take yi sakamakon amfani da ita ta hanyar da ba ta dace ba a lokacin yaki wajen kashe mutane saboda haka kafin mutuwarsa sai ya rubuta wata wasiyya wacce ya sanya mata hannu a ranar ga nuwamba inda a cikin wani bangare na wasiyyar ya bayyana cewar yana so a kowace shekara idan an sami wani mutum guda wanda ya yi wani kwazo a fagen ci gaban bil adama a bashi kyauta daga dukiyar da ya mutu ya bari to wannan shi ne dalilin kirkiro wannan kyauta da kuma tarihin yadda aka samo ta an fara ba da wannan kyautar ne a shekarar kimanin shekaru biyar bayan mutuwarsa don ya rasu ne a ranar ga watan disamba a fagagen ilimin kimiyya da adabi da zaman lafiya da sauran fagage irin su tattalin arziki wadanda aka shigo da shi a cibiyar nobel din tana da wani kwamiti a kasar sweden wanda shi ne ya ke zama tun a farkon shekara don ya tara sunayen mutanen da suka cancanci kyautar ta wannan shekarar sannan kuma ya zabi wadanda suka dace a cikinsu wadanda ake sanar da sunayensu a cikin watan oktoba duk da cewa kwamitin kyautar nobel ta zaman lafiya yana kasar norway ne karkashin majalisar kasar har ila yau a cikin wasiyyar tasa alfred nobel ya bukaci a kasa wannan kyauta da za a dinga bayarwa din kashi biyar wato ga wadanda suka fi samun ci gaba a bangaren physics da bangaren kimiyya da bangaren ilmin halittar jikin dan adam da ilmin aikin likita da bangaren ayyukan adabi da kuma ga wadanda suka taimaka wajen tabbatar da fahimtar juna tsakanin kasashe tabbatar da zaman lafiya da kuma yin watsi da yaki da amfani da karfi a saboda haka ne aka raba kyautar kamar yadda muka yi bayani a sama duk da cewa daga baya an shigo da bangaren tattalin arziki na kyautar to wannan dangane da tambayoyi biyu na farko na tambayar taki kenan malama hajara abubakar to malama hajara idan kuma muka koma ga bangare na uku na tambayar ta ki da kike son sanin yadda ake gudanar da zaben wadanda suka cancanci wannan kyauta kuwa to a nan muna iya cewa hanyar da ake bi wajen zaben wadanda suka ci kyautar nan ta nobel ita ce cibiyar nazarin ilmin kimiyya ta gidan sarautar kasar sweden karkashin wani kwamiti mai mutane biyar ita ce take kula da zaben wadanda suka cancanci samun kyautar nobel a bangaren physics da chemistry da kuma ilmin tattalin arziki dangane da kyautar adabi kuwa cibiyar nazarin adabi ta kasar sweden karkashin wani kwamiti mai membobi hudu zuwa biyar ita ce take da nauyin zaben wanda za a ba shi kyautar nobel kan ayyukan adabi dangane da kyautar zaman lafiya kuwa alhalin zaban wanda ko kuma wadanda suka cancanta din yana wuyan wani kwamiti mai mutane biyar ne da majalisar kasar norway za ta to dangane da yadda ake zabo sunayen wadanda ake ganin kowane guda daga cikinsu yana iya samun wannan kyauta kuwa to a nan wadanda suke da wannan alhaki a wuyansu su ne kwamitocin kula da kyaututtukan nobel daban daban da muka yi bayaninsu a baya da kuma muhimman jami o in duniya da shahararrun masana da masu ilmin kimiyya to daga cikin wadannan mutane ne za a zabi wadanda suka cancanci wannan kyautar bayan an zabi sunayen wadanda suka cancanci kyautar ta shekara a kan sanar da sunayensu ne watan oktoba na kowace shekara sai dai kuma ba a lokacin ne za a ba su kyautar ba ana ba da kyaututtukan ne a wani buki da ake yi a dakin kade kade da raye raye na birnin stockholm a ranar ga watan disamba na ko wace shekara wato ranar da shi alfred nobel ya mutu sarkin kasar sweden ne ya ke ba da wannan kyautar ga wadanda suka samiu nasara kyautar kuwa ta hada ne da takardar shaida lambar yabo ta zinari da kuma kudi yana da kyau a san cewa ana iya ba da kyautar nobel din ga mutum guda ko mutane biyu ko uku kamar yadda kuma ana iya ba da ita ga wata kungiya idan kuma muka koma ga tambaya ta hudu daga cikin tambayoyin na ki malama hajara inda kike son sanin ko ya zuwa yanzu mata nawa ne suka sami wannan kyautar to a nan muna iya cewa ya zuwa yanzu dai kimanin mata ne da suka fito daga bangarori daban daban na duniya da suka sami wannan kyautar mace ta farko da ta sami wannan kyauta ita ce masaniyar nan yar kasar poland wacce daga baya ta zaman yan kasar faransa marie currie wacce ta samu kyautar nobel din a bangaren ilimin physics a shekarar ita dai wannan mata ta samu kyautar har sau biyu wato a shekarar da kuma saboda haka mata suka sami wannan kyauta duk da cewa idan ana magana sau nawa ne aka ba wa mata wannan kyautar to a nan kan ana iya cewa sun samu sau ne saboda ita wannan mace ta samu sau biyu ne mace ta karshe kuwa da ta samu wannan kyautar ita ce elinor ostrom yar kasar amurka wacce ta sami kyautar ilimin tattalin arziki yar afirka ta farko kuma wacce har ya zuwa yanzu ba a sami wata ba da ta ci wannan kyautar ita ce madam wangari maathai yar kasar kenya sakamakon irin gudummawar da ta bayar wajen ci gaba da kuma kare demokradiyya da zaman lafiya kamar yadda aka bayyana to idan kuma muka koma ga tambayarki ta karshe malama hajara da kike son sanin ya zuwa yanzu sau nawa aka ba da wannan kyauta to a nan muna iya cewa ya zuwa yanzu dai an ba da wannan kyauta har sau wato sau ga maza sannan kuma sau ga mata sannan sau ga kungiyoyi ita dai wannan kungiyar agaji ta red cross ta duniya kamar yadda sunan kungiyar ya nuna kungiya ce ta agaji da gudanar da ayyukan jin kai mai zaman kanta wato ba ta gwamnati ba ce helkwatarta kuwa yana birnin geneva ne duk da cewa an kafa kungiyar agaji ta red cross din ne to amma tunanin kafa kungiyar ya faro ne a shekarar lokacin da dan kasuwan nan kuma mai gudanar da ayyukan jin kai da zamantakewa dan kasar switzerland wato jean henry dunant wanda daga baya aka fi sani da henry dunant ya irin ababe masu tada hankali da suka faru a lokacin yakin solferino a kasar italiya na yanzu inda dubban mutane suka mutu wasu da dama kuma suka sami raunuka a bangare guda kuma wadanda suka sami raunukan sun sami samun magani da kulawar da suke bukata to bayan dawowarsa gida geneva ne ya yi kira da a kafa kungiyar agaji don ba da taimako ga wadanda suka jikkata a fagen yaki hakan ne ya sanya aka kafa kwamitin red cross a shekarar to amma a wancan lokacin kusan kasashe daban daban suna da nasu kungiyar ta red cross ko kuma ta agaji to amma an kafa asalin kungiyar red cross din ta kasa da kasa ne a shekarar bayan yakin duniya na farko lokacin da shugaban kwamitin red cross na amurka a lokacin yaki henry davison ya ba da shawarar kafa wata hadaddiyar kungiya ta kungiyoyin red cross na kasashe daban daban don jagorantara kan ayyukan ba da agaji a duk fadin duniya a farkon shekarar an kira taron kasa da kasa kan harkokin kiwon lafiya a birnin cannes na kasar faransa a yayin wannan taron an tsai da shawarar cewa dole ne a kafa hadaddiyar kungiya ta kungiyoyin red cross ta kasashe daban daban gaba daya don kara inganta nasarorin da kungiyoyin agaji na red cross na kasashe daban daban suka cimma an dai ba wa wannan kungiya sunan league of red cross societies daga baya saboda shigowar kungiyoyin red crescent na kasashen larabawa da kuma karuwarsu kungiyar red cross ta kira babban taro na uku a watan oktoba na shekarar inda aka yanke shawarar sake sunan kungiyar zuwa international red cross and red crescent societies kungiyar agaji ta red cross da red crescent ta duniya ko shakka babu kafa wannan kungiyar ta red cross da red crescent tana da alaka da lamari na addini saboda kuwa kamar yadda muka ce sakamakon shigowar kasashen musulmi cikin wannan lamari na ba da agaji sosai ya sanya wasu suna ganin bai kamata su ci gaba da amfani da cross ba wanda a bangare guda yana a matsayin alama ce ta mabiya addinin kirista wato alamar da suke amfani da ita don nuna giciye annabi isa al masihu a s da aka yi don haka wasu suka fara tunanin su ma musulmi su kirkiro wata alamar ta su a wannan bangaren to da yake ana amfani da alama ta wata a matsayin abin da ke nuni da musulunci wanda hatta ko a hasumiyar masallatai a kan sa hakan don haka sai suka yi amfani da wannan alama ta wata a matsayin alamarsu don haka ne alamar wannan kungiya ta zamanto cross da kuma alamar wata ko kuma crescent a turance an amince da wannan alama ta crescent ne kuwa a hukumance a shekarar kuma ya zuwa yanzu kimanin kasashe ne suka amince da hakan duk da cewa an fara amfani da wannan alama ce tun a shekarar lokacin rikici da yakin da aka yi tsakanin kasashen rasha da turkiyya manufar ita ma wannan kungiya ta red cross da red crescent ita ce ba da agaji da jin kai ga wadanda suka sami raunuka a lokacin yaki har ila yau da kuma batun kiyaye sulhu da zaman lafiya jihar bauchi ta na a cikin ƙasar najeriya ta na da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a miliyan huɗu da dubu dari shida da hamsin da uku da sittin da shida ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin jahar ita ce bauchi bala abdulkadir mohammed shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau wasu daga cikin dattijan jihar sunhada da abubakar tafawa balewa isa yuguda isah hamma misau nazif gamawa da ali wakili jihar bauchi dake arewa maso gabaccin nijeriya na da kananan hukumomi guda ashirin tafawa balewa jama are itas gadau jihar bauchi nada adadin kananan hukumomi ashirin sune kirfi ta kasnce garine cikin birnin bauchi wanda keda aƙalla faɗin aƙalla meters kewaye da gefenta ne rafin gongola wanda ke isar da ruwa zuwa cikin garin wanda ya haɗe da babban kogin benue gari ne mai tarin albarkoki a ɓangaren noma da kiwo a al adance ta kasance tana maraba ne kaɗai da mutanen da ake kira kirfawa kuma ta faɗa ƙarƙashin gundumar hausawa bincike akan garin kirfi ya nuna cewa amsoshin da suka ƙunshi al ada da addini da harkan siyasa a ƙasar hausa ana iya samun sa a garin kirfi ta ƙasar bauchi a zamanin da kabilai iri iri sun yi yawa a cikin ƙasar poland kamar su pomorzanie da polanie da wilanie da goplanie da mazowszanie da sauransu duk mutanen nan suna jin harshe ɗaya kuma al adunsu da sana o insu sun yi kama da juna amma su a rarrabe suke sai suna yaƙi da juna su arna ne sabo da haka wata kabila ta yamma kullum faɗa take yi da ƙasar jamus inda duk mutane kiristoci ne ana nan sai wani sarki mai suna mieszko ya yanke shawara a haɗa duk kabilai da farko ya mallaki kabilan polanie sabo da haka sunan ƙasarmu poland ne bayan ya haɗa kabilai ya zama shugaban ƙasa kuma ya zama asalin iyalin sarakuna na ƙasar poland mai suna piastowie mieszko i yana so ya zama lafiya da sarkin jamus otto i sabo da haka ya karɓi addinin kirista a shekara ta daga wannan lokaci poland ta zama ƙasar kirista ne lokacin da ya yi yaƙi da ƙasar czech ya auri yar ƙasar czech dobrawa wadda ta haifa masa ɗa namiji sunansa bolesaw chrobry wanda ya hau gadon sarautar ƙasar poland ana cewa ya fi ubansa ƙarfi ya sha yaƙi don ƙara ƙasa a shekara ya ci nasara da jamus wadda ita ce ƙasar mafi girma a turai a zamanin nan bolesaw krzywousty ana cewa wai wannan sarki mayaki shahararren ne amma ba shi da hankali yana da yaya da yawa ba ya son su yi yaki da juna bayan mutuwarsa sabo da haka ya rarraba kasar don kowane da ya sami yankinsa kasar poland ta rasa karfi bayan an yi shekaru dari da hamsin wani sarki mai suna kazimierz wielki ya sake hada kasa kazimierz iii wielki wato kazimierz mai girma ya yi matukar kokari don gyara kasarsa akwai wani kirari na sarkin nan wanda ake cewa an haife shi a kasar mai gine gina na itace sai ya mutu a kasar mai gine gine na dutse ya sa an gina gine gine na zamani a zamaninsa ilmi da hikima suka karu har ya kafa jami ar cracow wadda ita ce daya daga cikin jami o i na farko a turai an kuma gina coci da yawa aka gina ganuwar gari ya sa kasa ta zama mai karfi mai muhimmanci kazimierz wielki yana da mata hudu amma bai sami da namiji sai yan mata iyali mai suna piastowie ya yi mulki wajen shekaru ɗari huɗu har zuwa shekara ta bayan haihuwar annaba isa can an yi sarakuna mai girma waɗanda suka ƙara faɗin ƙasa kuma sun kula da addinin kirista garuruwa da suka fi muhimmanci a wancan zamani su ne gniezno wato gari mafi muhimmanci game da addinin kirista da cracow wato babban garin ƙasar bayan haka wani sabon iyali mai suna jagiellonowie ya sami mulki a lokacin mulkinsu poland ta zama ƙaton ƙasa mai ƙarfi sabo da ta haɗa da ƙasar lithuania amma sarakuna daga cikin wannan iyali ba su yi yawa ba sai guda bakwai zygmunt ii august sarki na ƙarshe daga cikinsu ba shi da ɗa ko ɗaya sabo da haka bayan mutuwarsa a shekara ta mutane masu kuɗi suka sami sarakuna daga wasu ƙasashe dabam na turai daga wajen shekara kasar poland ta yi yaki da makwabtanta kasar turkiya rasha da ukraine yakin da ya fi muhimmanci shi ne yaki da kasar sweden kasar poland ta ci nasara amma duk yakin nan sun dami mutane sun bata kasar an kashe kudin baitulmal daga wannan lokaci ƙarfin sarki ya fara ragewa kuma wahaloli iri iri na siyasa suka ɓullo sarki na karshe shi ne stanisaw august poniatowski a zamaninsa ilmi ya karu a shekara an gina sannaniyar fada cikin garin warsaw wadda ake kira azienki krlewskie mutane daga kasahen daban daban suna zuwa warszawa don kallon azienki krlewskie sarkin nan ya lura da mawaka da yan kade kade da masu fasaha an kafa ma aikata mai kula da makarantu a wannan lokaci makwabtan kasar poland kamar rasha jamus da austria sun kara karfi nufinsu ma shi ne a kwace kasar poland kowace daga cikinsu tana son daukar bangarenta a shekara sun ci kasar poland kasar poland ta rasa mulki an zama yin mulkin mallaka a ƙasar mutanen kasar poland sun sha wuya sabo da wadannan kasashen ba sa yi masu alheri an hana yin magana a harshen poland kuma an hana koyar da tarihin kasar poland mutanen kasar poland sun yi kokari su sami yanci sun yi yakoki da dama inda mutane da yawa suka mutu bayan wahalce wahalcen da suka dade daidai shekara dari daya da ashirin da uku kasar poland ta sake samun yanci shugaban da ya shawara da karfi kuma da wayo sunansa jzef pilsudski shi da alkawaransa sun sami yanci ranar nuwamba sabo da haka wanann rana ta zama bikin samun yanci rfi hausa gidan rediyo ne mallakin kasar faransa wadda take yada labaranta a harshen hausa a duk fadin duniya gidan rediyon nadaga cikin sashin babban tashar rediyo ne na rediyo faransa wanda akafi sani da turanci da radio france international rfi kuma tanada wasu bangariri na harsunan duniya daban daban harshen afrika na farko a kan babban radioyon duniya rfi radiyo na farko a kasashen afrika renon faransa ya kara fadada shirye shiryensa ga masu sauraro tare da bunkasa manufofinsa a nahiyar daga ranar litanin ga watan mayu shekara ta kai tsaye daga dakin shirya labarunsa da ked a cibiya a muryar nijeriya lagos rfi zai watsa shirye shiryensa a cikin harshen hausa na tsawon awowi a kowace rana a kowa ce safiya akwai shirye shirye guda biyu daga karfe h tu zuwa h tu wato kafe h agogon nijeriya nijer kamaru da chadi da kuma karfe h tu zuwa h tu wato kafe h zuwa h zuwa h a gogon najeriya nijer kamaru da chadi tare da shirin awa guda a kowane yammaci da misalin karfe h zuwa h tu wato karfe h zuwa h a gogon najeriya nijer kamaru da chadi nahiya afrika dai na kunshe da kimanin mutane miliyo da ke magana a cikin harshen hausa wadanda rfi ked a burin gabatar masu da shirye shiryensa tare da nunu kwarewarsa wajen bada labaran da su ka shafi duniya da kuma na nahiyar afrika a nijer za a iya kama mu ne kan mita zangon fm a biranen niamey maradi zinder tahoua a sauran sassan duniya kuma za a iya kama mu a kan mita da gajeren zango kanada ko canada ƙasa ce a nahiyar amurka babban birnin ƙasar shine ottawa justin trudeau shine firaministan ƙasar daga shekara ta kanada yana da lardi goma alberta british columbia kebek manitoba new brunswick newfoundland da labrador nova scotia ontario saskatchewan da tsibirin prince edward da yanki uku northwest territories nunavut da yukon asalin mazauna ƙasar sun rayu a cikin ƙasar kanada ta yanzu shekaru dubbai kafin zuwan bature na farko mutanen asali ana kiran su da an asalin ƙasa ko inuit da mtis mtis mutane ne waɗanda suka fito daga ƙasashen farko da dangin turai tare waɗannan rukunin ukun ana kiransu yan asalin ko mutanen farko turawa suna kiran su indiyawa amma wannan yanzu ana masa kallon rashin ladabi mutane da yawa suna tunanin cewa mutanen farko da suka fara zama a kanada sun fito ne daga siberia ta amfani da gadar ƙasar bering aƙalla shekaru da suka gabata gadar ƙasar da ta haɗu da asiya da arewacin amurka lokacin da mutanen turai suka fara zuwa kanada don zama yawan yan asalin ƙasar da ke zaune a kanada tuni ya kasance tsakanin zuwa miliyan biyu vikings shine farkon bature da aka sani wanda ya fara zuwa ƙasar da ake kira kanada yanzu a cikin yankin da yanzu yake newfoundland wanda mai binciken viking leif erikson ya jagoranta ba su dade ba duk da haka a farkon karni na turawa suka fara binciken gabar gabashin kanada inda suka fara da john cabot daga ingila a sannan daga baya jacques cartier a daga faransa daga baya alexander mackenzie ya isa gaɓar tekun pacific a kan ƙasa inda kaftin james cook da george vancouver suka bi ta teku har ila yau turawan sun sayar da fatun bea ga ƙasashen farko faransa ta zaunar da wasu sassan kanada wasu kuma ta burtaniya a shekara ta aka gina port royal a acadia wanda ake kira yau nova scotia ta faransawa wanda samuel de champlain ya jagoranta kuma a shekara ta ya fara sasanta quebec birtaniyyawan sun mallaki yankunan faransa bayan yakin faransa da indiya a filayen abraham kusa da birnin quebec a cikin bayan yaƙin juyin juya hali na amurka mutane da yawa a cikin sabuwar amurka sun so su kasance da aminci ga biritaniya dubun dubatar sun zo arewacin kanada kuma suka zauna a nova scotia new brunswick quebec da ontario an kira su united united loyalists a lokacin yaƙin amurka ta yi ƙoƙari ta ci kanada amma ta ci su ranar ga yuli kanada ta haɗu ƙarƙashin gwamnatin tarayya ya haɗa da lardunan ontario quebec new brunswick da nova scotia sir john a macdonald shi ne firaminista na farko manitoba yankin yukon da yankin arewa maso yamma sun zama ɓangare na kanada a british columbia sun haɗu a cikin da tsibirin prince edward a an yi tawaye biyu na kogin red a cikin da duka louis riel ya jagoranta ya yi yaƙi don ƙarin haƙƙoƙin mutanen mtis haɗuwa tsakanin faransa da ƙasashen farko hanyar jirgin ƙasa a duk faɗin ƙasar hanyar layin dogo ta layin pacific ta ƙasar kanada wacce aka gama ta a shekarar ta samar da sauki ga mutanen kasar ta canada zuwa yamma yawancin turawa da yawa sun zo bakin tudu don haka alberta da saskatchewan sun zama larduna a cikin sojojin kanada sun yi yaƙin duniya na ɗaya don mulkin biritaniya yawancin an kanada sun mutu a wannan yaƙin fiye da kowane yaƙi kanada ta zama sananne sosai a matsayin ƙasa bayan nasarar da ta samu na kame vimy ridge daga jamusawa a faransa a an ba mata yancin yin zaɓe a ƙarshen yaƙin wani ɓangare saboda taimakon da suka bayar wajen kera makamai yayin da maza ke yaƙin turai a cikin kanada ta sami cikakken ancin kai sannan gwamnatin kanada tayi duk shawarwari game da kanada ma aikatan jirgin ruwa na sherman suna hutawa yayin da suke kiliya ma aikatan kanada yayin yakin normandy a watan yunin har ila yau mutanen kanada sun yi yaƙin duniya na ii the dieppe raid a cikin yayi mummunan rauni kuma yawancin sojoji an kashe an raunata su ko an ɗauke su fursuna mutanen kanada suna da mahimmanci a cikin a normandy kuma sun yantar da netherlands daga jamusawa a cikin newfoundland da labrador sun zama lardi na na kanada a lester pearson na kanada wanda daga baya ya zama firayim minista ya taimaka wajen kawo ƙarshen rikicin suez sakamakon haka ya sami lambar yabo ta nobel ta zaman lafiya a cikin pearson ya taimaka wa kanada samo sabuwar tuta maple leaf kafin wannan yan ƙasar kanada sun yi amfani da red ensign a cikin kanada ta canza tsarin mulkinta gami da sabon yarjejeniyar yanci da yanci na kanada babban sashin tsarin mulki har yanzu shine dokar ta burtaniya ta arewacin amurka wasu yan kanada faransawa a yau suna son kafa ƙasarsu ban da sauran kanada lardin quebec ya gudanar da zaben raba gardama jefa kuri a a amma kusan kashi ne suke so su raba an sake gudanar da zaben raba gardama a shekarar inda kusan kashi suka kada kuri ar amincewa da barin kanada tun daga wannan lokacin ƙananan mutane a cikin quebec sun so barin kanada amma har yanzu yana da mahimmanci ga siyasar quebec a yau kusan kashi na jama ar kanada suna magana da faransanci a matsayin yarensu na farko mutane da yawa na iya magana da faransanci da ingilishi duka kodayake yawancin kanada kanada suna zaune a lardin quebec akwai al ummomin da ke magana da faransanci da mutane a duk faɗin kanada misali kashi na mutanen lardin new brunswick da na waɗanda ke manitoba suna da ƙaƙƙarfan asalin faransa kamar yadda wasu mutane ke yi a ontario galibi a kan iyakarta da quebec a cikin an kirkiro nunavut a matsayin yanki na uku na kanada daga cikin yankunan arewa maso yammacin gabas a cikin yarjejeniya da mutanen inuit kanada tana da gwamnatin da ake kira masarautar tsarin mulki tana da masarauta ma ana sarki ko sarauniya ita ce shugabar waccan kuma dimokiradiyya ce ma ana mutanen ƙasar suna mulkar ta shugabar ƙasa ita ce sarauniya elizabeth ii wacce a hukumance take sarauniyar kanada ta naɗa gwamna janar don wakiltar ta a ƙasar amma zaɓin gwamna janar firayim minista ne ya yi ikon sarauniya galibi ana amfani da shi ne ta janar janar a halin yanzu julie payette janar gwamna kamar masarautar kanada sarki sarauniyar kanada ba ya siyasa kuma ya kasance sama da siyasa kuma saboda wannan yawanci basa amfani da ikon su ba tare da shawarar firayim minista ko wasu ministocin ba shugaban gwamnati firayim minista ne firayim minista na yanzu shi ne justin trudeau wanda ya maye gurbin stephen harper a cikin oktoba kowane lardi da yanki suna da firaminista don jagorantar gwamnatinta ayyuka na yau da kullun na gwamnati suna gudana ta majalisar ministoci yawancin lokaci ana kafa majalisar zartarwa daga babbar jam iyya a majalisar majalisar kanada tana zartar da dokokin kasar janar janar mai aiki a madadin masarauta na da damar hana doka ma ana doka ba za ta fara aiki ba amma ba a yi amfani da wannan haƙƙin na ɗan lokaci ba akwai manyan jam iyyu biyar a majalisar dokokin kanada jam iyyar conservative da new democratic party da liberal party da bloc qubcois da kuma green party baya ga jam iyyun biyar da ke da yan majalisa a majalisar akwai wasu kananan jam iyyu goma sha hudu da suka yi rajista da zaɓen kanada da kuma yan majalisar da dama da ke zaune a matsayin yancin kai kanada ƙasa ce take da rabe raben addinai wanda ya ƙunshi addinai daban daban da al adu babu wani tsayayyen addini a hukumance a ƙasar kanada akwai anci na gudanar da addini a kundin tsarin mulkin ƙasar kanada a ko wanne yanki a ƙasar ana gudanar da addini a baya kanada ta taɓa zama ƙasar addinin ƙiristanci kaɗai kafin daga baya ta zama ƙasa wadda bata da tsayayyen addini a hukumance akasarin an ƙasar kanada basu ɗauki addini da muhimmanci ba a rayuwarsa ta yau da kullum amma dai sunyi imani da ubangiji a wani jin ra ayin jama a da akayi a shekarar kaso na an ƙasar sun aiyana kansu a matsayin kiristoci mabiya ɗarikar katolika sauran kuma na sauran aƙidu na addinin kirista mafiya girma a daga cikin ɗarikun protestant sune masu bin cocin united church of canada sunkan an kanada kaso cikin ɗari sai masu bin cocin anglican church of canada kaso cikin ɗari da cocin baptism of canada cikin ɗari tsarin ƙasar na baruwan ta da addini yana cigaba da faɗaɗa tun daga shekarun a kaso cikin ɗari suka aiyana kansu da baruwan su da addini marasa addini na ƙaruwar a ƙasar tun daga musulunci shine addini na biyu mafi girma a kanada bayan addinin ƙiristanci inda kaso cikin ɗari na an ƙasar musulmai ne haka nan musulunci shine addini mafi saurin yaɗuwa a ƙasar akwai mabiya hindu kaso cikin ɗari da kuma sikh kaso cikin ɗari na mutane ƙasar kanada imam khumaini r a daga haihuwa zuwa wafati a ranar ashirin ga watan jimada al thani hijira kamariyya wadda ta yi daidai da ga watan shahribar hijira shamsiyya ga satumba miladiyya aka haifi wani jariri a garin khumain wani gari da ke lardin tsakiyana iran iyayensa dai mutane ne masu tsoron allah masana ilmummukan musulunci wadanda kuma suka fito daga zuriyar nana fatima al zahra a s inda suka sanya masa suna ruhullah al musawi al khumaini shi dai wannan yaro ya gaji iyaye da kakanninsa ne wadanda daya bayan dayansu suka dauki nauyin aikin shiryar da mutane da kuma neman ilmi mahaifi marigayi imam khumaini r a shi ne marigayi ayatullah sayyid mustafa musawi daya daga cikin malaman da suka yi zamani da ayatullah al uzma mirza shirazi r a a bisa al ada mahaifin imam khumaini ya tafi birnin najaf na kasar iraki don karatun addini inda bayan ya kai matsayin ijtihadi matsayin iya ciro hukumce hukumcen shari a daga mabubbuga sai ya dawo gida wato garin khumain ya ci gaba da shiryar da mutane a can a lokacin imam yana shekara biyar mahaifinsa ya yi shahada sakamakon harin da aka kai masa a hanyarsa ta zuwa garin arak saboda irin nuna rashin amicewar da yake yi da zaluncin mahukunta na wancan lokacin bayan wannan kisan gilla danginsa da mutanen garin khumain sun fito don nuna rashin amincewarsu bayan haka kuma suka wuce zuwa birnin tehran don isar da kukansu da bukatan da a zartar da hukumci kisasi a kan wadanda suka aikata danyen aikin wannan kisan gilla da aka yi wa mahaifinsa ya sanya imam r a tun yana karami ya fahimci dacin maraici da kuma ma anar shahada don haka mahaifiyarsa banu hajar ita ce ta ci gaba da kula da kuma tarbiyantar da shi kasantuwar ita ma ta fito ne daga madaukakin gida don kuwa ita jika ce wa ayatullah khunsari marubucin littafin zubdatul tasanif da kuma goggonsa sahiba khanum to sai dai lokacin da imam ya kai shekaru a duniya ya rasa irin wannan kulawa lokacin da wadannan masu kulawa da shi suka rasu hijira zuwa kum don kammala karatu da karantar da ilimin musulunci jin kadan bayan hijirar ayatullah al uzma hajj shaikh abdulkarim ha iri yazdi allah yayi masa rahama zuwa birnin kum a farkon shekara ta hijira shamsiyya rajab imam khumaini shi ma ya yi hijira zuwa makarantar hawza ta kum don ci gaba da karatunsa a wajen manyan malaman garin karatun dai ya hada da karasa karatun littafin mutawwal wajen mirza muhammad ali adib tehrani da kuma karasa darasin sutuh wajen ayatullah sayyid muhammad taki khunsari da ayatullah sayyid ali yathrebi kashani da kuma fikihu wajen shugaban makarantar hauzar kum ayatullah sheikh abdulkarin ha iri yazdi r a bayan rasuwar ayatullah al uzma ha iri yazdi a bisa bukata da matsin lamban imam khumaini da wasu manyan malamai na makarantar hauzar kum ayatullah burujerdi ya dawo birnin kum don ci gaba da kula da makarantun hawzan garin a matsayin shugaba a daidai wannan lokaci kuwa ana ganin imam khumainin a matsayin daya daga cikin manyan malaman da ake iya komawa gare su a bangaren fikihu usul falsafa irfani da akhlak shekara da shekaru imam khumaini ya yi yana karantar fa fikihu usul sufanci da akhlak a makarantun hawza na kum da suka hada da makarantar fa iziyya masjid al a azam masjid muhammadiye makarantar hajj mullah sadik da kuma masallacin salmusi da dai sauransu har ila yau ya kuma karantar da fikihu da sauran ilmummukan ahlulbaiti a s a masallacin shaikh al ansari r a da ke najaf na tsawon shekaru inda a nan ne a karon farko ya bayyanar da ra ayin gwamnatin musulunci cikin silsilar darussan da yake bayarwa na wilayatul fakih imam khumaini r a a fagen gwagwarmaya ruhin jihadi da gwagwarmaya a tafarkin allah yana da tushe na akida da tarbiyya da kuma ta zamantakewa da siyasa duk tsawon rayuwar imam khumaini imam ya fara gwagwarmayarsa ne tun lokacin samartaka kuma ya ci gaba da hakan a bangarori daban daban na kyautata ruhi a bangare guda a bangare guda kuma kan yanayi na siyasa da zamantakewar al ummar iran da sauran al ummomin kasashen musulmi rikicin da ya faru a shekarun hijira shamsiyya kan zaben kananan hukumomi ya kasance babbar dama ga imam wajen jagorantar yunkurin al umma don haka ana iya cewa yunkurin gama gari na malamai da al ummar iran na ga watan khordad yunin ya kebantu da wasu siffofi guda biyu su ne kuwa jagorancin imam khumaini da kuma riko da musulunci wanda hakan ya zamanto matakin farko na yunkurin al ummar iran wanda daga baya aka fi saninsa da sunan juyin juya halin musulunci yayin da yake bayani kan abubuwan da ya tuna dangane da yakin duniya na farko duk da cewa lokacin da aka yi yakin yana da shekaru ne a duniya imam khumaini yana cewa lalle ina iya tuna abubuwan da suka faru a yakukuwan duniya guda biyu a lokacin ina karami ne amma dai na kan je makaranta kuma ina ganin sojojin tarayyar sobiyeti a sansanin da muke da shi a nan garin khumain a yakin duniya na farko a wasu lokuta akan kai mana hare hare ma a wani waje na daban imam khumaini ya kasance ya kan ambato sunayen wasu daga cikin ashararan da suke fakewa da hukuma wajen kai hare hare da sace kayayyakin al umma inda yake cewa tun ina karami nake cikin yaki muna cikin mamayan zulkawa da kai hare haren rajab ali ne duk da cewa mu ma muna da bindiga mu kan je kai dauki alhali a lokacin ina cikin shekarun samartaka na ne mun kasance mu kan gina ramukan fakewa a inda muke mu kan shiga cikin wadannan ramuka muna fada da wadannan ashararai da suke son kawo hari da mamaye mu a bisa wasu hujjoji na tarihi an tabbatar da cewa gwamnatin birtaniyya ne ta shirya da kuma goyon bayan juyin mulkin da ridha khan ya yi a ranar ga watan esfand hijira shamsiyya duk da cewa an kawo karshen mulkin kajariyawa da kuma rage karfin mulkin ha inai da ashararai to amma dai ya haifar da wani tsari na kama karya da wasu yan tsiraru ke mulkan mutanen wata kasa da tsara musu makoma inda yan gidan sarautan pahlawi suka maye gurbin ashararai a irin wannan hali nea duk da irin musgunawa malamai da gwamnatin lokacin da yan amshin shatan birtaniyya da wasu yan boko da aka saya suke yi amma malaman sun tsaya kyam wajen kare musulunci a wannan lokaci bisa gayyatar da malaman kum suka yi masa ayatullah hajj shaikh abdulkarim ha iri ya yi hijira daga garin arak zuwa kum bayan wani lokaci kuma sai imam khumaini sakamakon irin kokarin da yake da shi da kuma gama karatunsa na share fage a garuruwan arak da khumain yayi hijira zuwa birnin kum don ba da tasa gudummawar wajen karfafa sabuwar makarantar hawzar garin daga baya ya yi fice wajen karantar da ilmummukan fikihu falsafa da sufanci rasuwar ayatullah ha iri a ranar ga bahman hijira shamsiyya ga watan janairun ta sanya makarantar hawzar kum cikin hatsarin rugujewa sai dai wasu malamai masu sadaukarwa sun ba da ta su gudummawar wajen ganin hakan ba ta faru ba cikin shekaru takwas din da aka yi kula da makarantar ta kasance ne karkashin kulawar manyan malamai irinsu ayatullah sayyid muhammad hujjat sayyid sadraddin sadr da sayyid muhammad taki khunsari a daidai wannan lokaci musamman bayan faduwar gwamnatin ridha khan yanayi yayi kyau da ya ba da dama wajen sake samar da cibiyar marja iyya a lokacin babu wanda ya dace ya maye gurbin ayatullah ha iri da kuma kare makarantar hawza daga faduwa kamar ayatullah burujerdi wannan hukumci na nada ayatullah burujerdi ya samu goyon bayan daliban ayatullah ha iri ciki kuwa har da imam khumaini a daidai wannan lokaci imam da kansa ya yi ta kokari wajen ganin ayatullah burujerdi ya dawo garin kum don rike shugabancin makarantar garin imam khumaini sanadiyyar irin sanya ido kan yanayin da al umma da makarantar hawzar take ciki da kuma karance karance litattafa jaridu da mujallu da kuma ziyarar da yake kai wa tehran da ganawa da manyan malamai irin su ayatullah mudarris ya fahimci cewa hanya guda ta magance mummunan yanayin da ake ciki bayan rashin nasarar yunkurin tsarin mulki musamman bayan darewar mulkin ridha khan ita ce taka tsantsan din makarantar hawza da tabbatar da alaka ta ruhi tsakanin malamai da al umma a wannan kokari da imam yake yi na karfafa makarantar hawza ne ya sa a shekarar bisa goyon bayan ayatullah murtadha ha iri suka tsara wani shiri na kawo canji inda suka gabatar da shi ga ayatullah burujerdi wannan shiri ya fuskanci amincewar daliban imam da sauran daliban da suke da wayewa sai dai ita gwamnatin ta yi kuskure saboda a ranar mehr ga oktoba majalisar hukumar asadullah alam ta amince da cire wasu dokokin karamar majalisar kasa kamar dokar da ta shardanta cewa dole ne dan takara ya zamanto musulmi rantsuwa da alkur ani mai girma sharadin mazantaka ga yan takara da masu jefa kuri a babu makawa akwai wata boyayyiyar manufa cikin amincewa da barin mata su kada kuri a da hukumar ta yi kamar yadda cire sharadin musulunci da mazantaka shi ma da wata manufa aka yi shi ita ce kuwa shigar da yan baha iyya cikin al amurran gudanarwa da ba su manyan mukamai cikin gwamnati kamar yadda muka nuna a baya taimako da goyon bayan haramtacciyar kasar isra ila da fadada alakar iran da ita na daga cikin sharuddan da amurka ta kafa wa gwamnatin shah matukar tana son goyon bayanta don haka ne ya zamanto dole a bar yan kungiyar baha iyya ta yan mulkin mallaka su kame manyan bangarorin gwamnati don cika wannan sharadi jin kadan bayan watsa wannan labari imam khumaini da wasu manyan malaman biranen kum da tehran bayan wata tattaunawa suka sanar da rashin amincewarsu da dokar imam khumaini ya ba da gagarumar gudummawa wajen fallasa asiri da manufofin gwamnatin shah da kuma bayyana hakikanin nauyin da ya hau kan malamai da makarantun hawza cikin halin da ake ciki hakan ne ya sa aka samu wasu malamai suka aike da wasu wasiku na nuna rashin amincewa ga shah da priminista alam hakan ya faranta wa al umma rai amma wasikun da imam ya aike wa shah da priministansa sun fi na sauran malaman tsauri da kuma jan kunne a cikin daya daga cikin irin wadannan wasiku imam yana cewa ina sake muku nasiha da tsoron allah da kuma bin tsarin mulki sannan ku guji saba wa alkur ani da dokokin malamai da shuwagabannin musulmi da kuma watsi da dokokin kasa kada ku sanya kasa cikin hatsari da gangan idan kuwa ba haka ba malaman musulunci ba za su daina yin maganganu a kanku ba haka dai wannan batu na dokar kananan hukumomi ya kasance nasara ga al umma kana kuma lamari mai muhimmanci gare su musamman ma ganin cewa sun fahimci siffofin mutumin da ya cancanci ya jagoranci al ummar musulmi duk da wannan rashin nasara da shah ya fuskanta to amma amurka ta ci gaba da matsa masa lamba wajen ci gaba da canje canjen da zai ba ta damar cimma manufofinta don haka shah a watan dey janairun ya gabatar da jiga jigan shirinsa na canji guda shida da kuma bukatar a gudanar da jin ra ayin al umma kansu har ila yau imam khumaini ya sake bukatar maraja ai da manyan malaman garin kum da su zauna don tattaunawa kan halin da ake ciki da kuma yiyuwar sake kaddamar da wani sabon yunkuri a ci gaba da goyon bayan da mutane suke nuna wa imam al umma sun kaurace wa bukukuwan nuruz sabuwar shekara don nuna rashin amincewa da ayyukan gwamnati a cikin sanarwar da imam ya fitar kan hakan ya ambaci farin yunkuri white rebolution na shah da sunan bakin yunkuri black rebolution sannan kuma ya tona asirin manufar shah ta biyan bukatun amurka da haramtacciyar kasar isra ila a bangare guda kuma shah wanda ya tabbatar wa amurkawa cewa al ummar iran sun amince da canje canjen da yake son yi don cimma manufofin amurka da ya ba shi sunan white rebolution ya fahimci cewa rashin amincewar da malamai suke yi gare shi zai haifar masa da matsaloli masu girman gaske a cikin hudubobi da jawaban da ya dinga yi a gaban jama a imam khumaini ya dora alhakin wannan zalunci a kan shah kamar yadda kuma yake kiransa da dan koran haramtacciyar kasar isra ila da kiran al umma da su yi masa bore a wani jawabi da ya gabatar a ranar ga farbardin aprilu imam ya yi allah wadai da shirun da malamai suka yi a garuruwan kum najaf da sauran garuruwan musulmi kan wannan danyen aiki na gwamnatin shah yana mai cewa lalle a yau shiru yana nufin nuna goyon baya ga wannan hukuma ta zalunci washegari kuma wato ranar ga farbardin aprilu imam ya fitar da sananniyar sanarwar nan tasa mai suna kaunar shah wasoso ne haka nan idan ana son fahimtar irin tasirin da kalaman imam suke da shi a zukatan masu sauraronsa da har suke iya fita su ba da rayukansu to dole ne a dubi asali da kiran nasa yake da shi da kuma irin gaskiya ta hakika da ke tare shi shekarar hijira shamsiyya ta fara ne da kin fitowar da al umma suka yi don bukukuwan nurooz sabuwar shekara sakamakon kiran da malamai suka yi da kuma zubar da jinin mutanen da ba su ci ba su sha ba a makarantar fa iziyya da ke birnin kum a bangare guda shah ya dage sai ya aiwatar da shirinsa na kawo canjin da amurka ta ke bukata a bangare guda kuma imam khumaini ya dage wajen wayar da kan al umma wajen tsayawa da fuskantar tsoma bakin amurka cikin al amurran cikin gidan iran da kuma ha incin shah a ranar ga watan farbardin ayatullah al uzma hakim daga garin najaf ya aike wa wasu manyan malamai da maraja ai na iran da wasika yana kiransu da yin hijira ta gaba daya zuwa garin najaf wannan kira dai an yi ta ne da nufin kiyaye rayuwar malamai da makarantar hawza imam ya yi kunnen uwar shegu da wannan barazana don haka sai ya aikewa ayatullah hakim amsar wasikar da ya rubuto yana mai ce masa yana ganin babu wata maslaha ta musulunci cikin yin hijira ta gaba daya da barin hawzar kum haka nan cikin wata sanarwa da ya fitar ranar ga watan farbardin aprilu a lokacin bukukuwan kwanaki arba in na shahadar daliban fa iziyya imam khumaini ya jaddada goyon bayan malamai da al ummar iran ga jagororin kasashen musulmi da na larabawa wajen fuskantar haramtacciyar kasar isra ila kamar yadda kuma yayi allah wadai da yarjejeniyar da aka cimma tsakanin sarki muhammad ridha pahlawi da haramtacciyar kasar isra ila yunkurin ga khordad ga yuni watan muharram na shekarar yayi daidai da watan khordad ne yunin don haka imam khumaini ya yi amfani da wannan dama wajen motsa mutane da fuskantar hukumar kama karya ta shah a yammacin ranar ashuran ta shekara ta hijiriyya ga yunin imam ya gabatar da wani jawabi mai cike da tarihi a makarantar fa iziyya wanda shi ne matakin farko na yunkurinsa na ga watan khordad yuni a cikin wannan jawabi yayin da yake magana da shah imam yana cewa ya shah ina maka nasiha ya kai mai girma shah ina maka nasiha da ka janye hannayenka daga wadannan ayyuka naka suna yaudarar ka ne ba na son in ga mutane suna cikin farin ciki da murna idan har suka yi waje da kai ina kiranka da ka yi tunani kan abin da suke sa ka fadi ka saurari nasihata mece ce alakar da ke tsakanin shah da haramtacciyar kasar isra ila da har yan sabak jami an tsaron shah suke cewa kada ku fadi magana kan isra ila shin shah ba isra ile ne shah dai ya ba da umarnin gamawa da wannan yunkuri da farko jami an tsaro sun kame da dama daga cikin magoya bayan imam a daren ga khordad ga yuni kusan asubahin washe gari kuwa da misalin karfe na asuba darurrukan yan sandan da aka aiko daga tehran sun kewaye gidan imam da nufin kama shi a lokacin yana sallar dare don haka bayan kama shi sai suka wuce da shi cikin gaggawa zuwa tehran inda suka fara tsare shi a wajen tsare mutane na officer s club daga baya kuma da yamma suka wuce da shi zuwa gidan yarin kasr na birnin da safiyar ga watan khordad labarin kama imam ya yadu zuwa garuruwan tehran mashhad shiraz da sauran garuruwa lamarin da ya sa aka samu irin yanayin da aka samu a garin kum na boren jama a a cikin littafin da ya rubuta abubuwan da suka faru a rayuwarsa wani na kurkusa da shah janar fardoust ya bayyana yadda aka zabi jami an tsaro na musamman bisa taimakon amurka don kawo karshen wannan yunkuri sannan kuma yayi bayani kan irin halin damuwa da dar dar din da shah ministoci da jami an gwamnatinsa janar janar da sojinsa da kuma yan sabak suka kasance ciki a wancan lokacin da kuma yadda shah da jami ansa suka ta ba da umarni ba kan gado don kawo karshen boren da jama a suke yi bayan kwanaki a gidan yarin kasr hukuma ta dauke imam daga inda ake tsare da shi zuwa gidan yarin da ke barikin soji na eshrat abad ana iya cewa ya zuwa wani haddi an cutar da wannan yunkuri sakamakon kama jagoransa da aka yi a ranar ga khordad da kuma kisan kiyashin da aka yi wa magoya bayansa shi kuwa imam ya ki ba da hadin kai da amsa tambayoyin masu masa tambayoyi a inda ake tsare da shi yana mai nuna cewa ba sa da hurumin yi masa tambayoyi don haka a yammacin ga watan farbardin ba tare da wata sanarwa ba sai gwamnatin ta sake imam da daukansa zuwa kum jin wannan labari ke da wuya sai dukkan garin ya cika da bukukuwa da farin ciki aka ci gaba da shirya bukukuwa a makarantar fa iziyya da sauran gurare har na tsawon ranaku an gudanar da bukin shekarar farko ta tunawa da abin da ya faru a ranar ga watan khordad a shekarar da wasu bayanan hadin gwuiwa da imam khumaini da sauran maraja ai suka fitar da kuma wani bayanin na daban da makarantar hawza ta fitar don girmama wannan rana da sanya mata sunan ranar zaman makomi ta gaba daya a wannan rana ta ga aban imam khumaini ya fitar da wata sanarwa inda yake cewa ya kamata al ummar duniya ta san cewa dukkan wata wahala da matsalolin da al ummar iran da na musulmi suke ciki daga amurka ne daga baki yan kasashen waje ne al ummar musulmi dai ba sa kaunar dukkan bakin haure musamman ma amurka don kuwa amurka ce take goyon bayan haramtacciyar kasar isra ila da kawayenta amurka ce ta karfafa haramtacciyar kasar isra ila don mayar da musulmi marasa matsuguni nuna rashin amincewar imam ga wannan dokar ba da kariya ga yan kasar amurka a iran ta sake sanya iran cikin yanayi na sabon bore da yunkuri a watan aban da asussubahin ranar ga watan aban jami an tsaro na musamman da aka turo daga tehran sun sake mamaye gidan imam dake garin kum inda suka sake kama shi kamar yadda ya kasance a shekarar da ta gabata alhali yana cikin salla da addu oi suka wuce da shi kai tsaye zuwa filin jirgin saman mehr abad da ke tehran da sanya shi cikin wani jirgin saman soji da daman yake jira sai garin ankara na kasar turkiyya da hantsin wannan rana jami an tsaron sabak cikin jaridun kasar sun sanar da koran imam saboda zargin barazana ga tsaron kasa duk da irin halin dar dar da ake ciki sai da al ummar birnin tehran suka fito don yi zanga zanga a kasuwar birni don nuna rashin amincewarsu da wannan aiki sannan kuma aka rufe makarantun hawza na wani tsawon lokaci kana kuma aka aike da wasiku ga kungiyoyin kasa da kasa da kuma maraja ai imam ya zauna a turkiyya ne na tsawon watannin goma sha daya a daidai wannan lokaci kuwa gwamnatin shah ta yi kokari wajen ganin ta gama da sauran kurar bore ta hanyar amfani da karfi sannan kuma ta gaggauta kaddamar da shirin nata da amurka take son ta gabatar imam ya yi amfani da zaman gudun hijira ta dole a kasar turkiyyan wajen rubuta da tsara shahararren littafin nan nasa mai suna tahrir al wasila korar imam r a daga turkiyya zuwa iraki a ranar ga watan mehr oktoba jami an tsaro sun tura imam da dansa ayatullah sayyid mustafa khumaini zuwa gudun hijira ta biyu wato daga turkiyya zuwa kasar iraki bayan isarsa birnin bagadaza imam khumaini ya kai ziyara zuwa hubbarorin tsarkakan imamai a s da suke garuruwan kazimain samarra da karbala daga nan kuma bayan mako guda imam ya wuce zuwa sabon masaukinsa da ke birnin najaf mai tsarki shekaru sha ukun da imam ya yi a garin najaf iraki duk da cewa babu matsin lamba na kai tsaye kamar yadda ya fuskanta a iran da turkiyya sun fara ne cikin wani irin yanayi na nuna adawa da cutarwa mai tsanani daga wajen wasu malaman jeka na yi ka da ma abuta son duniya da suka sanya tufafin ma abuta addini da har ta kai ma duk da irin hakurin da aka san shi da shi a wasu lokuta ya kan fito ya yi magana kan irin wahalar jihadi da gwagwarmaya a wancan lokaci to sai dai hakan ba su sanya ya ja da baya da barin wannan tafarki da ya zaba wa kansa ba don haka ya fara karantar da fikihu a watan aban nuwamban a masallacin sheikh al ansari da ke najaf duk kuwa da irin matsin lamba da adawar da ya dinga fuskanta haka dai ya ci gaba da karantarwa har lokacin da ya yi hijira zuwa birnin paris na kasar faransa irin karfin ilmin fikihu da usul da dai sauran ilmummukan musulunci da imam ya ke da shi ya sanya cikin karamin lokaci duk da irin matsalolin da yake fuskanta azuzuwansa sun kasance daga cikin mafi shahara da yawan dalibai a makarantun hawzan najaf tun isowarsa birnin najaf imam bai katse alakarsa da mujahidan da suke cikin iran ba ya kasance ya kan aika musu da sakonni da wasiku yana mai kiransu da su ci gaba da tsayin daka wajen kiyaye manufar wannan yunkuri na ga watan khordad duk da irin yanayi mai tsanani da wahala da imam khumaini ya ke fuskanta a inda yake gudun hijira to amma hakan ba su sa shi ya bar tafarkinsa na jihadi da fuskantar gwamnatin shah ba a kusan ko da yaushe yana ci gaba da sanya ruhin kyakkyawar fata da nasara a zukatan al umma ta hanyar jawabai da sakonnin da yake aikewa da su ga mutanensa a ranar ga watan mehr ga oktoba a wata ganawa da ya yi da wakilin kungiyar fatah mai fafutukan yanto kasar palastinu imam khumaini ya bayyana mahangarsa kan matsalolin da duniyar musulmi ke ciki da kuma yunkurin al ummar palastinu a yayin wannan ganawa imam ya ba da fatawar wajibcin kebance wani sashi na zakka da ba da shi ga yan gwagwarmayar palastinu a farko farkon shekarar rikicin da ke tsakanin gwamnatin shah da gwamnatin ba athawa ta iraki kan iyakan kasashen biyu na ruwa ya tsananta hakan ya sanya gwamnatin iraki korar adadi mai yawa na iraniyawa da ke zaune a kasar kamar yadda kuma gwamnatin ta yi kokarin amfani da irin adawan da imam yake yi wa gwamnatin shah don cimma manufarta shekaru hudu na koyarwar imam da kuma irin kokarin da yake yi wajen wayar da kan mutane ya sanya an samu yan canje canje a makarantun hawzan birnin najaf a shekarar wannan yunkuri na imam ya samu wasu sabbin magoya baya daga kasashen iraki lebanon da sauran kasashen musulmi wadanda suka dauki yunkurin a matsayin abin koyi imam khumaini da ci gaban gwagwarmaya a karshe karshen shekarar kai ruwa ranan da ke tsakanin gwamnatin ba athawa ta iraki da gwamnatin shah ya tsananta lamarin da ya yi sanadiyyar korar dubban iraniyawa da suke zaune a kasar nan take imam ya aike da wasika zuwa shugaban kasar yana yin allah wadai da wannan aiki sannan kuma ya sanar da aniyarsa ta barin kasar sai dai hukumar ta hana shi saboda tsoron abin da zai iya biyo baya a yayin bukukuwan zagayowar shekarar yunkurin ga watan khordad a shekarar dalibai a makatantar fa iziyya ta kum sun gudanar da zanga zangogi na kawanki biyu cikin makarantar suna masu rera taken aminci ya tabbata ga khumaini mutuwa a kan gidan sarautar pahlawi duk da cewa hukuma ta haramta kungiyoyi da jam iyyu masu adawa da ita sannan kuma da dama daga cikin ma abuta addini da yan siyasa masu jihadi suna tsare a gidahen yari amma duk da hakan kungiyoyi masu jihadin sun haifar da gagarumar hasara ga hukumar hakan ne ya sanya jami an tsaro sabak suka fada wa makarantar da musguna wa dalibai musgunawa mai tsanani da kuma tsare su a gidajen yari a ci gaba da ayyukansa na kiyayya da musulunci a watan esfand fabrairun shah ya canza kalandar kwanakin wata da hukuma take amfani da ita da ta fara daga hijiran ma aikin allah s a w a ya zuwa farkon mulkin mulukiyya hakhamanshiyyawa imam khumaini ya mayar da kakkausar martini ta hanyar fitar da fatawar haramcin amfani da wannan kalanda kamar dai yadda al umma suka karbi fatawar haramcin shiga jam iyyar rastakhiz da imam ya bayar haka ma a wannan karon suka karbi wannan fatawa da hannu bibbiyu dukkan wadannan abubuwa biyu ana ganinsu a matsayin bugun hanci ga shah hakan ya tilasta masa janye wannan sabuwar kalanda tasa a shekarar kamarin juyin musulunci da yunkurin al umma a imam khumaini wanda ya kasance mai sanya ido sosai kan abubuwan da ke gudana a iran da sauran kasashen duniya ya yi kokarin amfani da duk wata damar da ya samu a watan mordad augustan cikin wani sako da ya aika ya bayyana cewar bisa la akari da yanayin cikin gida da waje da kuma buga irin ayyukan zalunci da hukuma take yi a jaridun kasashen waje hakan dama ce ga masana yan jami a da ke karatu a ciki da wajen kasa da kuma kungiyoyin musulunci a duk inda suke da ya kamata su amfana da ita wajen fuskantar hukuma shahadar ayatullah sayyid mustafa khumaini a ranar ga watan aban da kuma irin tarurrukan zaman makokin da aka shirya a iran sun kasance abubuwan da suka sake motsa makatantun hawza da al ummar iran wajen sake fitowa don fuskantar hukuma shi kuwa a nasa bangaren imam khumaini ya bayyana wannan lamari na shahadar sayyid mustafa a matsayin wata boyayyiyar ni imar ubangiji wanda hakan ya zamanto abin ban al ajabi ainun gwamnatin shah ta yi kokarin cin mutumcin imam ta hanyar watsa wata makala ta cin mutumci gare shi cikin jaridar ittila at sai dai wannan karon ma shika ta koma kan mashekiya ne don kuwa maimakon hakan sai ta kasance ummul aba isin din boren al umma a ranar ga watan dey ga janairu da nuna goyon bayansu ga imam lamarin da ya yi sanadiyyar shahadar wasu dalibai ma abuta jihadi da raunana wasu da dama a lokacin da jami an tsaro suka fada musu duk da irin ayyukan zalunci da wuce gona da iri da gwamnatin shah take yi a kan yan gwagwarmaya sai dai duk da hakan hukumar ta gagara kashe wutan wannan bore imam yana ganin babu wani amfani wajen gwagwarmayar yan majalisa jam iyyun siyasa da karfin soji ba tare da goyon bayan al umma ba kamar yadda kuma yake ganin hanya guda da ta rage ita ce kaddamar da jihadi matukar amurka ta yi tunanin shirya juyin mulkin soji hijirar imam daga iraki zuwa paris a wata tattaunawa da ta gudana tsakanin ministocin harkokin wajen kasashen iran da iraki a birnin new york na amurka ministocin biyu sun yanke shawarar korar imam khumaini daga irakin don haka a ranar ga watan mehr ga satumba jami an tsaro suka mamaye gidan imam da ke birnin najaf mai tsarki hakan dai ya fusata al umman musulmi na kasashen iran iraki da sauran kasashen duniya don haka a ranar ga watan mehr ga oktoban imam khumaini ya bar birnin najaf ya nufi kasar kuwaiti sai dai kasar kuwaitin ta ki amincewa ya shigo kasar sakamakon matsin lamban gwamnatin iran ganin haka ya sa wasu suka ba da shawarar a tafi kasar siriya ko labanon to sai dai shi imam khumaini bayan shawara da dansa hujjatul islam sayyid ahmad khumaini ya yanke shawarar tafiya birnin paris na kasar faransa don haka imam ya isa birnin paris a ranar ga mehr ga oktoba inda aka saukar da shi a gidan wani ba iraniye a unguwar noefel le chateau da ke wajen birnin a can ma mahukunta ba su barshi ba don bayan wani lokaci jami an kasar faransan sun zo wajensa da nufin sanar da shi mahangar shugaban kasar na lokacin kan zaman imam a kasar suna masu sanar da shi cewa dole ne ya janye hannayensa daga harkokin siyasa imam khumaini ya mayar da kakkausar martini ga wannan bukata ta su yana mai cewa hakan ya saba wa ikirarin riko da tsarin demokradiyyar da faransan take yi yana mai karawa da cewa ko da lamarin zai kai ne ya dinga yawo daga wannan filin jirgi zuwa wancan ba fa zai bar wannan tafarki nasa ba imam khumaini a watan dey disambar ya kafa majalisar juyin juya halin musulunci don share fagen kafa hukuma ta musulunci da kuma dawowarsa gida a dai dai wannan lokaci kuwa shah yana ta shirin gudu ya bar kasar sakamakon yadda ya ga al amurra suna ta ficewa daga hannunsa don haka kwanaki biyu da kafa majalisar shawara da tattaunawa don nema wa gwamnatin bakhtiyar goyon baya sai ya gudu ya bar kasar a ranar ga watan dey ga disamba jin labarin gudun shah ke da wuya jama a a duk fadin iran sun fito kan tituna don nuna farin cikinsu dawowar imam gida bayan shekaru na gudun hijira tun farko farkon watan bahman labarin shawarar da imam ya yanke na dawowa gida ya yadu ko ina jama a kuwa duk wanda ya ji wannan labari sai ya zubar da hawaye don murna don kuwa abin da suke jira kenan har na tsawon shekaru duk da cewa suna cikin damuwa kan tsaron lafiyarsa don har zuwa lokacin gwamnatin jeka na yi kan shah ita ce ke mulki sannan ga kuma dokan ta bacin da ta kafa na ci gaba da aiki imam khumaini ya riga da ya dauki matsaya ta karshe don haka sai ya sanar da al ummar iran cikin wani sako da ya aike musu cewa yana son ya kasance tare da su a wadannan ranaku masu muhimmanci hakan ya sanya gwamnatin bakhtiyar bisa hadin gwuiwan janar haizer suka rufe filin jirgin saman birnin tehran sashin zirga zirgan waje bayan wasu yan kwanaki gwamnatin bakhtiyar ta bude filin jirgin sama saboda gagarar da ta yi wajen jure wa wannan bore na al umma daga karshe a safiyar ranar ga watan bahman ga watan fabrairun imam khumaini ya dawo gida bayan shekaru na gudun hijira irin gagarumar tarbar da al umma suka yi masa ya kai matsayin da hatta kafafen watsa labaran yammaci sun gagara inkarin hakan inda su da kansu suka ce mutanen da suka tarbi imam khumaini sun kai miliyan zuwa wafatin imam khumaini rabuwa da masoya haduwa da abin kauna hakika imam khumaini ya isar da abin da yake son fadi da kuma cimma abin da yake son cimmawa tsawon rayuwarsa a aikace don haka a halin yanzu cikin tsakiyar watan khordad farko farkon watan yuni yana ta kan shirye shiryen ganawa da abin kaunarsa da ya gudanar da dukkan rayuwarsa don neman yardarsa wanda ya kasance bai taba mika kai ga wani bayansa ba kamar yadda bai taba zubar da hawaye ba sai don shi sannan kuma dukkan wakokin irfanin da ya rera ko rubutawa sun kasance suna bayanin kan dacin rabuwa da abin kauna da kuma shaukin da yake yi na saduwa da shi a halin yanzu da lokacin yake gabatowa duk da cewa abu ne da masoyansa ba za su iya jurewa ba ya rubuta cikin wasiyyarsa cewa ina muku sallama yan uwana maza da mata cikin kwanciyar hankali da rai mai natsuwa da ruhi mai farin ciki da zuciya mai fatan falalar allah in kama hanya zuwa ga gidana na har abada kuma ina mai matukar bukatar addu arku ta alheri sannan ina rokon allah mai rahama da jin kai ya karbi uzurina na karancin hidima da kurakurai da gazawa kuma ina fata jama a za su karbi uzurina cikin kowane karanci na hidima da kurakurai da gazawa kuma su ci gaba da karfi tare da kakkarfar aniya babban abin ban al ajabin shi ne cewa tun kafin shekaru da rasuwarsa imam khumaini cikin wasu baitocin wake ya yi batun rasuwarsa cikin watan khordad inda yake cewa shekaru suna wucewa abubuwa suna ta faruwa ni kuwa ina sauraron nasara a tsakiyan khordad daidai karfe sha daya da minti ashirin na dare ranar asabar ga watan khordad ga yuni lokacin saduwa da abin kauna ya yi a daidai wannan lokaci ne zuciyar da ta haskaka zukatan miliyoyi da hasken allah ta tsaya cak ta bar aiki a daidai wannan lokaci masoya imam sun boye wata kamara na urar daukan hoto a asibitin da yake kwance don daukan abubuwan da ke gudana da aikin da aka masa har zuwa lokacin saduwa da abin kauna don haka lokacin da gidan talabijin din iran ya nuna halin kwanciyar hankalin da imam ya ke ciki a lokacin kai kace zukatan al umma za su fashe saboda shaukin da ba za a iya siffanta shi ba a lokacin lebbansa cike suke da ambaton allah a daren karshe na rayuwarsa ma abuciya daukaka a daidai lokacin da dantsensa yake daure da alluran da ake kara masa ruwa amma sai ga shi ya mike don sallar dare da kuma karatun alkur ani mai girma a daidai sa oin karshe na rayuwarsa ba abin da ake gani face kwanciyar hankali da nitsuwa ta ubangiji yana mai ikirari da kadaitakan ubangiji da imani da sakon manzo s a w a har lokacin da aka dauki ransa zuwa wajen ubangijinsa wannan rasuwa da ta rura wutan bakin ciki a zukata lokacin da aka watsa labarin rasuwar imam kai ka ce wata gagarumar girgizar kasa ce ta faru ko ina sai bakin ciki idanuwa kuwa a cikin iran da sauran wuraren da aka san imam kana kuma shiriyarsa ta shiga sai zubar da hawaye suke masoyansa sai fitowa suke suna dukan kawuka da fuskokinsu da alkaluma da duk wani irin bayani ya zaga wajen bayyana hakikanin abubuwan da suka faru da irin bakin cikin da ake ciki lalle mutanen iran da sauran ma abuta juyi suna da hakkin yin irin wannan kururuwa da tarihi bai taba ganin irin girma da tsananinsa ba don kuwa sun rasa wani masoyi ne da ya dawo musu da mutumci da daukakan da suka rasa sannan ya katse hannayen muggan shugabanni da yan mulkin mallakan amurka da sauran kasashen yammaci daga kasashensu sannan kuma ya raya musulunci da hakkokin musulmi da mutumcinsu ya kuma tsai da jamhuriyar musulunci ya tsaya kyam a gaban karfin shaidan don fuskantar darurrukan makirce makircensu na kawar da gwamnatin musulunci da haifar da fitinar cikin gida da waje tsawon shekaru goma kamar yadda kuma ya jagoranci yakin kariya na shekaru takwas yana fuskantar makiyan da suke samun goyon bayan gwamnatocin gabashi da yammaci ma abuta girman kai hakika al umma sun rasa jagoransu abin kauna sannan kuma makomarsu na addini kana kuma mai kira zuwa ga musulunci na hakika mai yiyuwa ne mutanen da suka gagara fahimtar hakikanin wannan lamari su kasance cikin rudani lokacin da gidan talabijin ya nuna halin da mutane suke ciki yayin jana iza da bisne jikin imam mai tsarki mai yiyuwa ne su sha mamaki lokacin da suka ji labarin rasuwar mutane masu yawa da suka gagara jurewa wannan babban rashi don haka zuciyarsu ta tsaya cak ko kuma na faduwar wasu gomomin mutane sakamakon tsananin bakin ciki da dai sauran abubuwa makamantan haka da suka faru sai dai mutanen da suka san ma anar kauna kana kuma zukatansu suka ta allaka da shi cikin sauki za su iya fahimtar lamarin da kuma ganinsa ba a bakin komai ba a hakikanin gaskiya al ummar iran sun kasance masu tsananin kaunar imam khumaini don haka yayin zagayowar shekarar rasuwarsa suke rera taken kaunar khumaini kaunar dukkan abubuwa masu kyau ne a ranar ga watan khordad ga watan yunin majalisar kwararru ta zaban jagora ta gudanar da taronta inda bayan da ayatullah khamene i ya karanta wasiyyar marigayi imam khumaini da ya dauke sa oi biyu da rabi yan majalisar suka fara gudanar da tattaunawa da shawara kan wanda zai gaji imam don zama jagoran juyin juya halin musulunci bayan sa oi na tattaunawa dukkan yan majalisar sun amince da zaban ayatullah sayyid ali khamene i wanda a lokacin shi ne shugaban kasa a matsayin sabon jagora ayatullah khamene i dai ya kasance daga cikin daliban imam khumaini r a na kurkusa kana kuma daga cikin fitattun mutanen da suka ba da gagarumar gudummawa a juyin juya halin musulunci kuma daga cikin wadanda suka taimaka nesa ba kusa ba wajen kaddamar da yunkurin ga watan khordad wanda ya tsaya kafada kafada da sauran mataimakan juyin da ba da gagarumar sadaukarwa duk tsawon yunkurin imam khumaini da kuma dukkanin abubuwan da suka faru daga baya shekara da shekaru kasashen yammaci da yan amshin shatansu na cikin gida sun kasance cikin dakon wannan rana ta rasuwar imam bayan sun yanke kaunar samun nasara a kansa sai dai farkawar al ummar iran da kuma saurin da majalisar kwararrun ta yi wajen zaban mutumin da ya dace da wannan matsayi na jagoranci da kuma irin goyon bayan da mabiya imam suka yi wa zaben ta sanya makiyan cikin damuwa da kawo karshen mummunan fatansu don kuwa ba ma wai kawai juyin imam bai zo karshe ba ne kamar yadda makiyan suka so face ma dai juyin ya sake bude wani sabon shafi ne na ci gaba da watsuwa da kuma karfi shin tunani alheri da gaskiya suna iya gushewa a rana da daren ga watan yuni miliyoyin al umma birnin tehran da sauran al ummomin da suka shigo garin daga garuruwa da kauyuka sun taru a babban wajen salla musalla na tehran don yin ban kwana ta karshe da mutumin da ya dawo da mutumcin da daukaka wa al umma a duniyar da take cike da duhu da zalunci ta hanyar yunkuri da juyinsa kana kuma ya watsa yunkurin komawa ga allah madaukakin sarki da daukakar dan adam a duk fadin duniya dukkanin abubuwan da aka yi a wajen jana izar da hannun al umma aka yi shi cikin kauna da shauki an dora jikin imam mai tsarki a wani waje da kowa zai iya ganinsa yana rufe da koren kyalle tsakiyan miliyoyin masu juyayi dukkansu cikin bakin ciki da zubar da hawaye alhali suna magana da imaminsu cikin harshen da ya sawwaka ga kowa dukkanin hanyoyi da lungunan zuwa wajen sallar cike suke da jama an da suke sanye da bakaken kaya don nuna bakin cikinsu gidaje da shaguna kuwa duk an sanya musu tutocin juyayi da nuna bakin ciki karatun alkur ani kuwa daga ko ina masallatai ofisoshi ma aikatu da gidaje sai tashi yake yi da daddare kuwa ko ta ina sai kyandir kake gani an kunna su don nuna alamun hasken da imam ya zo da shi duk sun haskaka wajen sallar da kewaye alhali iyalai sun kewaye su kyandir suna kallon haskensu don tuntuni da irin hasken da jagoransu abin kaunarsu ya zo musu da shi taken ya husain da masu juyayin suke rerawa alhali suna dukan kirji da kawunansu ya mai da yanayin wajen tamkar yanayin ranar ashurar da imam husaini a s ya yi shahada bisa la akari da cewa al umma ba za su sake jin sautin imam khumaini dake cike da yanayin tunasar da mutum ubangiji a husaniyyar jamaran ba hakan ya kasance abin tashin hankali ga al umma haka dai mutane suka ci gaba da zama a gefen jikin imam mai tsarki duk tsawon dare har garin allah ya waye inda da sassafiyar ranar ga yuni aka yi masa salla karkashin limancin ayatullah al uzma golfaygani babu shakka irin yawan al ummar da suka fito don tarbar imam khumaini a ranar ga watan bahman fabrairu da kuma sake maimaita hakan a ranar jana izarsa duk suna daga cikin abubuwan mamaki na tarihi kafafen watsa labaran duniya sun tabbatar da cewa adadin mutanen da suka fito don tarbar imam lokacin da ya dawo gida sun kai miliyan shida amma wadanda suka fito don jana izarsa sun kai mutanen miliyan tara hakan kuwa duk da cewa cikin wadannan shekaru goma sha daya na jagorancin imam khumaini kasashen turai sun yi dukkan abin da za su iya wajen nuna adawarsu ga jamhuriyar musulunci da suka hada da kallafa mata yakin shekaru takwas da dai sauran makirce makirce da ya sanya al ummar iran cikin mawuyacin hali na kunci da takurawa da kuma rasa abubuwan kaunarsu masu yawan gaske wanda a bisa dabi a hakan zai sanya su gaji da kuma watsi da wannan juyi nasu to sai dai ina hakan bai faru ba daga dukkan bangarori don kuwa al ummar da suka tarbiyyantu a makarantar imam khumaini sun tasirantu da kuma imani da kalaminsa na cewa a duniya gwargwadon girma da darajar manufa gwargwadon karfin jurewa wahala cutarwa sadaukarwa da rashi na duniya ne bayan da bisne jikin imam mai tsarkin ya ci tura sakamakon yawan jama a gidan radiyo ya sanar da daga jana izar har zuwa wani lokaci da za a sanar nan gaba don haka jama a su koma gidajensu sai dai jami ai sun riga da sun san cewa lokaci bayan lokaci jama a za su ci gaba da zuwa wajen jana izar ne don haka dai aka daure aka gudanar da ita a yammacin wannan rana duk kuwa da irin wahalhalun da ake fuskanta wasu kafafen watsa labaran duniya ma sun nuna wani sashi na wannan jana iza ta haka rasuwar imam khumaini kamar rayuwarsa ta kasance matakin farko na sabuwar wayewa da gwagwarmaya da kuma tabbatar da tafarki da ambatonsa har abada don kuwa gaskiya abar tabbata ce matukar duniya tana ci gaba da wanzuwa fernando alonso diaz waɗanda aka haifa yuli da esfaniyawa gasar tseren fitattun motoci wasan gudu matukiya da biyu lokaci duniya zakara wanda yake a halin yanzu muna tsere wa scuderia ferrari renonta felipe massa a satumba ta lashe gasar tseren fitattun motoci duniya karen zakarun kanun da shekaru da tsanka emerson fittipaldi rubuta shi ne auta gasar tseren fitattun motoci duniya direbobi da zakara a faifai an sa an nan ta da lewis hamilton bayan retaining cikin kanun shekara mai zuwa alonso kuma suka zama manya dobur zakara a ya zama na biyu f direba da maikel schumacher domin jumla a ƙalla tsininnuka uku bi da bi yana ƙosar laƙabin el nano gwargwadon pseudonym da fernando a asturias inda haihuwa alonso ayyuka lumanar jakadan da asusun ya da ɗaya daga cikin darektoci da kafin lokacin wasan kalankuwa prix direbobi da ƙungiyar dala kusan za a iya cewa nanne waje na biyu da mutanan kano sukafara zama bayan madatai da kogin jakara dala wani duste ne da yake tsakiyar birnin kano sunan dusten kuma ya samu ne dalilin zuwan wani gawurtaccen dan farauta wanda tarihi bai bayyana sunan saba saidai sunan nuna yanda ya taho wato dehlak wani tsuburi ne a kasar habasha da yazo sai yazauna a gindin dutsen dala ana cewa dehlak sai zamani yasa sunan ya koma dala amma asalin sunan dehlak ne dala a yau yanzu dala unguwace a kanon dabo kuma karamar hukuma ce wanda itace tafi kowace karamar hukuma yawan jama a a nijeriya baki daya domin a zabe da akayi a shekara ta tana da akwatin zabe guda dari biyar da biyar an haifi adolf hitler a ranar ga watan afrilu a shekara a birnin braunau a cikin ƙasa austria a tsakiyar turai hitler ɗan siyasa ne kuma dan mulkin kama karya ne tun daga shekara shi shugaban jam iyyar nsdap jamiyar mai tsanani ne a shekarar ya zama shugaban gwamnati a shekara shi ma ya zama babban shugaban ƙasar jamus har kisan kansa a shekara a cikin lokacin gwamnatinsa jam iyyar nsdap ta kafa mulkin kama karya mai sunan daula ta uku a cikin shekara an hana dukan sauran jam iyyoyii sai jam iyya ta hitler an zalunci abokan hamayya don jifansu a kurkuku ko sansu a sansanin gwale gwale inda an yi musu azaba aka kashe su hitler dai mai nauyi ne game da kisan gillar yahudawa na turai da kashin mutanen da yawa don dalilan na adini da na ƙabila da kuma na zaman jama a siyasar ta shugabancin hitler sanadi cee ga ƙaddamarwa da yaƙin duniya na biyu a cikinsa mutane milyon da dama da kuwa yankunan da yawa suka halaka umar musa yar adua an haifeshi ne a ranar ga watan augustan shekarar a birnin katsina dake arewacin najeriya mahaifinsa shine tsohon ministan ne a birnin lagos na farko a jamhuriya ta farko kuma kafin ya rasu shine matawallen katsina sarautar da shi marigayin umaru musa yar adua ya gada tsohon shugaba yar adua ya halarci jami ar ahmadu bello dake zariya daga shekarar zuwa inda ya samu takardar shedar digiri akan kimiyyar haɗa sinadirai ko chemistry da malanta kafin ya koma domin samun babban digiri duk dai akan kimiyyar ta chemistry marigayin yayi bautar ƙasa a jihar lagos inda ya koyar a wata makaranta da ake kira holy trinity daga bayan da ya kammala aikin yiwa ƙasa hidima ya fara aikin malanta gadan gadan a kwalejin share fagen shiga jami a da ake kira cast dake zariya a tsakanin zuwa a shekarar marigayi malam umaru musa yar adua ya bar aikin malanta ya fara aiki da gonar sambo farms a funtua dake jihar katsina inda ya zama gm daga daga shekarar bayan da sojojin sukayi juyin mulki malam umaru musa yar adua an kira shi domin zama wakili a hukumar gudanarwar kanfanoni da hukumomin gwamnati da dama da suka haɗa da hukumar samar da kayan noma da kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar katsina bankin habib da hamada carpets da madara limited da kuma kanfanin buga jaridu da mujalla ta the nation wanda ke kaduna kuma wansa marigayi janar shehu musa yar adua ya mallaka a lokacin da marigayi malam umaru musa yar adua ya shiga siyasa ya yi hannun riga da mahaifinsa wanda a wancan lokaci yake mataimakin shugaban jam iyar npn inda shi kuma ya zama wakili a jam iyar prp ta malam aminu kano mai adawa da npn a lokacin da janar babangida ya kaɗa gangar siyasa ya zama sakataren jam iyar sdp a jihar ta katsina kuma ɗan takararta na gwamna amma kuma ɗan takarar jami iyar nrc na wancan lokaci malam saidu barda ya kada shi to sai dai a malam umaru musa yar adua ya tsaya takakarar muƙamin gwamnan jihar ta katsina kuma ya samu nasara a ƙarƙashin jam iyar pdp haka kuma ya sake nasara a zaɓen a shekarar umaru musa yar adua ya zama ɗan takakar muƙamin shugaban ƙasa na jam iyar pdp bayan ya samu taimakon tsohon shugaban ƙasa cif olusegun obasanjo ya zama shugaban ƙasa a ranar ga watan mayun wannan ya bashi daman sanya rigar siyasa na koli a shekarar to sai dai rashin lafiya da tsohon shugaban yayi fama da ita ta sanya bai samu sukunin gudanar da harkokin mulki kamar yadda yayi fata ba musanman ƙudirorinsa guda bakwai daya tsara na ciyar da ƙasar gaba kafin nan da ƙarni ta marigayi malam umaru musa yar adua ya rasu a ranar ga watan mayun shekara ta da muke ciki a fadar gwamnati dake abuja watanni biyu bayan komowarsa gida daga saudiya inda yake jinya ya kuma rasu ne ya bar mahaifiyarsa da yan uwa da matar aure guda hajiya turai tare da ya ya bakwai da ya haifa da ita da suka haɗa da mata biyar da maza biyu haka kuma yana da wasu ya ya biyu maza da matarsa ta biyu hajiya hauwa umar radda hankaka wani tsuntsu ne mai ɗan girma kamar shaho wanda ke da farin ƙirji sauran jikinsa kuma baƙi shidai hamkaka baya rayuwa sai inda ke da dogayen bishiyoyi kamar manyan marake da dogayen giginyu haka yasa hausawa ke masa kirari da hankaka mai gidan sama asalin yadda hankaka yake yin karuwa shine kamar kowanne tsuntsu shima hankaka macen tana yin kwai ne kamar guda uku zuwa shida sannan kuma sai tayi kwanci daganan ta kyankyashe bahaushe yace hankaka maida dan wani naka wannan karin maganar wani hasashe ne na malam bahaushe dan yana ganin hankaka kandauki kwai na kaza ko na agwagwa ko gunya ko ma mai kyau ya tashi yayi sama dashi to me yake dashi shidai wannan kwan hankaka yana kaishi ne can kan shekar shi inda macen ke kwanci daidai lokacin da zata kyankyashe ne kuma wannan kwan da namijin hankaka ya dauko shima kuma ya rube shine zai zama abincin yan tsakin hankakin zogale ko zogala da turanci moringa oleifera zogale na iya girma ya kai bishiya amma a ainihin tsarin maga tsirrai na duniya icbn yawancin zogale ba bishiya bane shi tushen zogale yana daya daga cikin tsirran da allah yayi wa albarka kasancewar bincike binciken kimiyya sun tabbatar da cewa yana da amfani a fannoni da dama na inganta lafiyar dan adam zogale yana kunshe da sinadaran da ke warkar da cututtuka kamar ciwon suga hawan jinni da yawancin cututtukan da wasu irin kwayoyin halittu wadanda idon mutum baya iya ganinsu in ba tare da na urar kambama qananan halittu ba suke sabbabawa a saboda haka kamar yadda yawancin jama a suka sani cin zogale yin miyar shi shan shayin shi hadi da shan ruwan shi cikin yardarm allah zai yi sanadiyyar samun waraka daga cututtukan da aka ambata a sama dama wasu wadanda ba a ambata ba kimiyya wani ilimi ne da yake nazartar abubuwan dabi a da suke kewaye da muilimin ya dogara kan wasu matakan gano hakikar abubuwa ta hanyar gwaje gwaje da ake kira experiment a turancemasana kimiyya na lura da yadda dabi a ke tafiya a sararin duniya ta hanyar lura dandano ji gani ko shinshina dakin da ake gwaje gwajen kimiyya shi ake kira da laboratorya turance kimiyya ta rabu gidaje daban daban amma tushensu ya hada da ilimin rayuwa da ake kira da biology ilimin fiziks da kuma ilimin kemistare akwai ilimai da yawa da suka fita daga karkashin kimiyya kamar na sararin subhna da ake kira da cosmology na taurari da ake kira da astronomy na kananun abubuwa da ake kira da quantum mechanics da dai sauransu da yawa akwai kuma wasu iliman da suke danganta kansu da kimiyya saboda suna kwatanta yadda kimiyyar ke aiki a tsarin bincikensu irin wadannan ilimai sun hadu a bangaren da ake kira kimiyyar jama a social science kamar ilimin tattalin arziki economics kimiyyar siyasa political science da kuma ilimin halayyar jama a sociology wadannan ilimai ana kiransu da kimiyya ne saboda suna kokarin nazartar rayuwar dan adam ko jama a kuma su fitar da nazariyyoyi da su ke kokarin sharhi na musamman kan dalilin da ya sanya wani abu ke faruwa a cikin jama a fanni ne na ilmi mai kula da abubuwa kamar ruwa iska daskararren abu da dai sauran su kimiya na sarrafa wadannan abubuwan dan kera wadansu duk abubuwan da muke amfani da su kamar lantarki roba mai takalmi mota keke jirgi duk ana sarrafasu ne daga kimiya wato kimiyya fanni ne na sani wanda ya shafi garwaye garwaye na abubuwa ingattatu kalmar kimiyya asalinta kalmar larabci ce daga al keemiya kuma tana da ma anoni guda biyu inji mu ujamul waseet watau daya daga cikin kamus din larabci na zamani kamus din yace malaman da ko magabata suna amfani da wannan kalma ne don nufin canza nau in ma adanai daga wani nau in zuwa wani idan kuma suka ce ilmin kimiyya suna nufin ilmin sanin yadda ake zagwanyar da sinadaran karkashin kasa ne don samar da wani nau in daban musamman don mayar da su zinare amma a wajen malaman zamani a larabce idan aka ce kimiyya in ji wannan kamus yana nufin ilmin binciken wani fanni musamman na karkashin kasa mai dauke da dokoki ko ka idojin da ke taimakawa wajen fahimtar tsarinsa mu ujamul waseet shafi na wannan kalma ta kimiyya ita ce hausawa suka aro ta kuma suke fassara ma anar science da ita kamar yadda neil skinner ya tabbatar a cikin kamus na turanci da hausa shafi na inda ya kawo kalmar science yace ilmi irin na zamani kamar su kimiyya wannan ke nuna cewa kalmar kimiyya da hausawa ke nufi shine ma anar da kalmar turanci ta science ke bayarwa ba wacce ma anar kalmar larabci ke bayarwa ba wannan kenan a daya bangaren kuma kalmar fasaha ita ma daga larabci muka aro ta asalinta shine al fasaahatu wadda ke nufin bayyanawa ko kubutar harshe ko lafuzza daga sarkakiyar zance ko rubutu mai haddasa wahalar fahimta inji mu ujamul waseet a shafi na a hausance idan aka ce fasaha dangane da wannan ma ana da kamus din ya bayar ana nufin bayyanannen abu wanda babu sarkakiya a ciki ko wahalar fahimta a tare da shi a daya bangaren kuma kamus din yaci gaba faseehi shine mutum mai kyautata zance mai bambance kyakkyawa daga mummuna wajen zance a nashi bangaren al imam ibnul atheer ma haka ya tabbatar a littafinsa mai suna an nihaayah fee gareebil hadeeth wal athar mujalladi na shafi na ga abinda yace kan kalmar faseehi siffar mai fasaha mutum mai sakakkiyar harshe wajen zance wanda ya san kyakkyawa daga mummuna dukkan wadannan ma anoni a larabce kenan amma a harshen hausa kamar yadda ma anar kalmar kimiyya a larabce ta sha bamban da ma anarta a hausa to haka ma ma anar kalmar fasaha ta sha bamban da ma anarta na larabci kwankwasiyya wani bangaren imanin siyasa ne a najeriya wanda sanata rabiu kwankwaso ya kafa farko dai kwankwasiyya ya fara ne a jihar kano kafin daga bisani kuma akidar ta yadu ko ina cikin fadin kasar najeriya tsarin tafiyar kwankwasiyya ya ginu ne akan akida da jajircewa a kan duk abinda suka saka a gaba an san yan kwankwasiyya da nacin tsiya basa tsoron tunkarar gwamnati da adawa kuma sun kware wajen adawa domin duk wanda suka sako a gaba da wuya kaga yasha su suka yi sanadiyar kifar da gwamnatin malam ibrahim shekarau a jihar kano a sannan sun taimaka wajen kifar da gwamnatin shugaba goodluck jonathan a shekarar a tsarin kwankwasiyya ba a bayar da kudi domin mutum yazo taro a mafi yawancin tarurrukansu duk wanda ka gani shi ya kai kansa kuma tunda suka kafa gwamnati a jihar kano a shekarar suka kawo sabon tsarin siyasa na fita kamfen ba tare da daukar makamai ba asalin jam iyyar da sanata kwankwaso jagoran kwankwasiyya yake kuma yaci zabubbukan gwamna a shekarar da itace jam iyyar pdp sakamakon rikicin cikin gida a lokacin da bangaren pdp na marigayi abubakar rimi ne kwankwaso ya kafa akidar sa ko kungiyar kwankwasiyya a jahar kano haka tsagin yayi ta samun tagomashi har zuwa lokacin da jagoran pdp kwankwasiyya sanata rabiu kwankwaso ya canza sheka daga ja iyyar pdp zuwa ta apc tun bayan da sanata rabiu kwankwaso ya canza sheka daga jam iyyar pdp zuwa sabuwar jam iyyar apc ne sauran magoya bayan sa suma suka bishi zuwa jam iyyar ta apc tare da kafa akidar ta kwankwasiyya a jihar kano a zabubbukan da suka gudana a shekarar ne akidar ta kwankwasiyya ta yadu ko ina cikin fadin kasar sakamakon tsayawar takarar shugabancin kasar da sanata kwankwaso yayi wanda yayi rashin nasara a hannun shugaban kasa muhammadu buhari a yayin zaben fidda gwani na jam iyar apc girka arabic and ajami can tun kafin zuwan turawan mulkin mallaka a ƙasar hausa tarihin kunne ya girmi kaka ya nuna cewa wannan iyali suna zaune ne tare da manya a sakkwato har zuwa lokacin da sarkin musulmi na wancan lokaci ya nemi ya basu sarauta amma saboda kamewa da ƙanƙan da kai sai waɗannan iyalai suka janye jikinsu cikin ruwan sanyi daga karɓar wannan sarauta bayan ganin yanda sarki ya nace kan yi masu sarauta sai suka yanke shawarar sulalewa su bar masa ƙasarsa daga nan ne suka yo yamma da sauri kwanci tashi ne suka isa cikin ƙasar kaita kuma suka nosa har zuwa kusa da wani rafi da ake kira taukin girka a nan ne waɗannan iyali suka ci gaba da zama har zuwa yau sunan mai sarautarsu magaji sauri kuma wannan ya samo asali daga sauri ko hanzarin da suka rinƙa yi a lokacin da suka baro ƙasar sakkwato a yanzu wannan ƙauye ya zama gari domin kuwa magaji sauri shi ne wakilin sarkin sulluɓawa sarkin sullubawa shi ne mai sarautar duk ƙasar kaita baki ɗayanta kuma shi ɗan sarkin katsina muhammadu kabir ne ko bayan haka akwai ƙauyuka da dama dake ƙarƙashin girka misali maƙaurachi tarkama garu kwangwami da sauransu akwai wuraren tarihi a ƙasar girka akwai wata atsabibiyar bishiya wadda ba a zuwa wurinta da rana tsaka saboda ƙwanƙwamanta har yanzu taukin sauri na nan kuma duk shekara ana zuwa kamun kifi kamar yanda ake yi tun zamanin baya cigaban zamani ya ratsa ƙasar girka domin yanzu suna da makarantun piramare a hedikwata girka da kuma yawancin ƙauyukan dake ƙarƙashin ƙasar an gina asibiti da ɗakunan malaman asibiti shekarun baya kuma an gina makarantar gaba da piramare wanda yanzu har sun soma yaye yan aji uku girka ta samar da mutanen da ake alfahari dasu a ƙasar kaita ta ɓangarori daban daban wanda ya haɗa da ilimin boko kasuwanci da kuma siyasa babbar sana ar mutanen wannan ƙasa ba ta wuce noma da aikin lambu suna kiwo daidai gwargwado kuma matasansu na fita zuwa manyan biranen nijeriya domin aikin ƙwadago ko kasuwanci sukan je ikko lagos abuja patakwal port harcourt naija niger da kaduna akalla ansamu shuwagabanin wannan kauye guda goma sha ukku akan wannan yagada yarasu wani yagada kuma dukansu familin fulanin zaure ne kuma har yanzu haka suke rike da masarautar ta girka kuma itace babbar masarauta mai cikakken milki mai sanda ta daya a kasar kaita rasha kasa ce dake cikin nahiyar turai da kuma asiya ta arewa tana da girma da kuma yawan jama a babban birnin kasar itace birnin moscow harshe rasha rasha na a yankin arewacin asiya zagaye da tekun pasific da kuma tekun atlantic tsawon kasar rasha daga yamma zuwa gabas ya kai km daga arewa zuwa kudu fiye da km kasar rasha na daya daga cikin manyan kasashe a siyasar duniya gine ginen rasha a daya hannun masu tasowa na kasa hadisai da fari na katako gine a daya bangaren a dutse da tubali gine gine ibada ya bi wani hadisi wanda tushen da aka kafa shi a farkon cikin byzantine empire sa an nan kuma zuwa ga gabas slavic jihar kievan rus bayan faduwar kiev rasha gine gine tarihi ya ci gaba a cikin mulkoki na vladimir suzdal da novgorod kuma da wadannan kasashen rasha mulki rasha empire tarayyar soviet da kuma na zamani rasha ga dama daga cikin mafi m tsarin cikin kremlin kuma domin gina na moscow kremlin kawo italiyanci gine ginen tasirin adabin larabawa ga rayuwar hausawa adabi dai kamar yadda malamai kan fassara shi shi ne hanyar rayuwar al umma ta yadda suke cin abinci da sha da sanya tufafi da gudanar da al adu ta hanyar bukukuwansu na aure ko na suna da kuma a wajen mutuwa da dai sauran hanyonyi hulda da jama a na daga makwabtaka da sadar da zumunta babu shakka kowacce al umma ko kuma mu ce kowacce kabila suna da nasu adabi a dalilin haka hausawa suna da nasu adabi wanda yake malamai sun rubuta littafai a kansa ta haka ba sai na tsaya yin bayani a kansa ba abu ne mai wuya a raba rayuwar hausawa da musulunci wannan kuwa saboda kasancewar shi ne ya kawo wa wannan kasa ci gaba da wayewa kafin zuwan turawa a wannan kasa kuma har yanzu tasirin musulunci da wayewarsa suna nan a cikin al ummar hausawa fiye da rayuwar da bature ya zo da ita a dalilin haka ne za mu ga adabin larabawa na jahiliyya da na lokacin musulunci ya mamaye rubuce rubucen malaman wananan kasa na zube da kuma wake kai ba ma wannan ba hatta da mawakan baka akwai ta asirin adabin larabci a cikinsu wannan na nuna muna cewa haduwa da bakin al adu sabanin wadanda mutum ya tasa a cikinsu suna iya tasiri a gare shi malamai da yawa sun yi rubuce rubuce a cikin harshen larabci kuma da hausa a wanann kasa kafin bayyanar shehu usmanu danfodiyo wannan misali kamar su mallam danmasani a katsina haka kuma da mallam muhammad na birnin gwari mai wakar gangar wa azu bayan bayyanar shehu usman a karni na sai rubutu ya kankama daga gare shi da almajiransa kamar su mallam abdullahi da muhammadu bello da buhari da nana asma u haka kuma wadanda suka biyo bayansu a cikin wannan karni da kuma mai bi masa na an yi rubuce rubuce masu tarin yawa wadanda kuma duk suna da ta asiri da adabin larabawa zai yiwu akwai wakoki na baka da aka yi a wandacan lokuta amma saboda rashin kula da rubutun tarihi ya zama ba a ruwaito su ba domin ba mai wakar baka ba a a har rubuce rubucen addini masu yawa sun salwanta a wannan kasa a dalilin rashin kula da tarihi wannan kamar yadda sarkin musulmi muhammadu bello ya fada akwai sakaci da jahilci da bi ma son rai a wannan nahiya abin da ya hana su kula da tarihi rubuce rubucen boko a lokacin da turawa suka ci wannan kasa suka kaddamar da ilmin boko sai ya zama akwai bukatar littafai domin koyarwa da karatu a dalilin haka ne kamar yadda masana tarihin suka ambata aka kafa hukumar fassara daga baya kuma aka samu ma aikatar talifi a zariya wadannan wallafe wallafe sun kankama ne a wajajen shekara ta daga nan kuma har zuwa shekar ta galibin wadannan wallafe wallafe sun kasance a bisa jigo na addini da siyasa da ilimi da kiyon lafiya da ci gaban zaman jama a kuma da al adun hauswa da sauransu bayan haka kuma rubuce rubucen hausa sun yawaita ainun har zuwa shekara ta amma mafi yawan wadannan rubuce rubucen na baya sun fi mayar da karfi ga almara da tatsuniyoyi daga shekara ta sai aka fara samun marubuta wadanda suka fara rubuce rubuce a kan irin wadannan littafai na gurbata tunanin makaranta kamar yadda wani marubuci ya ce ta hanyar mayar da ilahirin hankalisu ga jigo na haramtacciyar soyayya bayyanar littafan soyayya masana sun yi bayanin cewa littafin soyayya na farko da aka rubuta aka kuma kai kasuwa shi ne rabin raina wanda talatu wada ahmad ta rubuta a shekarar wanda ya biyo bayansa shi ne soyayya gamon jini wanda ibrahim hamza abdullahi bichi ya rubuta a shekarar sai kuma kogin soyayya idaris a m zaharadeen shi kuma a shekara ta daga nan sai idan so ya yi so na yusuf muhammad adam shi kuma a shekarar daga nan sai wadannan littafai suka ci gaba da karuwa suna bayyana a birane da kauyuka rubuce rubucen da suka gabata na adabin hausa na kiyaye al adun hausawa da kyawawan dabi unsu na kamar kunya da mutunci d amana da rikon addini su kuwa littafan soyayya ya zama sun dogara ne a kan rubuce rubucen turawa wadanda ba ruwansu da addini shi bature ganin yake aure ba zai yi kyau ba da armashi face sai saurayi da budurwa sun yi rayuwar soyayya na wani lokaci wannan wai domin su fahimci juna kafin su yi aure ba ma wannan kadai ba su turawa ganin suke yi hatta da matan aure kamata ya yi a ce suna da yancin rikon wadansu abokan soyayya maza da wannan dan bayani da ya gabata za mu ga cewa kamar yadda muhammad mujtaba abubakar ya ambata a cikin littafinsa mai suna soyayya a ma aunin hankali da shari a littafan soyayya na zamani suna da wadannan aibobi lalata tarbiyar samari da yanmata ta hanyar saurayi ga shi da halin yin aure amma ya kai wadansu shekaru bai yi ba saboda yana samun irin wadancan yanmata masu ra ayi irin nasa ita kuma budurwa ta ki fitar da miji da wuri har sai ta yi samari barkatai watsa alfasha a ra ayin littafan soyayya yan wasanni tsakanin saurayi da budurwa kamar sumbuta rungumar juna da shafe shafen jikin juna su ne gishirin soyayya idan babu su babu soyayya tozarta lokaci idan mutum ya cika makarancin littafan soyayya to shi ba dare ba rana ga wannan ana kammala wannan littafi ana fadawa wani domin a koyaushe littafan kwararowa suke a kasuwa shi kuma makarancin wadannan littafan bai yarda a ba shi labarin wata tatsuniya da bai karanta ba shishita saurayi ga auren budurwa marasa tarbiyya ko budurwa ta auri saurayi maras tarbiyya wannan kuwa domin marubuta wadannan littafai suna nuna rayuwar aure ba za ta yi armashi ba sai saurayi da budurwa sun yi rayuwar soyayya ta wani lokaci wannan kuwa al ada ce ta turawa kamar yadda aka gabatar jefa samari da yanmata a cikin duniyar mafarki wannan domin ta hanyar karatun wadannan littafai saurayi ya kan koyi dabarun yaudarar yanmata domin ya yi amfani da su watau zina a wani lokaci kuma ya koyi hanyar yadda zai raba wani saurayi da budurwarsa su ma yanmatan haka sukan koyi makirci da hanyiyin kwace ma wadansu yanmatan samari muradin wadannan samari da yanmata samun dabarun neman abokan haramtacciyar alaka gina al umma a bisa ga harsashi maras inganci domin al umma tana kasancewa ta gari idan marubuta a cikinsu suka mayar da hankalinsu a wajen rubutunsu ga jigo na addini da tarbiyya haka kuma da ilmin kyautata rayuwa da dabi u da sana o i amma idan samari suka koma ba za su kula da abin da zai amfane su ko ya amfani al ummarsu ba wannan sai ya kasance sun halaka ganin wadannan abubuwa masu hatsari ya sa sassan mutane na daga masana naadabi daga malamai da masu tarbiyya suka nuna rashin amfanin yin wadannan littafai da cewa kuma masu rosawa ne ga al umma ga abin da wani mai sharhi a kan adabin hausa ya fada a game da wannan matsala watau isa sanusi a cikin mujallar rana fitowa ta ya kamata mu gane cewa mutuncin kowace al umma ya dogara ne ga yadda ta mutunta komai nata daidai da addininta da kuma al adu a gaskiya ya kamata marubutan hausa su farka su yi rubutu amma ba kowane iri ba kuma muna nan muna jira mu ga marubutan sun motsa daga batun soyayya su ci gaba da wannan za mu ce wadannan littafai da irin sigarsu ta yanzu karatunsu yana da hatsari kuma yana ja zuwa ga abubuwan can guda shida da aka ambata a sama a dalilin haka karanta su ba ya halatta face sai ga wanda ke son ya ga barnar da ke ciki domin ya mayar da martani wannnan idan ya zama ya aminta da kansa amma idan aka tsabtace su daga alfasha da batsa da sauransu wannan babu laifi a karanta domin shi adabi yakan canja kamar sauran duk abubuwan da ke karbar canji fadakarwa a nan wani zai ce ai akwai littafai na adabin larabci wadanda suke na zamanin jahiliyya kuma da wadanda suke a cikin zamani na musulunci kuma akwai ambaton soyayya a ciki to yaya al amarin yake a nan zan gaya wa mai karatu cewa ba kalmar so musulunci ya ki ba a a so tsabtatacce ne a cikin musulunci amma gurbata shi shi ne aka hana haka kuma duk wakokin adabi na jahiliyya da na musulunci babu inda kalmar batsa ko alfasha ta fito fili face sai ga yan kadan haka kuma agalibi an cudanya wannan soyayya ta su da jaruntaka kuma soyayya wadda ta bayyana a zamanin daular bani umayya kuma da daular bani abbas an ba ta sunan al hubbu al afif watau tsarkakakkiyar soyayya watau dai wadda babu alfasha a ciki a bisa ga misali umr ul kaisi da ya rayu a cikin jahiliyya a wani baiti nasa yana cewa haka kuma antar dan shaddadu ga abin da ya ce a game da abin sonsa abla abla ta yi mamaki ga saurayi mai sadaukar da kai wanda bai shafa mai ba kuma bai shace kansa ba tsawon shekara a game da majnunu laila ke ce kika fura wutar so da bege a cikin zuciya sa annan ya zama kina tsoron wutar mai cin fata da gashi haka shi ma kaisu na lubna ya ce hakika allah yana hada masoya biyu bayan sun zaci cewa ba su koma haduwa haka ku ma jamilu busnina ya ce da a ce na makance na kurumce ya zama busaina ita ke yi min jagora to da maganarta busaina ba ta boyuwa a gare ni to duk idan muka duba ga wadannan wakoki za mu ga babu alfasha kuma babu batsa a dalilin haka ne manyan malamai suka zama suna kafa hujja da ire iren karanta wadannan littafai domin fahimtar harshe a game da finafinai ko kuwa kaset kaset da yawaitarsu an yi rubuce rubuce da ka ce na ce a game da su ga abin da isa sanusi yake cewa ga makalarsa mai taken finafinai hausa ina aka dosa wannan a cikin mujallar rana fitowa ta har wa yau a game da yawaitar finafinai ga abin da wani marbuci ke cewa watau mauhammad mujtaba abubakar a cikin littafinsa da ya gabata hakika miyagun rubutattun tatsuniyoyi su ne suka haifi munanan finafinai a wannan fage na majigi finafinan indiya sun fi shahara da jigon soyayya akasarin finafinan amuruka da sauran kasashen yammacin turai su suna kasancewa a kan jogon jarunta da na ta addanci kamar sata da fashi da makami da safarar miyagun kwayoyi da fyade da zinace zinace da kuma liwadi da madigo haka kuma wani marubuci mai suna dokta abdalla uba adamu ya yi bayani a game da yawaitar finafinai da yadda ake ganin su a idanun jama a ga yadda ya ce a cikin wata makala da ya rubuta a cikin jaridar gaskiya ta fi kwabo babu inda wannan zargi ya fi karfi illa harkar cinikayyar shakatawa tun ma ba ta hanyar samar da finafinai ba babbar illa a zamantakewar dan adam ita ce nuna yamutsawar jinsin maza da mata kamar ta hanyar jima i sa annan sai taratsi ta hanyar kashe kashe da kuma sace sace da shan kwayoyi iri iri wadannan duk ana ganin cewa abubuwan yau da kullum ne a rayuwar amurukawa saboda hak babu mamaki idan suka dinga fitar da su a finafinansu a dalilin haka ne wannan tunani ya ci gaba da nuna babu dokar allah da ta dattaku a kasar amuruka kowa yadda ya ga dama yake baya ga wadanan abubuwa da suka gabata da ake ganin su ne ya sa ka ce na ce ya yawaita a kan finaninan hausa akwai wadansu da masana adabin hausa ke korafi a kansu domin kasancewarsu sun saba wa al adun hausawa a cikin makalarsa ga mujallar rana fitowa ta mai taken waka a finafinan hausa kayan aro isa sanusi cewa ya yi wannan marubuci har wayau ya fadi korafe korafen jinsunan jama a a game da finanfinai wannan a cikin makalarsa da ke cikin mujallar rana fitowa ta mai taken finafinan hausa ina aka dosa wannan kamar yadda iyaye ke ganin ana son a lalata musu tarbiyyar ya ya ne da wadannan finafinan haka kuma akwai korafi na malaman addin da ke ganin akwai lokuta da sau da yawa akan siffanta malamai da bokaye da tsibbace tsibbace haka akwai masu yawaita kawo ayoyin alkur ani a gurbace haka har wa yau wani marubucin ya nananta abin da mutane ke korafi a kansa a game da finafinai wannan marubucin kuwa shi ne abubakar sadik yusuf kano a cikin makalarsa da ke cikin jaridar gaskiya ta fi kwabo ta ranar ga abin da yake fada duk wanda ke biye da shirye shiryen finafinan hausa ba zai yiwu ya rasa ganin wani abu da ya mamaye finafanan ba wanda za a iya cewa ya shafi ainihin jigogi ko kuma sakwannin da ke cikin finafinan wannan abu bai wuce yadda samari da yanmata ke wage bakuna suna wake wake da raye raye kamar indiyawa ba wani fim a halin yanzu da za ka ga an shigar da shi kasuwa ba tare da wadansu wakoki ba ko dai a tsakanin budurwa da saurayi ko tsakanin miji da mata ko makamatan haka masu shirya wadannan finafinan suna masu ra ayin yin haka saboda dalilai da suka hada da abin da yawancin masu kallo ke bukata ke nan yana taimakawa wajen cika kaset da sauri suna inganta wake waken hausa da kayan kidan zamani wannan na iya zama gaskiya ganin cewa yanzu yara kanana ko ina ka je za ka gan su ko ka ji suna ta famar rera wakokin finafinan kamar na su sangaya mujadala nagari da sauransu su kuwa manya za ka ji suna sauraren kasakasn wakokin ko dai a gidaje ko a shaguna ko kuma a cikin motaci marubucin har wa yau ya ambata ciwa gwamnati jahar kano ta kafa haukuma da ta dora wa alhakin tace finafinai wadda ta haramta sa waka da kida a cikin finafinan saboda sun saba wa al adun hausawa a ga mace da namiji sun turke suna ta rera waka da yan tsalle tsalle ya ce shugaban hukumar ya nuna damuwrsa kwarai ga yadda ake gwamutsa maza da mata suna tikar rawa idan muka lura da duk wadannan ka ce na ce da ake ta gudanarwa a kan wadannan finafinai za mu ga cewa an tsangwami al amuransu a dalilin wadannan abubuwa da ke biye haduwar maza da mata lalata tarbiyyar yara da samari kamar yadda yake a cikin wadansu finafinai ta hanyar koyon sata ko fashi da makami da kuma shan miyagun kwayoyi batanci ga addini ta gurbata ayoyi da siffanta malaman addini da mummunar siffa kawo bakin al adu da rosa na al umma da ke akwai mene ne mafita ta duba ga wannan al amari ya zama abin da aka sani a harshen addini da sunan ammatil balwa ma ana wani abu da ya game al umma ya zama musiba wanda yake da wuya wani ya kubuta daga bala insa ganin haka ne ya sa wadansu na ganin hana finafinan kwata kwata wadansu kuwa na ganin a tsabtace su daga cikin wadanda ke ganin a tsabtace su akwai danjuma katsina a cikin wata makala da ya rubuta a cikin jaridar gaskiya tafi kwabo ta mai taken bidiyon kasuwar kano martani ga ibrahim malumfashi shi wannan marubuci ya yi maganganu wadanda akwai abin dubawa a ciki daga cikin abin da ya rubuta akwai cewa ko da an hana wadannan kasusuwa a arewa ana iya zuwa kudu a sawo kuma a shigo da su kai ana ma iya zuwa wadansu kasashe a sawo kuma a shigo da su a dalilin haka yana ganin mafita ita ce a tsaya a gyara finafinan na gida yadda za su kori na waje marasa kyau daga cikin shawarwarin da ya bayar akwai marubuta su yo ca ga duk wani fim marar kyau su kuma rika fito na fito da duk wasu halaye munana da ya kamata masu shirya finafinai su guji aikatawa masu kallo su kaurace wa duk wani fim maras ma ana da kuma kamfanin da ya shirya shi gwammnatoci da masu kudi na iya fitowa da gidauniya wadda za a rika daukar nauyin yin finafinai masu kyau da kuma yada su idan muka dubi wadannan shawarwari na danjuma za mu ga suna da kyau tun ma ba a ce shawara ta karshe ba domin abin da hausawa ke cewa rashin uwa ke sa a yi uwar daki a nan da mawadatanmu da kuma gwamnatoci za su karbi wannan shawara a samar da finafinai da suka dace da addininmu da al adunmu to da ba a kallaci marasa kyau ba a nan akwai wata shawara da ake iya dubawa ga wadancan hudu na sama wannan kuwa ita ce samar da hukuma mai karfi da za ta fito da dokokin yin fim a kan dacewarsa da addininmu da kuma al adunmu domin wannan ko a turai akwai wadannan dokoki alal misali an fara kafa dokokin fim a kasar amuruka da aka shata sharudan fitar da fim tun a shekara ta daga cikin sharudan akwai mutunci da dattaku da sanin ya kamata wannan an ce kuma su da kansu masu fitar da fim suka kafa wadannan dokoki kafin gwamnati ta kafa nata haka kuma su sun shata ga finafinan da manya ke kallo da wadanda yaro ke kallo da sauransu amma mu a nan a namu yanayi za mu yi abin da ya dace kammalawa wannan kammalawa ta kasance ne a kan matsayar shari a ga finafinai abu ne sananne cewa finafinai ba su bayyana ba a zamanin manzo tsira da amincin allah su tabbata a gare shi kuma ba su bayyana ba a zamanin sahabbai ba haka kuma azamanin tabi ai ballantana a ce sun yi magana a kansu amma da yake shari ar musulunci tsari ce na duniya gaba daya kuma na har abada takan ba da dokoki da ka idoji na gaba daya domin su yi mana jagora ta haka ne wani daga cikin mashuran malamai na duniya ya wallafa littafinsa mai suna hukuncin musulunci a kan kafofin watsa labari wannan malami shi ne abdullahi nasiru ulwana mutumen siriya wanda ya rayu a kasar sa udiyya ya nuna cewa idan wasar kwaikwayo ta kunshi abubuwa shida ya halatta a yi kuma a kallace ta ga abubuwan a takaice kada a yi kwaikwayon wani ko wasu mutane masu daraja da tsarki a zukatan al umma kamar annabawa da halifofi shiryayyu kada ya kasance akwai alfasha ko giya ko kuwa abubuwan gabatarwa na jima i kamar sumba da sauransu kada ya zama akwai cudanyar maza da mata ya kasance manufar wasar maslaha ce ta addini da ilimi da dabi u na gari kada wasar kwaikwayo ta zama manufarta yi wa wani tsari na wajen aiki wanda yake manufarsa rosa al umma ya kasance marubuta wasar ta kwaikwayo mutane ne na kirki masu tsoron allah da wannan kuwa zan dakata da fatar allah ya ba mu ikon gyarawa amin godiya ta tabbata ga allah ubangijin talikai manazarta almufassal fil adabil arabi juzu i na daya aliyyul jarma da yan uwansa al islam walfannu malam yusuf alkanawi infakul maisur sarkin musulmi bello hukumul islam fi wasa lil ilam abdullahi nasihu ulwan hausa a rubuce farfesa ibrahim y yahaya littafan soyayya a ma aunin hankali da shari a muhammad mujtaba abubakar mujallar rana fitowa ta da ta da gaskiya ta fi kwabo ta ranar gaskiya ta fi kwabo ta ranar gaskiya ta fi kwabo ta ranar gaskiya ta fi kwabo ta ranar koma shafin mujalla boko haram hakikanin sunan wannan kungiya shi ne jama a mabiya sunnah ta annabi muhammad dan da awa da jihadi arabic jam atu ahlis sunnah ldda awatih wal jihad amman amfi saninsu da sunansu na hausa watau yan boko haram kungiya ce ta yan jihadi da ke da cibiyarta a arewa maso gabacin najeriya suna adawa ne da dokokin da ba na allah ba kuma kimiyyar zamanian a shekarar muhammad yusuf ya kirkiri kungiyar kuma suke son tabbatar da shari ar musulunci a nijeriya hakazalika kungiyar boko haram ta yi kaurin suna kan kai wa kiristoci hari tare da dasa bama bamai a coci coci da masallatai tun daga shekarar hukumomi a najeriya suke yaƙi da ƙungiyar boko haram wadda ta yi sanadin mutuwar dubban mutane tare da lalata dukiya ta miliyoyin naira rundunar sojin najeriya dai ta sha cewa tana yin iya bakin kokarinta don shawo kan matsalolin tsaro a jihohin arewa maso gabas da rikicin boko haram ya ɗaiɗaita amma har yanzu boko haram na da tasiri rikicin wanda aka faro a jihar borno da ke arewa maso gabas ya fantsama zuwa makwabtan ƙasashe kamar su nijar da chadi da kuma kamaru gwamnatin shugaban najeriya muhammadu buhari da rundunar sojin kasar sun sha yin iƙirarin karya lagon boko haram sai dai har yanzu mayakan kungiyar na ci gaba da zamewa ƙasashen yankin tafkin chadi barazana a aprailun shekarar boko haram sun sace yan mata yan makaranta daga chibok wanda shekau ya sanar cewa zai saida su a matsayin bayi matan tsohuwar shugaban kasar amurka ta tausaya musu akan alamarin r tayi rubutu kamar haka ajin takar almajiri namiji almajira mace na nufin dalibi ko kuma mai meman ilimi dukkannin wanda yake a matsayar neman ilimi koda kuwa a wanne fanni ne kamar ilimin alkur ani ko ma wanne irin bangare na ilimin kowanne addini ne ko kuma ilimin boko ko na gargajiya ko na koyo a aikace to wannan sunan sa akmajiri saidai kuma akasari hausawa na yima kalmar almajiri fassarar mabaraci kamar yadda ake danganta yaran dake barin garuruwan su zuwa wadansu neman ilimin alkur ani wannan kalma ta samo asali ne daga harshen larabci ta wadda ke nufin wanda yayi hijira watau ya tashi tsagwayam daga garinsa zuwa wani gari da niyyar samun sukunin yin bautar allah ba tare da tsangwama ba wannan ya hada sharudda guda uku ya kasance almajirin yana kalkashin wata makarantar allo ce ya kasance almajirin yaro ne wanda bai kai shekaru goma sha takwas ba sannan kuma yana bara ko barance a gidaje domin samun abinci da sauran abubuwan rayuwa neman taimako daga jama a saboda talauci ko wata nakasa da mutum ke da ita mabarata ba su kalkashin wata makaranta kuma zasu iya zama yara ko manya ko tsofaffi ana samun mabarata maza da mata lafuzzan bara sukan zama iri daya da na almajirai mabarata kan shiga gidaje kamar almajirai amman sun fi bin shaguna da matattarar al umma kamar tashar mota bakan gizo wani muhimmin haske ne da yake bayyana a cikin giza gizai a sararin samaniya wanda zakaga yayi lankwasa kamar misalin baka ya dangana daga kusurwa zuwa kusurwa a turance ana kiransa shi dai wannan abu yana dauke da kaloli daban daban har kusan guda bakwai mafi akasari yana bayyana ne lokacin da hadari ya taso cikin ikon allah da zarar bakan gizo ya bayyana nan take zakaga hadarin ya lafa ma ana zai washe zuwa wani dan lokaci daga nan kuma sai ruwa ya kece amma mafi akasari wani lokacin sam baza ma ayi ruwan ba wannan dalilin ne yasa hausawa tun kaka da kakanni suke bayyana shi a matsayin cewa shi bakan gizo wai yana fitowa ne daga tsohuwar rijiya domin ya shanye ruwan dake cikin giza gizai da zarar ya sha ya koshi to sai ya amayar da ruwan daya sha shine zai zubo a matsayin ruwan sama wannan dai tun kaka da kakanni haka ake cewa kafin masana ilimin kimiyya su shiga lamarin masana ilimin kimiyya na duniya sunyi ruwa sunyi tsaki domin binciko menene hakikanin bakar gizo kuma daga ina yake kuma me yasa yake bayyana kuma ta yaya yake bayyana binciken masana ilimin kimiyya dai ya tabbatar da cewa bakan gizo hasken rana ne da yake bayyana a sararin samaniya a wasu lokuta idan hasken rana ya ratsa ta cikin giza gizai masu dauke da feshin ruwa wanda ya hade da iska mai zafi wato hasken rana damuke gani kamar fari ba fari ne kadai ba yana dauke da kaloli har bakwai ko takwas to amma idanuwanmu bazasu iya ganin dukkanin kalolin ba sai dai yayin da hasken rana ya ratsa ta cikin feshin ruwa ko wani gilashi sa an nan sai mu iya ganin dukkan kalolin sun bayyana wannan shine abinda yake faruwa yayinda bakan gizo ya bayyana a sama wato idan hasken rana ya ratsa ta cikin iska mai zafi ko giza gizai masu dauke da feshin ruwa wanda ake kira water droplet a turance to sai muga bakan gizo ya bayyana kasani cewa zaka iya ganin bakan gizo ne kadai yayinda ka baiwa rana baya shi yasa idan bakan gizo zai bayyana da safe to sai dai kaga ya fito a yamma idan kuma da yamma zai bayyana to sai dai ya fito ta gabas kaga kenan sai yayinda mai kallo ya juyawa rana baya kenan kadai idanuwansa zasu iya ganin bakan gizo bayan haka bakan gizo kamar shataletale siffarsa take wato circle amma mai gani bazai iya ganinsa duka ba saboda ana iya hangensa ne daga nesa idanuwanmu kuma bazasu iya kaiwa muga dukkan sashin kewayensa ba shi yasa muke ganinsa kamar baka idan kana so ka gwada fitar da bakar gizo zaka iya da kanka ba tare da amfani da na ura ba iska wani irin sinadari ne wadda allah ya halitta wanda ya watsa ta a cikin sararin duniya tun daga kasa har zuwa sararin samaniya sinadarin dake kunshe cikin iska shi yake taimakawa duk wata halitta samun damar rayuwa babu wata halitta da zata iya rayuwa ba tare da iska ba sinadarin iska dan adam bazai iya gani da ido ba ko kamawa da hannu ko dandanawa da harshe sai dai ya shaka da hanci wanda amfanin iskar kenan dama ga duk wata halitta dan adam bazai iya rayuwa tsawon minti biyar ba batare da iska ba acikin duniyan nan tamu ce kadai zaka iya samun iska amma idan ka haura zuwa wasu duniyoyi kamar duniyar wata bazaka tarar da iska ba dan haka an sama jannati wato astronomers suke goya wadansu irin akwati mai dauke da iska aciki wadda zai taimaka musu samun damar numfasawa yayin da suka fice daga wannan duniyar tamu wadda ba dan haka ba to da bazai yiwu su rayu ba iska ana iya jinta a jiki yayin data kada kwayoyin halittar dake cikin fata masu isar da sako zuwa ga ƙwaƙwalwa sune ke sanya mutum yaji iska ajikinsa me sanyi ce ko me zafi nan take zasu isar da sakon ga ƙwaƙwalwa ita kuma sai tayi tankade da rairaya ta fassara yanayin a jiki hamada dai na zaman wani babban kalubale dake tun karar kasar hausa a wannan zamanin ganin yadda ake ci gaba da sare bishiyoyi batare da kokarin dasa wadansu ba wannan ya kara kawo mana matsalar ruwa a rafuka koguna da rijiyoyi da dama damai ba anan abun ya tsaya ba hatta amfanin noma wasu da yawa sun tashi daga yankin saboda zaizayar kasa da take kwashe albarkatun kasa wanda yanzu haka ambaliyar ruwa ma aduk shekara ta kanyi ma garuruwan kasar hausa da yawa barazana saboda cikewar da matattarar ruwaye tayi a yankin ina fatan za a cigaba da wayar ma mutane kai game da wannan a biyo ni zan cigaba ma anar al ada ma anar al ada halin rayuwar mutane ko yadda mutane ke gudanar da hanyoyin rayuwarsu ita wannan kalma ta al ada kalmar larabci ce hausawa sun aro ta ne kamar yadda suka aro sauran kalmomi al ada halin rayuwa ce da aka saba wadda al umma ta amince da ita masana a karni na ashirin sun bayyana da al ada ita ce abubuwan da al umma ke amfani da su kamar su fasalin gine ginensu da suturu da kuma yanayin huldarsu  kowace al umma tana da irin al adar ta wadda ta sha bamban da sauran al adu don haka fasalin rayuwar al umma sun bambanta dangane da bukukuwan aure da suna da shagulgulan da akan yi a lokotai daban daban na rayuwar yau da kullum misali irin yadda hausawa ke tafiyar da sha anin bukukuwansu ya bambanta da yadda fulani yorubawa kanuri ko turawa ke tafiyar da nasu al adun hausawa tatsuniya tatsuniya labari ne na ƙanzan kurege da hausawa ke bayarwa galibi ga yara ƙanana da kuma matasa yawanci masu bada tatsuniya tsofaffi ne mata ko maza ana bada tatsuniya ne da daddare kuma wata al ada ce ta hausawa kanyi tatsuniya idan dare yayi daga an gama cin abincin dare wuraren da ake yin tatsuniya sun kasu kamar haka tatsuniya labari ne wanda za a danganta shi da wani abu mai bada tsoro kamar dodo kura zaki ko wata dabba ana kuma danganta labarin da kwari kamar gizo da koki da sauran su ga yar wata nan don tuna lokacin yarintar mu haka kuma ana kawo labaran da suka shafi wadansu mutane domin yin izna tatsuniya ya samo asali ne a ƙasar hausa tin iyaye da kakanni kowa haka ya taso ya ji ana bada tatsuniya kuma tatsuniyoyi ana riƙe su ne kan ƙwaƙwalwa tsawo shekara da shekaru ba tare da an rubuta su ba amma labaran suna kasancewa a ƙwaƙwalwan tsofaffi da yara hil kimomin bama yara tatsuniya shine domin su wa azantu daga labarai masu kyau da marasa kyau kuma su iya gane bambamcin aiki ƙwarai da ai in banza kuma ana bayar da tatsuniyane domin nishaɗantar da yara da daddare idan aka bama yara tatsuniya suma suna tasowa ne da labaran gitke a cikin ƙwaƙwalwansu ta yanda idan suka girma sai suma su bayar da labaran tatsuniyan ga yara ƙanana tatsuniya nada bambamci da kacici kacici ta yanda tatsuniya labari ne tsantsa amma kacici kacici labari ne ta hanyar amsa tambaya tatsuniya nada sifa na bada labari idanza a fara yara da manya zasu zauna shikuma mai bada labarin zai zanna akan wani abu sama da masu sauraransa ko kuma a kan  tabarma daidai da masu sauraransa sai yace musu gatanan gatanan ku sai masu sauraro suce tazo muji ta daga nan sai masu sauraro suyi shiru shima mai bada tatsuniyan ya hau kwararo zance wnnan itace labari inda labari ne za a bayar ba a da buƙatar a ce gatanan gatanan sai dai kawai a fara bada labari a cikin tatsuniyoyi ana samun sunayen mutane da dabbobin waɗanda babu su a gaske sai dai a labaran tatsuniya akwai si gizo akwai kurege akwai ƙoƙi akwai dodo zaki mallam da irinsu ɗan kutungayya a wata kasa an yi wadansu madinka guda uku ba a taba ganin inda suka sayi zawwatin da su ke dinkawa ba har mutane suna zaton sautu su ke yi a wata kasa ana kawo masu wadansu suka ce watakila aljannu ke gare su masu ba su zawwati ashe duk ba haka ba ne su yadda su ke yi kullum da tsakad dare sai su gamu su dauki hanyoyi su nufi hurumin garin watau inda a ke rufe mutane su yi ta hake sababbin kaburbura suna zare likkafanin daga jikin matattu sai su zo gida su rika dinka yan taguwoyi da wanduna suna sayarwa al adar kasan nan kuwa idan mai zarafi ya mutu sai su sa masa kayansa duk su haka babban rami su sa shi a ciki su dauko dutse mai girma su rufe bakin ana nan sai wazirin garin ya mutu aka tafi hurumi aka haka masa katon kabari aka shimfide wurin da kilisai da barguna da katifai da aka gama aka dauko waziri aka sa masa kufta da jabba da wando mai zina aka yafa masa alkyabba da ka gan shi sai ka yi zaton in an ce masa ranka ya dade zai ce mhm aka kawo wani zobe na zinariya aka sa masa a hannu aka kai shi kabarin nan aka ajiye aka nemo wani jibgegen dutse aka rufe bakin kafa na daukewa sai madinkan nan su uku suka taho wurin kabarin don su sace abin da ke ciki amma su duk abin da suka fi bukata cikin kayan nan shi ne zoben nan na zinariya don ko shi kadai ma ya iya sayen duk abin da ke cikin kabarin da zuwansu suka yi dako dako a bakin ramin suna shawarar wanda zai shiga ya miko kayan kowa aka lalabo sai ya ki ya ce dan uwan ya shiga babbansu ya ce karamin ya kamata ya shiga karamin ya ce a a ai wannan irin wuri sai ku manya suka yi ta jayayya haka har dai karamin ya yi ta maza ya ce ya shiga a bude ai mai rabon ganin badi sai ya gani da suka bude zai shiga sai mabi masa ya ce in ka dauko zoben nan fa ka lura kada ya sumbule maka ya juyo ya ce ina ruwanka ko ya sumbule mini ko kada ya sumbule mini kai dai ba tsoro ya hana ka shiga ba ya shiga ya yi ta miko musu kaya suna karba suna ajiyewa ya zare zoben ya boye a kubakar wandonsa ya ci gaba da miko musu kaya can ya fara miko shimfidu sai babban ya ce na ce kodai kadauki zoben nan kada ka manta da shi ya ce ku karbi wadannan dai ina zuwa da ya kare miko musu dukan sauran kayayyakin sai ya ce wai ya duba ko ina jikin waziri bai ga zoben nan ba ko kasa ko sama bai gan shi ba ma bi wa babban ya ce kai dai duba yatsansa na hagun yana nan in dai ba makirci ka tasam ma yi ba ya ce allambaran ya duba ko ina bai gan shi ba suka yi juyin duniyan nan da shi ya ce bai ga zobe ba alhali kuwa ga shi a makale a wandonsa da babban ya ji haka sai ya ce ashe haka za ka yi mana to jeka da shi in zobe na yi maka wani amfani lahira da kai da sake shakar iskar duniya har abada da fadin haka sai suka mai da dutsen nan suka toshe bakin ramin suka yi tafiyarsu barawon nan ya tashi ya yi gabas ya yi yamma ya yi kudu ya yi arewa ya rasa inda zai sa kansa ya je ya kwanta kusa da waziri ya yi ta kuka da ya ga dai kuka ba shi da wani amfani a irin wannan wuri sai ya tashi ya nufi bakin ramin nan ya yi yunkuri ya iza ya iza ya ji dutsen nan ko motsawa bai yi ba sai ya ce ai kaddara dai in ta zo ba ta da makawa ko da na shigo nan ko ban shigo ba dai mutuwa zan yi domin da ma duniya ba gidan tabbata ba ce ai da mun tarad da kakannimmu a ciki kai na ma dai huta da azabar duniya da masifarta sai ya haye gadon waziri suka kwanta yana jira bayan ko kwana uku yunwa ta kashe shi ya mutu ya huta can dare ya raba sai ya ji maganar mutane sun yiwo wa kabarin nan tsinke ya yi kamar ya yi magana su bude ya ga dai ko ya yi ma tsoro ba zai bari su tsaya ba balle ma su ji ko shi wane ne su bude ya tuna ma dai ko sun bude shi lalle ba su barinsa kawai ga sarki za su kai shi ba shakka kuwa in sarki ya ji abin da ya ke ciki kashe shi zai sa a yi ba rai ba girma ya bar wa jikokinsa abin fadi har iyakar ransu da ya tuna da haka sai ya dangana ya kyale jim kadan sai ya ji mutanen nan sun zo bakin kabarin sun tsaya ya saurara ya ji ko abokansa ne suka ji tausayi suka zo su fid da shi ya ji ba muryarsu ba ce ashe wadansu barayi ne kuma su uku suka yi wa wannan kabarin tsinke don su bude su sace kayan da ke ciki su dauke zoben nan da suka ji ana labarinsa da rana ba su san har an riga su ba suka tsaya cirko cirko bakin ramin suna shawarar wanda zai shiga ya miko kayan kowanne aka ce ya shiga sai ya ki wani ya ce kansa ke ciwo shi ya hana shi ya shiga guda kuma ya ce shi dundumi ya ke yi suka yi ta bayayya dai yadda wadancan na farko suka yi daga can sai ya ji wani mai karambani kamarsa ya ce shi zai fada wai mamaci na kama mutane ne har da za su rika raki haka ko da wannan mutumin ya ji haka sai murna ta kashe shi ya tashi ya zo bakin ramin ya labe suka buda ramin wancan zai shigo ke nan har ya janye wando ya miko kafa zai sulalo ciki ko da na laben nan na ciki ya ga kafarsa sai ya kama ya rike ya ja ya ja ya ji an rike kam sai ya yi salati ya ce wayyo allah ya rike mini kafa ku taimake ni zai janye ni ko da sauran suka ji haka sai kowanne ya ce in ba ka yi ba ni wuri suka yi ta gudu kowa na ta kansa da wancan na cikin ramin nan ya ji sun watse sai ya saki kafar wannan ko da ya ji dai an saki kafarsa sai ya yunkura ya yi waje ya yi ta gudu yana waiwaye kada a kama shi daga baya da wancan na cikin ramin ya ji ba kowa sun bar kofar a bude sai ya fito da zobensa a kubakar wando ya yi tafiyarsa daga wannan fitar kutsu da ya yi sai ya tuba bai sake yin sata ba teku wani ginshikin bigire ne wanda allahu subhanahu wata ala ya gina sashi ne wanda ya kunshi duniyar ruwa da yake gudana a doron kasa teku ne ma ajiyar duk wani ruwa da yake gangarowa ta kowanne bangare a fadin duniya kodayake teku ta rabu gida gida wato kananan teku zuwa kuma manya kamar irinsu tekun atlantika wato atlantic ocean da kuma tekun maliya wato red sea kasancewar teku nan ne matattarar duk wani ruwa ta kunshi manya manya halittun ruwa kama tun daga kifi zuwa wasu halittu na daban wadanda bamu sansu ba bayan haka dandanon ruwan teku yakasance mai gishiri gishiri ne ba kamar yadda ruwan rijiya yake ba masana ilimin kimiyya sun tabbatar da cewa inda ruwa ya mamaye a duniya yafi inda kasa ta mamaye a bisa kididdiga inda ruwa ya mamaye ya kai kashi saba in da biyar cikin dari amma inda kasa ta mamaye kwata kwata kashi ashirin da biyar ne cikin dari teku ta kasance babban kundi inda dan adam ke amfani dashi a rayuwarsa ana amfani da teku domin tafiye tafiye acikin jiragen ruwa daga kasa zuwa kasa ko daga wata nahiya zuwa wata nahiyar sannan kuma akwai hallitun ruwa da ake samu daban daban kamar su kifi dorinar ruwa da dai sauransu haka zalika man fetur shima duk daga teku ake samo shi da kuma irinsu gwala gwalai da dai abubuwa masu dimbin amfani ga yan adam soyayya abace wadda take da matukar mahimmanci acikin kowacce irin al umma danhaka mu hausawa muna masu tsananin jindadin soyayya musamman wacce aka ginata akan doron gaskiya soyayya itace take gyarawa mutum tarbiyyarsa mu amalarsa da addininsa kuma ita asalinta tan fara fadawa zuciyane ta hanyar gani soyayya halittace da ubangiji subhanahu wata alah ya halicceta sannan ya dasata a zuciyar duk wata hallitta mai rai zamu iya kasa soyayya gida gida kamar haka duka wadannan idan da baka sami soyayyarsuba to ina tabbatarmaka dacewar baka samu jin dadin rayuwar da allah s w t ya halicceka acikintaba da babu soyayya a zukatan mu karin magana magana ce ko zance da hausawa kan yi wanda ke dauke da hikima da basira aciki domin yin hannunka mai sanda da huce takaici akan wani abinda aka yi maka masana harshen hausa sun fassara karin magana gwargwadon fahimtarsu daga ciki akwai farfesa ɗangambo da ya ce karin magana dabara ce ta dunƙule magana mai yawa a cikin zance ko yan kalmomi kaɗan cikin hikima karin magana nada banbanci da wasu hikimomin magana na hausawa kamr su habaici zambo kirari take wanda wadannan daban suke da karin magana kuma karin magana wani nau i ne na azancin magana da harshen hausa ba tare da ka tsawwala ma mutum ba ta sigar magana ko tawaita masa ba a cikin zance amman ta hanyar amfani da karin magan zaka isar da saƙo a sauƙaƙe ko a fahimce karin magana takan zo a sigar tambaya habaici ko azanci sannan takan zo a sigar misali kamar karin maganar da ake cewa ina ganin kura da rana yaya zan yarda ta cije ni wannan karin maganar tazo ne a sigar tambaya amma ba a buƙatan wanda aka gaya ma karin maganan da ya bayar da amsa kamar yace eh ko a ah amman zai iya bayar da amsar ta sigar mayar da baƙan magana ko raddi misali mallam musa yaga alamun cewa mallam shehu naso ya ara fatanyarshi yaƙi dawo masa da kayansa sai yace ma mallam shehu ina ganin kura da rana taya zan yarda ta cijeni ma ana ba zi yarda mallam musa ya mai wayo ba ya ara fatanyar sa ya cuce shi ba shi kuma mallam shehu da yin karin maganan ya fahimci cewa mallam musa ya gane amman tinda al amari ne wanda ba a fili yakeba na cewar tabbas cutarshi zai yi ba sai shi kuma ya mayar masa da baƙar magana ta hanyar cewa ba kura bace zaki ne kaga a nan kamar ya amsa ga tambayar karin maganan ne amman kuma bada amsawa a wannan misali amsa tamabayan karin magana ta sigar tambaya ba laifi bane amman galibi ba a amsawa sai dai a amsa ta sigar baƙar magana zambo ko habaici a karin magana ana cewa haɗirin ƙasa maganin maik kabiɗo   ida ɗan dambe ya furta hakn kaman kamar yana yiwa abokin takararsa habaici ne kamar yace sai ni haɗirin ƙasa maganin mai kabiɗo kunun tsamiya dai daya ne daga abincin bahaushe a kasar hausa wanda akasari aka fi amfani da shi ko in ce aka fi shan sa da zarar hantsi ya dubi ludayi lokacin walaha hantsi mafi lokuta yayin aikin gona bikin aure suna kai har ma da makwalla makwalla kunun tsamiya dai abin sha ne mai kauri wanda ake yin sa da garin gero tsamiya da tafasasshen ruwa ana yi masa gaya ta hanyar kwaba garin yayi dan tauri tauri sai a jefa cikin tafasasshen ruwan nan bayan an kwaba garin da jikakken ruwan tsamiya sai zuba shi a masaki kwarya babba a dama shi ruwa ruwa kauri kauri sai a kawo wannan tafasasshen ruwan na kan wuta a zuba a cikin damamaman garin nan mai ruwan tsamiya sai a juya da babban ludayi za a ga yayi kauri kirtib shi yasa bahaushe ya ke masa take da cewa kunu na tsula tsafin mata guguwa wata irin iska ce mai karfin gaske wacce take bugawa a sararin duniya takasance itace iska mafi sauri datake kadawa a sararin samaniya da kuma sararin doron kasa a bisa ma aunin kididdiga mai yawa ita dai guguwa ta kasance tana faruwa ne sakamakon karfin iskar kusurwoyi biyu idan suka hadu a magama nan take zasuyi karo da juna sai su cure sukuma sarkafe juna sai suyi rimi suna juyawa a bigire guda ko a bigire mabanbanta sakamakon haka karfin guguwa yake zama mai karfin gaske kasancewar karfi biyu ne ya hadu waje guda guguwa idan ta tashi tana tasiri akan abubuwa da dama ma ana tana iya daukar wasu abubuwa ta tafi dasu wasu kuma ta kayar dasu a inda suke wasu kuwa ta fallatsa su waje mai nisa ita dai guguwar tudu ta kasance guguwa ce datake tashi a bisa dandamalin doron kasa saboda canjin yanayin da wurin ya fuskanta wadda ke haifar da faruwar wasu abubuwa boyayyu wadda suke haifar da ita irin wannan guguwar yawanci tafi faruwa a lokacin rani sannan kuma akwai guguwar teku wacce take tashi a bisa dalilin murdewar igiyar ruwan teku wadda da zarar hakan ya faru guguwar zata tashi da karfin gaske fiye da duk wata guguwa kasancewar ruwa da iska sun hadu kaga an hada karfafa biyu kenan shi yasa guguwar teku tafi kowacce guguwa hatsari domin ita dibar ruwan teku take ta tafi da shi a dalilin haka za a fuskanci mummunar ambaliya wadda ke rusa birni komai kyansa komai girmanshi duk lokacin data tunkaro birni to takan rusa manyan gine gine haka zakaga ambaliyar ta dauki mota tana tafiya da ita kamar ba mota ba idan kuwa taci karo da ginanniyar gada nan take zatayi rugu rugu da ita asarar rayuka kuwa ai ba a magana a nan wannan kadan kenan daga cikin karfin wannan guguwa ko a kwana kwanan nan ma ta afkawa birnin new york na kasar amurka da kuma wasu kasashe a nahiyar turai arewarmu ta fito fili yanzu mafi rinjayen hare haren da ake kaiwa ga al umma da kuma kashe kashe duk suna faruwa ne a yankin da akafi yiwa lakabi da zuciyar arewa ko kuma core north a turance jihohin kano kaduna zamfara sokoto da katsina tun a farkon watan disambar bara zuwa yau sun ga tashin hankali iri iri na kisan gilla harbin tafi tsere harin ramuwar gayya yan fashi da makami gungun yan bindiga su bude wuta da hadurran mota da sauran masifu iri iri daga lokacin zuwa yau alkalluman lissafi sun tabbatar da salwantar rayuka har fiye inda jihar zamfara tafi kowa yawaitar hasarar rayuka yayin nan kano ta zarce sauran da yawan kisan muhimman yan siyasa da kuma jami an tsaro jihar kaduna itace ta ukku sa ilin jihar sokoto ta zarce katsina da dauki daya daya da akeyi dukkan hakan na faruwa ba tare da ganin an samo nasarar daukar matakin jan burki ga lamarin daga ainihin kansu gwamnonin gwamnatin tarayya jami an tsaro da sauran al umma duk kuwa da sanin cewar ta kowanne fannin rayuwar arewa yankin arewa maso yamma north west shine kashin bayan arewa da najeriya yankin ne yake da mataimakin shugaban kasa shugaban majalisar tarayya sufeto janar na yan sanda mai baiwa shugaban kasa shawara akan tsaro gwamnan babban banki sarkin musulmi gwamnonin bakwai daga cikin sha tara na arewa akwai kuma wasu mukamai mau muhimmanci da kuma amfani da ma na shirme gasu nan barkatai amma kuma yankin ne yafi rashin tsaro karuwar talauci cu gaban jahilci faduwar jarrabawa rashin aikin yi almajirai da sauransu kusan akoyaushe mune na gaba idan ana zancen koma baya ga kasa da ci gabanta shin muna da mafita ko kuwa zamu yi ta zama haka har wani jinsin al umma ya zo yayi canji da kansa shin muna da shugabanni ko mayaudara ne ke jagorantarmu shin anya zamu ci gaba a haka kira sana ace data kunshi amfani da karafa ko dalma wurin yin kyere kyeren kayayyakin amfani a gida gona wurin yaki da sauransu abubuwan da makyera a garuruwan hausawa sukafi kyerawa sune kamar wuka sulke manjagara gatari fatanya adda dasauransu wannan ne yasa ne yasa aikin kira take da mahimmanci ga al umman hausawa idan aka kwatanta irin kayayyakin dasuke kyerawa ta hanyar kira duk kusan kayayyaki ne masu amfani sosai musamman a zamanin da suka gabata yayin da babu cigaba sosai a duniya ƙira tsohon al amari ne a ƙasar hausa tarihi yana nuna cewa hausawa tun kafin zuwan shehu ɗan fofio suna harkan ƙira madauci ibrahim hausa customs isa yahaya daura bello zaria northern nigerian pub co isbn oclc ruwa wani tataccen sinadari ne wanda yake da matukar muhimmanci a ga halittun duniya baki daya kama daga kwari tsuntsaye halittun ruwa dana doron kasa a turance ana kiransa da water hakika ruwa ya kasance shine ginshikin rayuwar halittun duniya baki daya ruwa shine tubalin ginin kwayar duk wata halitta dake doron duniya ruwa ya kasance yana tabbatuwa ko saukowa zuwa doron duniya a bisa kudirar allah mahalicci da farko dai asalin samuwar ruwa daga cikin giza gizai yake taruwa sannu a hankali har giza gizan su cika da tekun ruwa wadda daga nan iska zata rika tura girgijen zuwa inda ruwan zai sauka shi yasa duk lokacinda hadari ya taso zakaji iska tana kadawa da karfi cikin kankanin lokaci sai kaji an goce da ruwa bayan ruwa ya sauka nan take kasa zata tsose ta wasu kuma su kwarara zuwa teku daga nan kuma sai kasa ta kumbura saboda haka duk wata kwayar tsiro itama sai ta kumbura ta rube sakamakon ruwanda ta tsotsa cikin ikon allah sai kaga an wayi gari tsirai iri iri sun cika ko ina a sararin duniya abin gwanin ban sha awa hakika ruwa shine ginshikin duk wata halitta mai rai a doron kasa kowacce halitta tana bukatar ruwa musamman dan adam yana amfanuwa da ruwa ta hanyoyi da dama wanda bazai yiwu a iya kididdige amfanin da ruwa keyiwa dan dam dinba tsarki ya tabbata ga allah mahaliccin ruwa domin amfanin bayinsa turkiya ƙasa ce wadda ta ke tsakanin nahiyar asiya da ta turai tana makwobtaka da kasashe kamar iran irak girka siriya armeniya georgiya da bulgairiya kasar turkiyya kasa ce mai dadadden tarihi musamman ma ta dadewar halittar dan adam a cikin ta bayan nahiyar afrika babu wani yanki da yakai turkiyya dadadden tarihin dan adam lallai kam turkiyya kasa ce wadda ta kunshi dauloli masu dimbin tarihi tun dadadewa mutane a kasar turkiyya cike suke da bin al adu da kuma addini galibin mutanen turkiyy musulmai ne yawanci mutanen kasar turkiyya yan darika ne da kuma yan ahlus sunna amman akwai kadan daga cikin su wadanda kiristoci ne lissafi ko kuma nazarin ƙidaya wani fanni ne na ilimi wanda yake taimakawa ɗan adam yin kidaya da sanin yawan abubuwa da kuma sanin tsarin yadda abubuwa suke idan an cenza su ta wata suffar ko kuma ilimi ne na fasaha wanda ake koyan yadda ake tsare tsare zane zane da kuma ƙere ƙere ta hanya mai sauki shi lissafi ya rabu kashi biyu lissafi wani fannin ilimi ne da ya shafi nazarin ya yan kididiga adadi sarari tsari yanayi da sauyi an amfani da ilimin lissafi a bangarori da dama kamar kimiyya kanikanci likitanci da kimiyyar zaman takewa amfanin ilimin lissafi a wadansu lokuta shike haifar da sabbin rassa a fannin kamar lissafin kididdiga kuma masana lissafi suna anfani da lissafi tsagwaran sa da don wani dalili ba ba wani abu dazai iya bayyana maka wannan lissafi ne na amfani ko kuma a a geometri tana taimakawa wajen sanin suffar abu wato tsawonsa fadinsa girmansa da yawansa tana taimaka mana a takaice a cikin fannin gini ƙira da kuma suffuri an yin lissafi kafin ayi wani abu domin a san me nene sakomakon abun idan ya faru wanna bangaren na lissafi ana kiransa kasafi wato statistics a turance a cikin wanna fanni na kasafi a kan hada gamayyar abubuwa a yi nazari akan sakamakon da za su bayar idan ayi wani abu akan su ta hanyar anfani da alkalamomin da su ke a cikin su sanin asalin ilimin lissafi abu ne mai wahalar gaske amma an fara ganinlissafai masu wahala ne akusan shekarata kafin bayyanar annadi isa md a lokacin babila da misra suka fara lissafin kirga da lissafin awo domin haraji kasuwanci gine gine tsara tsare da kuma iimin taurari mafi dadewar rubutun da aka samu akan lisafi an same sune a kasa shen  mesofotamiya and misra wadanda aka rubuta su a kimani shekaru kafin haihuwar annabi isah ya fara faruwa ne a lokacin karni na shida yayin da pathogares daya daga cikin masanan lissafi na wancen lokacin da dalibansa suka fara nazarin lissafi amatsayin darasi tareda masana lissafin girka shekaru kafin zuwan annabi isah masanin lissafin nan ecluid shine ya samar da wata hanyar lissafi da akekira da turanci axiomation wanda har yau ana amfani dashi sefa ta yammacin afrika a faransance franc cfa dai suffar kudi ce wadanda ake anfani da su a wasu kasashe na afrika ta yamma kudi ne wadan darajar su danganta ne da darajar kudaden turai na euro duk wanni hukunci wanda ya danganci sefa dai ana daukar shi tare da izinin bankin faransa faransa dai ita ce ta reni kasashen mulkin mallaka da ta tayi masu na tsawon shekaru da shekaru alkalunmai sun nuna cewar a da darajar sefar yammacin afrika ta fi darajar sefar faransa ama ita faransar tayi almundahana ta rage darajar ta sefar wasu kasashen suna tunanin buda babban banki nasu na kansu nana asma u nana asmau bint shehu usman dan fodiyo larabci haihuwa an haifeta ne shekara ta a garin degel da yanzu take a sokoto shekaru goma sha daya kafin fara jihadin mahaifinta shehu usman dan fodio ta kasa ce sarauniya makaranciya kuma mai rera waƙoƙi ba ita kadai aka haifa ba nana asma u yan biyu ce abokin tagwaitakarta sunansa hasan ita mahaifinta ya zabi ya sanya mata asma u ne saboda sunan asma bint abi bakr ya a wajen sayyadina abubakar allah ya kara yarda da su nana asma u ta zama mataimakiya ta musamman ga dan uwanta sabon kalifa muhammad bello kuma a wannan gwamnati tana daga cikin masu rubuta takardu da ake aikawa sauran sarakunan garuruwan musulmai a kokarinta da kishinta na ganin cewa mata sun zama mutane nana asma u ta mayar da hankali matuka gaya wajen ilimantar da mata wannan ya sa a wajejen shekarar ta kirkiri wata kwarya kwaryar gidauniyar malaman musulunci mata da aka kira da jajis suka rika shiga gida gida suna karantar da yan uwansu mata addinin musulunci musamman alkur ani mai girma littattafan tauhidi da fikhu da sauransu wannan aiki ya taimaki rayuwar mata kwarai wajen sanin addinin musulunci a hankali nana asma u ta fadada aikin har zuwa wasu yankunan nana asma u ta yi aikace aikace da dama da tarihi ba zai iya mantawa da ita ba wannan ya sa aka samu kungiyoyin mata da dama da makarantu da dakunan tarukan musulunci ana sanya musu sunanta musamman a arewacin nigeria da wasu kasashen musulmi a africa wasu daga cikin manyan ayyukanta sun hada da wannan ya sa galibin rubuce rubucenta na wakoki ta yi su ne cikin harshen larabci sai fulatanci da harshen hausa da kuma harshen tuareg wani harshe ne da wasu kabilu da ke zaune a niger da mali da algeria da libya da burkina faso ke amfani da shi ta rubuta wata waka mai suna wakar gewaye don bayyana irin abubuwan da ta gani da idanunta nana asma u ta rasu a shekarar amma wani tarihin ya nunaa shekarar daidai da a h muhammadu da hausa da larabci furuci muammad haihuwa c ce juni ce annabi ne kuma manzo wato ma aikin allah madaukakin sarki allah ya aiko shi domin ya tabbatar da addinin da annabawan da suka gabace shi suka koyar kamar annabi ibrahim da annabi musa da annabi annabi isah da dukkannin sauran annabawan allah tsira da amincin allah su kara tabbata a gare su annabi muhammad s a w shine cikamakon annabawa wato annabin karshe wanda daga kansa babu wani shine kuma ya hada kan dukkan larabawa suka dunkule waje daya tare da daidaita yan adam ta hanyar koyar da su al kur anin da hadisi da harshen hausa akan ce mahammadu mamman ko mahammada dukkannin waɗannan sunayen da hausa ne malan bahaushe yake kiran muhammad s a w kalman muhammad asali kalman larabci ce tana nufin wanda ake godemawa akan juya jinsin kalman a larabci ace ahmad ko mahmud wanda dukkannin sunan yana da alaƙa ne da godiya sunan shi yazo sau hudu a al kur ani mahaifiyarsa ita ce aminatu minah yar wahbi ɗan abdu manaf ɗan zuhrata ɗan kilabi radhi allahu anha alkunyarsa abu qasim abu ibrahim mahaifinsa shi ne dan hashimu dan abdumunaf dan qusay dan kilab allah ya kara yarda a gareshi laƙabinsa al musɗafa zababben allah yana da sunaye da suka zo a cikin ƙur ani mai girma kamar khataman nabiyyin da al ummi da al muzzammil da al muddassir da an nazir da al mubin da al karim da an nur da an niima da ar rahma da al abdu da ar ra uf da ar rahim da ash shahid da al mubasshir da an nazir da ad da i da sauransu an haifi annabi muhammad s a w a wajen shekara ta m mahaifinsa shine abdullahi ya rasu kafin haihuwar sa mahaifiyar sa amina itama ta rasu lokacin da yake dan shekara shida a duniya haka yasa kakan sa abdul mudallib ya rike shi har zuwa lokacin daya rasu lokacin annabi muhammad s a w yana dan shekara takwas a duniya daga nan sai kawun sa abu talib yaci gaba da rikon sa abu talib ya taimaka ma manzon allah s a w sosai a rayuwar sa aikoshi an aiko shi ga mutane baki daya amman ya fara da awan musulunci a cikin garin makkah a shekara kafin hijira a cikin watan rajab yana ɗan shekara arba in ya kira mutane zuwa ga tauhidi a makkah a ɓoye shekara uku ya kuma kira su a bayyane shekara goma ya zo da daidaito tsakanin dukkan halitta da yan uwantaka da rangwame na gaba ɗaya ga wanda ya shiga musulunci sa annan ya kafa shari a maɗaukakiya da dokoki na adalci da ya karɓo daga wajan allah su kuma musulmi suka karɓa daga gare shi mu ujizarsa madauwamiya ita ce ƙur ani amma waɗanda suka faru a farkon musulunci suna da yawa ba sa kuma kirguwa yawancin masu amsa kiran sa talakawa ne da kuma bayi da miskinai abu lahab shine mutum na farko da ya fara karya ta shi bayan ya kira dukkannin dangin sa makusanta ammominsa tara ne su ya yan abdul muɗɗalib ne al haris da zubair da abu ɗalib da hamza da al ghaidaq da dirar al muqawwam da abu lahab da abbass ammominsa mata su shida ne daga iyaye mata daban daban su ne aminah da ummu hakima da barra da atiqa da safiyya da arwa wasiyyansa goma sha biyu ne su ne amirul mu minina ali ɗan abi ɗalib a s da hasan ɗan ali da hussain ɗan ali da aliyyu ɗan husaini da muhammad ɗan ali da jafar ɗan muhammad da musa ɗan jafar da ali ɗan musa da muhammad ɗan ali da ali ɗan muhammad da alhassan ɗan ali da muhammad ɗan hassan mahadi a s mai tsaron ƙofarsa anas ɗan malik mawaƙinsa hassan ɗan sabit da abdullahi ɗan rawahata da ka abu ɗan malik mai kiran sallarsa bilal al habashi da abdullahi ɗan ummu maktum da saad al kirdi tambarin zobensa muhammadur rasulullah tsawon rayuwarsa shekaru tsawon lokacin annabtarsa shekaru tarihin wafatinsa safar h wajan da ya yi wafati madinah inda aka binne shi madinah a masallaci maɗaukaki mai alfarma ka sani cewa muhammad s a w shi ne ƙarshen annabawa kuma addininsa shi ne musulunci mai shafe duk wani addini kuma shari arsa zata wanzu har zuwa qiyama kuma ita kaɗai ce shari ar da zata arzuta mutum da tabbatar masa da burinsa da amincinsa har zuwa ƙarshen rayuwar duniya da lahira kamar yadda shi kaɗai ne mutum abin koyi ga dukkan duniya baki ɗaya dukkan mutanen duniya idan suna son alheri ga kawukansu to dole ne su bi tarfarkinsa su yi koyi da kyawawan halyensa s a w da kuma sanin sashen tarihinsa da ba makawa mu kawo wasu daga siffofinsa s a w shi ne muhammad ɗan abdullah s a w kuma babarsa ita ce aminatu yar wahab an haife shi a makkah ranar juma a goma sha bakwai ga watan rabi ul awwal bayan ɓollolwar alfijir a shekarar giwa a zamanin sarki mai adalci kisra wato idan an kwatanta shi da ire irensa aiko annabi mai daraja s a w an aiko annabi muhammad s a w da saqo a ga rajab bayan yana ɗan shekara yayin da jibrilu a s ya sauka gareshi daga wurin allah s w t yana kogon hira wanda yake dutse ne a makkah ya ce masa ka karanta kuma ya saukar masa da ayoyi biyar na surar alaƙi sai ya zo ya tsaya a kan dutsen safa a masallaci mai alfarma na makkah a lokcin akwai jama a masu yawa a wurin da ake taruwa ya isar da saƙon allah na shiryar da mutane zuwa ga imani da shi yana cewa da su ku ce babu abin bauta sai allah kwa rabauta a lokacin tunda mutanen makkah mushrikai ne kuma suna ganin maslaharsu ita ce shirka kuma suna tsoron maslaharsu sai suka riƙa yi masa isgili suna yi masa dariya suna cutar da shi kuma duk sa adda ya dage wajen shiryar da su sai su dage wajen cutar da shi har ya ce ba a cutar da wani annabi ba kamar yadda aka cutar da ni ba wanda suka yi imani da shi sai mutane ƙalilan na farkonsu imam ali sannan sai matarsa khadijah a s sannan sai wasu mutane farkon wanda ya yi imani da shi daga maza imam ali sannan daga mata sai hadiza a s yayin da takurawar mushrikai ta yi yawa sai ya yi hijira zuwa madinah wannan kuwa ita ce hijirar farko a tarihin musulmi yayin da suka yi yawa sai qarfinsu ya daɗu kuma suka samu koyarwa daga manzon allah da shari arsa mai sauƙi mai hikima da kuma misali na kyawawan halaye da mutumtaka da wayewa da cigaba a madinah har suka fi dukkan duniya da addini na sama da waɗanda ba na sama ba kuma an samu yaƙoƙi masu yawa a madinah kuma dukkanninsu sun zama domin kare kai ne daga maƙiya mushrikai da yahudawa da kiristoci da suke kai hari kan musulmi kuma annabi a kowne lokaci yana zaɓar ɓangaren sulhu da zaman lafiya ne da rangwame don haka ne ma adadin waɗanda ake kashewa daga ɓangarorin biyu ba su da yawa a dukkan yaƙoƙinsa tamanin da wani abu wato waɗanda aka kashe na musulmi da kafirai duka ba su kai sama da dubu ɗaya da ɗari huɗu ba mutuwa mai zafin gaske tun lokacin da aka aiko annabi da saƙo har ya tafi daga duniya wahayi yana sauka gareshi kuma jibrilu a s shi ne ake aiko masa daga wajen ubangiji s w t a hankali a hankali har littafin ƙur ani ya ciki a cikin shekaru ishirin da uku sai manzo s a w ya yi umarni da a haɗa shi kamar yadda yake a yau ɗin nan manzo s a w ya kasance yana tsara wa musulmi duniyarsu da addininsu yana sanar da su littafi da hikima kuma yana yi musu bayanin dokokin ibada da biyayya da mu amala da zamantakewa da siyasa da tattalin arziki da sauransu annabi muhammad yayi zamanta kewa da yahudawa a madina da kuma mushrikai a makkah ya kulla yarje jeniya da yahudawa akan cewa basu hada kai da kowa ba domin a yake shi ba shima ya amince bazai bari wasu su yake su sai daga baya suka karya alkawari sannan annabi yasa aka yake su a yakin banu kuraiza ma anar furuci furuci shine magana ita kuma magana iskar furuci ce wadda dan adam kan shaka a cikin sarari ta hanyoyi biyu sanannu wato hanci nose da baki mouth zuwa cikin kogon huhu lung a kan hanyar su da ake cewa zirin iska ita iskar da ta ke adane acikin salkar iska ita ce ta ke tasowa ta baro mazaunninta ayayin da akayi nufin a furta magana ko sauti ta sake biyo hanyarta ta zirin iska sannan ya isko cikin tantanin makwallato a inda za a sarrafa shi ya zamo mai ziza ko marar ziza sannan kuma yacigaba da karo da sauran sassan gabubuwan furuci daga nan yazama magana wannan iya abinda muka sani kenan asautin bakin furuci baki furucin baki shine wanday ya ke faruwa alokacin dan adam yake furta wasu kwayoyin sautuka irin su b b d d dukkan alamu sautukan hausa da baki ake furucinsu in banda sautin m n d a yayin furucin sautukan bakin iskan furuci kan taru acikin kororon baki a inda za a sarafasu kafin ficewa a waje sannan kuma handa kantushe kafar hanci don gudun shigar iskan furucin kororon hanci qayayin furucin baki albidaya wan nihaya farkon da karshen ko kuma tarikh ibn kathir yana daya daga cikin litafai da babban malamin sunnah sheikh ibn kathir ya rubuta a lokacin rayuwarsa littafin dai na kunshe ne da tarihi tun farkon halittar duniyar ta yadda yazo a qur ani da sunnar manzon allah amincin allah ya tabbata a gareshi tun daga halittar annabi adam da sauran annabawa har zuwa karni na takwas zuwa haihuwar annabi muhammad saw da sahabbansa da wa yanda suka biyo su na abubuwan da ya auku a zamaninsu wanda ya kamata mu sani dangane da su kuma littafin bai tsaya a kan tarihin abinda ya gabata ba kawai har da na abinda zai auku nan gaba kamar su alamomin tashin kiyama irinsu bayanar dujal zuwan annabi isah as kamar yadda yazo a qur ani da hadisi da kuma abubuwan da za su wakana a gobe kiyama na daga hisabi da yadda muminai zasu shiga aljannah da kuma yadda yan wuta zasu shiga wuta radio studio network ko studio network an italiyanci masu zaman kansu rediyo tashar tushen a locri calabria watsi kai studio on network fm a tara lardunan a yankunan kudancin biyar italiya messina reggio calabria vibo valentia catanzaro cosenza crotone lecce potenza da salerno a shirye shirye ne halin da watsa daga m hits kuma all in bayani tare da kullum updates memmo minniti tommaso massara clementina parretta enzo gatto francesca ritorto pino martelli espedita rechichi sergio minniti gianluca lagan rossana pedull ugo la macchia paolo guerrieri antonio lombardo rosy carelli giuseppe galluzzo peppe lentini paolo guerrieri chiara mearelli luca filippone enrico ventrice valentina ammirato massimo apa emily da debora logiacco barbara costa pasquale fragomeni robert rupo veronica de biase valentina geracitano francesco cunsolo francesco parasporo antonella romeo eleonora femia rosana kuma regina garofalo debora sainato ugo lully tommaselli pino trecozzi luigi grandinetti eddy da ottavia lombardo antony greco sandro pascuzzo giuseppe evalto stefania morabito manhajar apache kuma ana amfani ne da ita wajen aiwatar da sadarwa a ka idar mu amala da fasahar intanet manhaja ce mai dauke da titi ko hanya da kuma ka idar da ke sawwake wa titin isar da sako daga kwamfuta zuwa kwamfuta a takaice dai masarrafar ka idar sadarwar intanet ce web serber kuma kyauta ake samunta kamar yadda ake samun wasu daga cikin nau ukan babbar manhajar linud kyauta kamfani ko hukumar facebook sun zabi yin amfani da manhajar apache ne don ita ce ta fi dacewa da babbar manhajar linud wajen adanawa da kuma sarrafa bayanai a takaice dai ita ce manhajar da ta fi alakantuwa da babbar manhajar linud wajen samun ka idar sadarwa ta intanet kamar yadda babbar manhajar windows ta fi dangantuwa ga ka idar sadarwar intanet mai suna internet information system wato iis na kamfanin microsoft kuma wanda ke dauke da iman cikin babbar manhajar windows maleziya kasa ce da ke a yankin kudu maso gabashin asiya tarayya ce wacce ke da jihohi an raba ta zuwa gida biyu ta tekun kudancin china mainungiyar ta tana kan tekun malay tana fuskantar mashigar malacca a gabar yamma da tekun kudancin sin a gabar gabashinta daya bangaren kasar nan wani lokaci ana kiransa da gabashin maleziya yana yankin arewacin tsibirin borneo a tekun kudancin china kuala lumpur babban birni ne a tsibirin malay ba da daɗewa ba an maida da babban birnin tarayya zuwa putrajaya wani sabon birni da aka ƙera don keɓewa kasar tana da kabilu da al adu daban daban tare da yawancin mutane an ƙabilar malay ne amma kuma akwai sinawa da indiyawa harshen hukuma shine malay da aka rubuta a cikin haruffan latin ingilishi yare ne sananne sannan kuma harshen hukuma a cikin jihar sarawak tare da malay ana amfani da tamil da sinanci sau da yawa akwai fiye da wasu harsuna da ake magana da su a cikin malaysia tare da a cikin harshen borneo na malaysia da kuma a yankin teku addinin islama shine addini na hukuma amma waɗanda ba malay ba suna da ancin yin wasu addinai tsakanin china da indiya malaysia ta kasance tsohuwar wurin ciniki lokacin da turawa suka zo wannan yanki garin malacca ta zama tashar kasuwanci mai mahimmanci daular birtaniyya ce ta yima maleziya mulkin mallaka wanda ya fara daga penang a shekarar yankin zirin ya sami yencin kai a ga watan agusta a matsayin tarayyar malaya a watan satumba na malaya singapore da ɓangaren borneo suka haɗu suka zama malesiya a cikin an kori singapore daga tarayya kuma ta ayyana independenceancin kai malaysia tana da jihohi wadanda su ne johor kedah kelantan melaka negeri sembilan pahang perak perlis penang sabah sarawak selangor da terengganu da kuma yankuna uku na tarayya kuala lumpur putrajaya da labuan adadin maki na tauraron da ke jikin tutar yana wakiltar adadin jihohin malaysia amma tana da saboda singapore tana ɗaya daga cikin jihohin malaysia a lokacin ƙirƙirar ta matsayi na a yanzu yana wakiltar yankunan tarayya da ake kira wilayah persekutuan ana kiran shugaban ƙasar malaysia da yang di pertuan agong in ba haka ba ana kiransa sarkin malaysia sultan abdullah na pahang ke rike da wannan take a halin yanzu shugaban gwamnatin malaysia shine firayim minista firayim minista na yanzu shi ne mahathir mohamad lokacin da aka zaɓe shi a watan mayu yana da shekara hakanan yana da majalisar dokoki da tsarin kotu memba ne na asean tattalin arzikinta yana ci gaba da haɓaka kuma ƙasa ce mai wadata a kudu maso gabashin asiya mai zuwa jerin wurare a malaysia suna cikin tsari har zuwa ranar da aka basu matsayin birni kasar malesiya tana da al umma mai bin addinai da yawa kuma addinin islama shine mafi girma malesiya tana da yawan kabilu al adu da harsuna da yawa wanda ya kunshi na malesiya da sauran kabilu yan asalin sinawa indiyawa yan malesiya wadanda suka fi kowace al umma girma dukkansu musulmai ne tunda mutum ya kasance musulmi ne don ya zama malay bisa doka a karkashin dokar malaysia yan malay suna da rawar taka rawa a siyasance kuma suna cikin kungiyar da aka gano da suna bumiputera azerbaijan a kasar a asiya azerbaijan ta kasu zuwa yankinan rayawa da raion rayonlar singular rayon da birane ko hrlr daya hr wadanda daga cikinsu gwamnatin taraiya ce ke gudanar dasu hakama azerbaijan ya hada da yankin muxtar respublika na nakhchivan shugaban kasa ne keda alhakin nada gwamnonin yankunan yayin da gwamnatin nakhchivan yan majalisun nakhchivan ke zabar sa zane zanen tarihi a kasar azerbaijan palace of shaki khans file portrait of sitting woman by irevani jpg mirza gadim iravani yayi zanen mace gidan kayan tarihi na azerbaijan file da mnzrsi bhruz kngrli jpg bahruz kangarli da tsaunika gidan kayan tarihi na azerbaijan file ruins of reichstag jpg azim azimzade gidan kayan tarihi na azerbaijan saudi arebiya ko saudiyya wata babbar kasa ce dake nahiyar gabas ta tsakiya a duniya kasar saudiya ta kasance ne a nahiyar asiya ko kuma yankin da ake kira da gabas ta tsakiya kasar saudiya ta kasance fitacciyar kasa a duniya musamman ta bangaren addini kasantuwar addinin musulunci yazo ne ta annabin dayake a wannan yanki hakama a tattalin arziki allah ya azurceta da dimbin arzikin ma adinai musamman arzikin man fetur da irin su zinari da gwala gwalai ta kasance itace kasar datafi kowacce kasa arzikin man fetur lallai kasar saudiya ta kasance kasa ce mai yawan sahara kasace mai matukar kyawu sannan allah ya azurtata da kyawawan bishiyoyi musamman dabino da inabi kasar saudiya kasace ta larabawa larabci shine yaren kasar kasar saudiya kasa ce ta musulunci wanda a cikinta ne aka aiko annabin karshe wato annabi muhammad tsira da amincin allah su tabbata garesa duk shekara miliyoyin mutane ne suke kai ziyara kasar daga kasashen duniya daban daban domin aikin hajji mai alfarma ukraniya ko yukuren da harshen ukraniya da harsunan turanci da faransanci ukraine ƙasa ce da ke a nahiyar turai babban birnin ƙasar ukraniya kiev ne ukraniya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i ukraniya tana da yawan jama a bisa ga jimilla a shekarar ukraniya tana da iyaka da ƙasashen bakwai rasha a arewa da arewa maso gabas belarus a arewa poland a arewa maso yamma slofakiya da hungariya a yamma romainiya da moldufiniya a kudu maso gabas ukraniya ya samu yancin kanta a shekara ta daga shekara ta shugaban ƙasar ukraniya volodymyr zelensky ne firaministan ƙasar ukraniya denys chmyhal ne daga shekara ta bulgeriya ko bulgaria ƙasa ce da ke a nahiyar turai babban birnin ƙasar bulgeriya sofiya ne bulgeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i bulgeriya tana da yawan jama a bisa ga jimilla a shekarar bulgeriya tana da iyaka da ƙasashen biyar romainiya a arewa serbiya da masadoiniya ta arewa a yamma girka da turkiyya a kudu bulgeriya ta samu yancin kanta a shekara ta akwai ƙasar bulgeriya mai mulkin kai daga karni na bakwai bayan haihuwar annabi issa zuwa karni na sha ɗaya da daga karni na sha biyu zuwa karni na sha huɗu daga shekara ta shugaban ƙasar bulgeriya rumen radev ne firaministan ƙasar bulgeriya boyko borisov ne daga shekara ta hungariya ko hangare ƙasa ce da ke a nahiyar turai babban birnin ƙasar hungariya budapest ne hungariya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i hungariya tana da yawan jama a bisa ga jimilla a shekarar hungariya tana da iyaka da ƙasasen bakwai slofakiya a arewa ukraniya a arewa aso gabas romainiya a gabas da kudu maso gabas serbiya a kudu kroatiya da sloveniya a kudu maso yamma da austriya a yamma hungariya ta samu yancin kanta a karni da tara bayan haihuwar annabi issa daga shekara ta shugaban ƙasar hungariya jnos der ne firaministan ƙasar hungariya viktor orbn ne daga shekara ta kroatiya ko kuroshiya ƙasa ce da ke a nahiyar turai babban birnin ƙasar kroatiya zagreb ne kroatiya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i kroatiya tana da yawan jama a bisa ga jimilla a shekarar kroatiya tana da iyaka da ƙasasen huɗu sloveniya a arewa maso yamma hungariya a arewa maso gabas serbiya a gabas bosnia herzegovina da montenegro a kudu maso gabas kroatiya ta samu yancin kanta a shekara ta akwai ƙasar kroatiya mai mulkin kai daga karni na goma zuwa karni na sha biyu daga shekara ta zuwa shekara ta kroatiya yanki ce a cikin tsohon ƙasar yugoslaviya daga shekara ta shugaban ƙasar kroatiya zoran milanovi ne firaministan ƙasar kroatiya andrej plenkovi ne daga shekara ta montenegro ko monteneguro ƙasa ce da ke a nahiyar turai babban birnin ƙasar montenegro podgoritsa ne montenegro tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i montenegro tana da yawan jama a bisa ga jimilla a shekarar montenegro tana da iyaka da ƙasasen huɗu bosnia herzegovina a arewa maso yamma serbiya a arewa maso gabas kosovo a gabas da albaniya a kudu maso gabas montenegro ta samu yancin kanta a shekara ta akwai ƙasar montenegro mai mulkin kai daga shekara ta zuwa shekara ta daga shekara ta zuwa shekara ta montenegro yanki ce a cikin tsohon ƙasar yugoslaviya san nan serbiya daga shekara ta shugaban ƙasar montenegro milo ukanovi ne firaministan ƙasar montenegro duko markovi ne daga shekara ta wikipedia wani babban farfajiyar manhaja ce dake tattare da mukallolin kundin bayanai akan ilimomi daban daban dan samar da ilimi ga kowa da kowa da kara habaka nazarce nazarce bincike bincike akan ilimomin dake duniya baki daya a kyauta saboda ganin kowani dan dam yasamu ilimi batare da biyan wani abu ba wikipedia shafine dake yanar gizo wanda kowa na iya shiga kuma ya amfana ko yataimaka dan amfanar da wasu ta hanyar taimako da ilimi ko gyare gyare da sauransu wikipedia tana tattare da harsunan duniya masu yawa a shafin kowa na iya kirkira tare da gyara makala a kyauta domin taimakawa asamu ilimi daga kowa da kowa wannan ne yasa wikipedia yayi zarra a duk duniya wurin samar da ilimi daga asalin inda ilimin yafito dan kuwa wadanda suka samar da ilimin ko suke da alaka da ilimin sune ke rubuta ilimin da kansu hakane yasa aka ba kowa damar yataimaka da ilimi ta hanyar kirkiran sabon makala ko gyara ta idan anriga an kirkire ta amma bata cika ba ko mai rubuta yayi kuskure harwayau babu wani shafi a duniya baki daya daya tattara ilimi da bayanai a yanar gizo a yanzu kuma miliyoyin dalibai ne da malamai da sauran mutane suke amfana daga manhajar a kullun an kaddamar da shafin wikipedia ne a ranar ga watan janairun shekara ta jimmy wales tare da larry sanger sune suka hada gwiwa wajen sammar da shafin a farkon kirkirar shafin an kafa tane da turanci kadai amma daga baya sanadiyar karbuwa da shafin yayi ne yasa ake samar da karin harsuna akai akai har zuwa yanzu a halin yanzu akwai makaloli sama da a sashen wikipedia na turanci wanda kuma shine sashen da yafi kowanne shahara da tarin makaloli ayanzu akwai sama da makaloli guda miliyan arba in a mabanbantan yarurruka sannan shafin ya samu masu ziyara mabanbanta guda miliyan da kuma masu ziyara adadin duka masu ziyara biliyan ko wanne wata tun daga watan fabrairu na yawan jama a yana da muhimmanci yawan al amurra turanci population matters da aka sani da sadaka zuwa ga wani dace girman yawan turanci optimum population trust shi ne united kingdom sadaqa tunani tank da bayar da shawarwari rukuni bayyana yawan damuwa game da muhimman tasirin yawan ƙarin girma a kan dogon lokaci dawamamme ingancin rayuwar da natural yanayi musamman albarkatunmu canjin yanayin da rabe raben halittu kungiyar ya furta cewa da tsaka tsaki manufofin su ne ingantattun tanadin da tsarin iyali da jima i ilimi mafi ilimi da kuma yancin mata kuma ma aurata wani aikin da biyu ko m yara a ra ayi na yawan damuwa aka gabatar a matsayin da a game da kulawa ga mutanen da bukatar da kuma tabbatar da ganin cewa albarkatun suna samuwa ga haɗu da waɗanda bukatun yanzu da kuma foreseeable nan gaba a yawan yana da muhimmanci sun yi alkawalin biyu ko m himma ne na son rai jingina su da biyu ko m yara yana da kungiyar da ke sa rubutu ta birtaniya magabata a malthusian league a simon population trust a kiyayewa society da kuma population damuwa a ganiya population trust aka kafa a by dauda willey da sauransu an impelled da aiki da gazawar da gwamnatoci birtaniya amsa jerin shawarwari game da yawan jama a da kuma ƙarin girma dawamamme kuma sun kasance a raga da tattara da kuma nazarin disseminate bayani game da masu girma dabam na duniya da kuma na kasa da kuma yawan mahaɗi a wannan zuwa nazarin dauke capacities da kuma mazaunan ingancin rayuwa domin ya goyi bayan manufofin yanke shawara kungiyar tattalin bincike da kuma lobbied a kan al amurra shafi yawan ƙarin girma ciki har da jindadin ilimi aikin likita wadata yawan tsufa shige da fice da kuma yanayi har ila yau lobbied na cin gaba da muhalli campaigners a kan bukatar kunsa yawan al amurra a cikin tunaninmu kungiyar da aka sanya a kan halin kyautatawa may sunan population matters da aka soma a cikin fabrairu m bin sake duba zabi ta hanyar gudanar da bincike gare members patrons da kuma jama a wasu ƙwayoyin cuta na ebola evd ko cutar zazzaɓin jini ta ebola ehf cuta ce ta ɗan adam wadda kwayoyin cuta na ebola ke haifarwa alamomin cutar kan fara bayyana daga kwanaki biyu zuwa mako uku daga kamuwa da ƙwayoyin cutar wanda kan fara da zazzaɓi zafin maƙogwaro ciwon nama da ciwon kai musamman tashin zuciya amai da gudawa kan biyo baya tare da raguwar aikin hanta da ƙoda a wannan matakin wasu mutanen kan fuskanci matsalar zubar da jini a kan sami cutar idan an haɗu da jini ko ruwan jiki na dabbar da ke ɗauke da cutar musamman birrai ko jemagu babu wani rahoto da ya tabbatar da yaɗuwar cutar ta hanyar iska a wuraren zaman jama a an yi imani cewa jemagu kan ɗauki ƙwayar cutar kuma su yaɗata ba tare da su sun kamu ba da zarar ɗan adam ya kamu to sauran jama a na iya kamuwa maza waɗanda su ka warke daga cutar na iya yaɗata ta hanyar maniyyi har tsawon kusan wata biyu domin bayar da magani a kan ware wasu cututtuka masu yanayi guda kamar zazzaɓi kwalara da sauran cututtukan zazzaɓi da suka shafi jini domin tabbatar da maganin ana gwada jini domin tabbatar da ƙwayoyin garkuwar jiki rna ko ƙwayar cutar kanta matakan kariya sun haɗa da hana yaɗuwar cutar daga birrai da aladun da suka kamu da cutar zuwa yan adam za a iya haka ne ta duba dabbobin domin gano waɗanda suka kamu da kuma kashesu da binnesu idan an gano cutar dafa nama sosai da kuma saka kayayyakin kariya lokacin da ake sarrafa nama zai taimaka kamar dai yadda saka kayan kariya da wanke hannu za su taimaka lokacin da aka kusanci mai ɗauke da cutar lallai a yi kaffa kaffa wajen ta ammali da ruwa ko yau da majina da suka fita daga masu ɗauke da cutar babu wani magani na musamman ga cutar amma za a iya taimakawa mai ɗauke da cutar ta hanyar ɗura masa ruwan gishiri da sukari ruwa mai gishiri gishiri da sukari sukari domin sha ko ta hanyar ƙarin ruwa a jijiyar jini cutar na da saurin hallakarwa wasu lokutan ta kan kashe tsakanin mutum da na waɗanda suka kamu da ƙwayoyin cutar an fara gano ƙwayar cutar evd a sudan da jamhuriyar damukuraɗiyyar kwango an fi samun ɓarkewar cutar a yankuna masu zafi na kusa da hamadar afirka daga shekarar lokacin da aka fara gano cutar zuwa shekara ta ƙasa da mutane ne suka kamu ɓarkewa mafi girma har zuwa yau ita ce wadda aka samu a halin yanzu ɓarkewar ebola a yammacin afirka na shakara ta wanda ya shafi guinea sierra leone laberiya da wata kila najeriya har zuwa watan agusta shekara ta an sami mutane waɗanda suka kamu ana nan ana ƙoƙarin gano allurar riga kafin cutar amma yar yanzu babu moscow shine abban birnin kasar rasha kuma daya daga cikin manyan biranen duniya moscow is located a tsakiyar turai na rasha tsakanin oka da volga a jamsin na smolensk moscow upland a yamma da moskva oka bayyana a gabas da kuma meshchera lowlands a cikin kudu maso gabashin ƙasar birnin ne km na uku murabba in kilomita is located a cikin zobe babbar hanya mkad sauran murabba in kilomita ga zobe hanya duk da babban mataki na ci gaban moscow fannin mkirci na ƙasar birnin ne game da daga cikin jimlar yankin na birnin a moscow akwai parks da forestland kamar yadda izmailovo park timiryazevskiy shakatawa filyovsky park forest park zamoskvoretskiy wurin shakatawa lublin shakatawa butovsky wurin shakatawa botanical lambun irin lambu bitsevskiy wurin shakatawa gidan kayan gargajiya ajiye tsaritsyno da kolomenskoye kuz minskii wurin shakatawa gandun daji park lumpy da sauransu har ila yau a cikin birnin ne na halitta national park elk island kuri a na parks da na wasanni yankunan moscow fauna ne bambancin alal misali a cikin national park elk island ana samun su ba kawai zomo hedgehogs da zomaye amma har da ya fi girma dabbobin daji irin su daji boar da elk hange naman daji ana samun su da predators fox mink da ermine gida a verhneyauzskoy wani ɓangare na muz island daji ducks da herons su ne gida don rare pheasants da partridges tun lokacin ivan da munin elk island ne karkashin musamman kariya na farko a matsayin sarauta farauta wuri kuma tun a matsayin halitta na kasa shakatawa a bitza gandun daji ma na zaune mai yawa dabbobin daji rayuwa a nan hedgehogs shrews har ma jemagu don haka rare a babban birnin kasar zomo zomo da kurege vole weasels zomo ku zo daga makiyayarta elk da daji boar hatching duck nests corncrake moscow ta yankin raka a ne yankunan ƙauyuka da kuma gudanarwa gundumomi da sunaye da iyaka shika shikan shari a ayyukan birnin moscow most sufuri cibiya na ƙasar birnin is located a tsakiyar yanar gizo na hanyar jirgin kasa da kuma tarayya hanyyi ƙarar na fasinja zirga zirga a cikin moscow kai cibiya kima ga ne biliyan cikin birnin ci gaba da dama siffofin jama a kai tun an aiki karkashin kasa jama a kai ne da za ayi na fasinja zirga zirga a railway cibiyar sadarwa a moscow da aka wakilta goma main yankunan da tara tashoshin takwas tashoshin belarushiyanci kazan kursk kiev birnin leningrad paveletskiy riga yaroslavl ne da za ayi biyu commuter da kuma dogon nesa sadarwa daya tashar savyelovskiy kawai hidima commuter sufuri moscow madauwari railway a haɗa da dama rassan da dama rassan mafi yawa single waƙa in mun gwada da ɗan gajeren tsawon da girma daga wanda yake shi ne gaba ɗaya a cikin birnin a moscow vnukovo international airport kuma ostafyevo har ila yau mazauna da kuma baƙi amfani da sabis na sauran kasashen duniya filayen jiragen saman located in moscow yankin domodedovo chkalov sheremetyevo daman amfani da filayen jiragen saman iya ba kawai ta hanyar mota amma kuma amfani express aiko railway tashoshin kiev don vnukovo airport belarushiyanci sheremetyevo airport kuma paveletsky airport domodedovo birnin sarrafa m amma tun da farkon karni xxi ya a gaskiya ya ɓace ta kai tsaye nufin ta gabatarwa da aka sa masu sufurin karkashin retail sarari moscow ne cibiyar cibiyar sadarwa na tarayya hanyyi daban daban kwatance wanda gama babban birnin kasar tare da gudanarwa cibiyoyin na rasha federation da kuma biranen kasashen jihohi a moscow kanta yana da raya kai kayayyakin musamman hada da uku sufuri zobba aikin lambu na uku sufuri da kuma moscow zobe road shirya yi na tsakiya zobe road crr a cikin unguwannin bayan gari na birnin zuwa fitad da kaya daga cikin mota daga sufuri zirga zirga tun watan mayu a moscow aiki karkashin kasa wanda yake shi ne babban wajen harkokin sufuri a cikin birnin a kan talakawan da moscow metro daukawa fasinjoji per day as na wannan shi ne karo na biyar shekara shekara fasinja zirga zirga metro tsarin a cikin dniya da farko a turai jimlar tsawon lines na moscow metro km mafi yawan hanya da kuma tashoshin located karkashin kasa har a moscow metro ne na shida most a duniya kamar wani moscow tashar jirgin karkashin kasa da lines ciki har da haske dogo line mutane da yawa metro tashar ne gine gine monuments tun shekara ta da monorail aiki na wanda aka gudanar da jihar unitary ciniki moscow metro moscow manyan duniya bincike cibiyar gabatar cibiyoyin bincike aiki a yawancin masana antu irin su nukiliya makamashi microelectronics aerospace da sauransu na farko kimiyya karatu a moscow ya fara da za a gudanar a moscow jami ar jihar tun a cikin karni xix fara fito fili a jami a bincike al umma nazarin tarihin rasha magani kimiyyar lissafi rasha da kuma sauran kimiyyar a a st petersburg kafa rumyantsev museum babban tarin littattafai tsabar kudi rubuce rubucen da sauran ethnographic da kuma tarihi kayan cewa tuni a canja shi zuwa moscow da kuma a a karkashi aka halicci jihar library na tarayyar soviet lenin saint petersburg tarayya birnin rasha da gudanarwa cibiyar arewa west tarayya district da birnin leningrad yankin located in arewa maso yamma na rasha federation a kan bakin tekun na gulf of finland a bakin neva river a shekaru babban birnin kasar rasha a jihar a cikin birnin akwai abubuwa uku juyin juya halin na da fabrairu bourgeois mulkin demokraɗiyya juyin juya halin na da oktoba socialist juyin juya halin na a lokacin girma patriotic war na birnin game da a cikin kwanaki blockade wanda ke haifar da har zuwa mutane miliyan mutu a dalilin matsananciyar yunwa st petersburg na da take hero city an hada da uku shina soja tsarki ya tabbata kronstadt kolpino lomonosov yawan mutane st petersburg shi ne northernmost birnin a duniya tare da yawan kan daya mutane miliyan daga cikin birane cikakken a turai st petersburg ne na uku mafi yawan kuma na farko a yawan mazauna birnin ba a babban birnin kasar st petersburg is located in arewa maso yamma na rasha federation a cikin neva lowland cibiyar kula s w d g ya ku occupying m zuwa bakin neva river neva bay bakin tekun na gulf of finland da yawa tsibirin na neva delta birnin stretches daga arewa maso yamma zuwa kudu maso gabas ga km tsawo saman teku matakin birnin da yankin cibiyar m arewa m kudu da kudu maso yammacin m a mafi girman aya a cikin birnin duderhof heights a cikin red kauyen da a kalla tsawo na m birnin shi ne sifili lamba daga cikin tunani tsarin heights da kuma zurfin a matsayin mai bauta wa tunani nufi ga leveling cibiyoyin sadarwa da dama jihohi kowane lokaci su ne st petersburg utc moscow lokaci sauyin yanayi petersburg temperate tsaka daga temperate nahiyar ga moderately sea irin wannan sauyin yanayi ta tabbata ga gwargwadon wuri da kuma na yanayi wurare dabam dabam halayyar da birnin leningrad yankin wannan shi ne saboda mun gwada da kananan adadin shigar da ƙas a ta surface da hasken rana zafi a cikin yanayi st petersburg most kai cibiya na arewa maso yammacin rasha da kuma na biyu a kasar bayan moscow yana hada da hanyar jirgin kasa teku da kogin kai hanyoyi da kuma kamfanonin jiragen sama ratsa birnin da biyu eurasian kai koridonr north kudu da transsiberian kwanon rufi turai kai hanyan wucewa lamba turai babbar hanya e a haɗa scandinavia da tsakiyar rasha a shekarar da kai na st petersburg koma ya kaya train ton miliyan bututun ton miliyan teku ton miliyan ta hanya ba tare da kananan kasuwanci ton miliyan m ton miliyan don rage workload na birane hanyyi wucewa kai gina saint petersburg zobe road kad babban hanya cudanya st petersburg zuwa wasu yankuna ne kewaye iri na agogo daga gulf of finland seaside babbar hanya vyborg babbar hanya priozerskoe babbar hanya st petersburg maurier murmansk babbar hanya babbar hanya petrozavodsk moscow babbar hanya babbar hanya pulkovskoe kiev babbar hanya tallinn babbar hanya peterhof babbar hanya ma adinai m yi kama halitta jiki wanda tsohon ko a cikin crystalline jihar ma adanai ne wani ɓangare daga dutsen dutsen forming ma adanai ores meteorites da kalmar da ake amfani da designate da ma adinai ma adinai mutum jinsunan da kuma iri iri ma adinai a matsayin ma adinai jinsuna na halitta sinadaran fili da ciwon wani sinadaran abun da ke ciki da kuma crystalline tsarin idan bambance bambance a sinadaran abun da ke ciki a tsarin ainihi ba manya manyan da launi ko wasu morphological fasali rarrabe ma adinai iri irin su dutsen crystal amethyst citrine chalcedony ne irin ma adini ma adinai mutane ma adinai jiki tsakanin wanda babu wani dubawa irin su lu ulu u ne da hatsi kimiyya ke hulda da nazarin ma adanai mineralogy nazarin ma adinai jinsunan phylogeny tsunduma ma adanai da kuma kayyade mineralogy tun lokacin da aka s da gaskiyar da bude sabuwar ma adinai da sunan amince da hukumar on new ma adanai da kuma ma adinai islam na kasa da kasa mineralogical association mma an yanzu kafa fiye da ma adinai jinsin da kuma a kowace shekara da hukumar riƙe da dama sabon amma ma adanai ne tartsatsi wasanni shirya bisa ga wasu dokoki ayyukan mutane dangane da su jiki ko mai hankali damar iya yin komai kazalika da shirye shiryen da wannan aiki da interpersonal nufin dangantakar tasowa a cikin shakka daga gare ta wasa ba wani irin jiki da kuma ilimi aiki aikata ga manufar gasar da kuma niyya horo musu da dumi up motsa jiki a tare da tare da sauran sha awar hankali inganta jiki da kiwon lafiya inganta hankali samun halin kirki gamsuwa sadaukar da kyau inganta sirri kungiyar da kuma cikakken records daraja inganta kansu ta jiki damar da basira wasanni tsara don kyautata jiki da hankulansu halaye na mutumin wasanni bangare na jiki ilimi wannan ne ainihin m aiki da kuma shirye shiryen da shi yana a fili bayyana sha awar lashe kai babban sakamako da janyo ra ayoyin jama a ta jiki shafi tunanin mutum da kuma halin kirki halaye wasanni wajibi ne domin ya tasiri al umma taro wasanni sa miliyoyin mutane su inganta jiki halaye da kuma mota damar inganta kiwon lafiya da kuma tsawanta m longevity elite wasanni shi ne kadai kasuwanci tsarin wanda fice zakarun a cikin aiki na kusan dukkanin jiki da tsarin za su iya bayyana kanta a fannin cikakkar jiki da kuma m iykkin da lafiya mutumin dalilin high yi wasa shi ne a cimma mafi kyau zai yiwu wasa sakamakon nasarar ko a manyan wasa faru wasanni wani sa na iri daban daban na wasa faru syayya a kan na kama da dokoki da wasanni tarayya da sauransu n a bisa ga al ada cikin sharuddan kasa da kasa olympic kwamitin zabi wasa ne dauke da totality na iri daban daban abubuwan da aka gudanar wanda kasa da kasa tarayya a ware su ne na zamani pentathlon da biathlon wanda har ya jagoranci daya kasa da kasa tarayya wasanni gane da ioc daidai da olympic yarjejeniya da ake kira olympic kawai olympics wasanni iya kunshe a cikin olympic shirin a cikin wasannin olympics yarjejeniya samar da wani cikakken jerin kasa da kasa wasanni federations hukumar wasanni gane da wasannin olympics duk a cikin wannan jerin akwai federations ƙuntatawa alaka da tallafi na duniya anti doping code ba tare da la akari da sakamakon farko daga inji tuki karfi kazalika da na ruwan dare na wani irin na ruwan dare sharudda ga wasanni kyaututtuka da lambobin yabo ya mika masu cin nasara da wasanni gasa sun hada da ilmin duwatsu da kimiyya da abun da ke ciki tsari da kuma alamu na ci gaba da duniya da kuma sauran taurari a cikin hasken rana tsarin da na halitta da tauraron dan adam akwai uku main yankunan da ma aunan kasa bincike siffatawa tsauri da kuma tarihi ilmin duwatsu kowane shugabanci na da ka idodi da kuma hanyoyin da bincike siffatawa ilmin duwatsu da aka nazarin rarraba da abun da ke ciki na ma aunan kasa jikin ciki har da suke siffar girman dangantaka da jerin faru da kuma wani bayanin daban daban ma adanai da kuma kankara tsauri ilmin duwatsu na bincika juyin halittar ma aunan kasa tafiyar matakai kamar su lalata duwatsu dauke da iska glaciers surface ko ruwan karkashin kasa laka jari external zuwa ga duniya a ɓawon burodi ko motsi na duniya ta ɓawon burodi girgizar asa volcanic eruptions ciki tarihi ilmin duwatsu da aka nazarin jerin ma aunan kasa tafiyar matakai da suka gabata asali kalmar ilmin duwatsu shi ne gaban da kalmar tauhidin da kimiyya da rai na ruhaniya contrasted kimiyya na dokoki da dokokin rayuwa a duniya a cikin wannan mahallin kalmar da ake amfani bishop a de binne a cikin littafinsa philobiblon love littattafai wanda aka buga a a cologne kalmar zo daga girkanci ma ana duniyada kuma ma ana koyarwa masana binciken halitta disciplines aiki a duk yankunan uku a fannin binciken kasa da kuma daidai rabo a cikin kungiyoyin ba ya wanzu new disciplines fito fili a mahada a fannin binciken kasa tare da wasu yankunan na ilmi a tsb bayar da wadannan rarrabuwa da kimiyya na duniya ta ɓawon burodi da kimiyya na zamani ma aunan kasa tafiyar matakai da kimiyya na tarihi jerin ma aunan kasa tafiyar matakai amfani disciplines da kuma yankin ilmin duwatsu da kimiyya na duniya ta ɓawon burodi da kimiyya na zamani ma aunan kasa tafiyar matakai tsauri ilmin duwatsu da kimiyya na tarihi jerin ma aunan kasa tafiyar matakai tarihi ilmin duwatsu da aka jera a kasa su ne sauran sassan ilmin duwatsu yafi tsaye a tsaka tsaki tare da wasu kimiyyar tarihin ilmin duwatsu sashe tarihin ilmin tarihin kasa ilmi da karafa nazarin da hasken rana da tsarin tsunduma a cikin wadannan sassan ilmin duwatsu cosmochemistry cosmology ilmin duwatsu da kuma planetology sarari novosibirsk ta uku mafi yawan kuma goma sha biyu cikin sharuddan yankin birnin a rasha na da matsayi na birnin gundumar a gudanarwa tsakiyar siberian tarayya district novosibirsk yankin da kuma kunshe a da membobinsu da novosibirsk yankin kamar yadda birnin yake tsakiyar novosibirsk agglomeration mafi girma a siberia kasuwanci harkokin kasuwanci al adu masana antu sufuri da kuma kimiyya cibiyar tarayya muhimmanci kafa a da matsayin birnin samu a novosibirsk is located a kudu maso gabashin ɓangare na west siberian bayyana a kan likitan mata tudu m ga likitan mata river kwarin kusa da tafki kafa dam novosibirsk ges a mahada daga cikin gandun daji da kuma steppe zones hagu banki na birnin ne lebur dama bankin yayi wani iri iri bim ridges kuma ravines domin a nan zai fara miƙa mulki ga dutsen taimako salair ridge birnin da kuma m zaeltsovskiy kudryashovsky gandun daji novosibirsk tafki novosibirsk most kai cibiya na siberia ratsa shi trans siberian railway hanyar jirgin kasa da hanyyi a novosibirsk located iko da yamma siberian railway novosibirsk ya haɗu siberia far east central asia da turai yankuna na rasha human da ciniki gudana muhimmanci taimakawa wajen ci gaban birnin novosibirsk ne a bangaren kogin tashar jiragen ruwa ekaterinburg daga zuwa sverdlovsk na hudu mafi girma a yawan jama a bayan moscow st petersburg kuma novosibirsk wani gari a rasha da gudanarwa cibiyar sverdlovsk yankin da most gudanarwa al adu kimiyya da ilimi tsakiyar ural yankin ekaterinburg yana daya daga cikin mafi dadi biranen rasha daya daga cikin kasar mafi girma a kai da kuma dabaru nodes kasa da kasa filin jirgin sama a cikin birnin wuce trans siberian railway da kuma tarayya hanyyi na da muhimmanci masana antu cibiyar opto inji masana antu instrumentation da kuma nauyi kayan metallurgy bugu masana antu haske masana antu da kuma masana antun sarrafa kayayyakin abinci soja masana antu hadaddun yekaterinburg ne gudanarwa tsakiyar urals tarayya district a nan ana located hedkwatar jamhuriyar soja district da presidium na ural branch na rasha cibiyar kimiyya da yankin hukumomin na gwamnatin tarayya ɓangare na birnin da ake kira babban birnin kasar na urals yekaterinburg is located a cikin wani sashi na matsakaici nahiyar sauyin yanayi halin kaifi canzawa daga weather yanayi da tsare yanayi a ural mountains duk da su kananan tsawo tsaya a cikin hanyar iska talakawa ya fito daga yamma daga turai na rasha a sakamakon ta tsakiya urals na bude ga mamayewa na sanyi arctic iska da kuma karfi vyholozhennogo nahiyar iska west siberian bayyana a lokaci guda daga kudu a nan su ne free don shigar da dumi iska talakawa caspian da tsakiyar asiya hamadar saboda haka don ekaterinburg da kuma halin da kaifi hawa da sauka a cikin zafin jiki da kuma samuwar yanayin anomalies a cikin hunturu daga matsananci frosts da thaws kafin ruwa rani zafi sama da c har sai sanyi a watan janairu shekara ta a ekaterinburg akwai na musamman da sabon abu wani hunturu hadari ekaterinburg na uku mafi girma a kawowa cibiya a rasha bayan moscow da kuma st petersburg nan tarayya hanyyi converge main railway lines kazalika da kasashen duniya filin jirgin sama is located samuwar yekaterinburg a matsayin mafi muhimmanci kai cibiya ne sun fi mayar saboda da m kasa wurin da birnin a kan karamin yankin na ural mountains ta hanyar abin da ya dace don sa da bututun cudanya turai da asiya sassa na rasha fensir nau i ne na alkalami wanda akanyi amfani dashi domin zane da rubutu musamman amakarantu ofishi kuma fensir kalanshi bakine sannan yana kewaye da katako mai laushi sannan bayan katakon akan zagayeshi daduk kwalliyar da akeso kasanshi kuma akansa magogi wato cleaner sannan yanada tsayi misalin inci daya pencils za a iya raba sauki da kuma m simple fensir graphite fensir da ya rubuta a launin toka da tabarau daga haske zuwa kusan baki dangane da taurin graphite new iya yarwa fensir tare da wani katako frame daga cikin gubar kafin na farko da aikace aikace sukan da ake bukata domin kaifafa kaifafa baya ga yarwa alkalama inji pencils akwai reusable da replaceable slate a akai frame pen stationery da abin da za ka iya barin wani tawada alama a farfajiya mafi yawa takarda wadannan iri iyawa a cikin ballpoint da gel alkalama wani lokaci ana amfani da erasable tawada ƙirƙira da hongeriyanci jarida laszlo biro a cikin argentine birnin inda ya rayu shekaru yar jarida irin wannan alkalama an kira daga byansa biyer eponymous sunan biro shi ne na kowa a turai asali nufi don royal air force na birtaniya kamar yadda ya saba marmaro alkalama ba aiki a jirage a high altitudes akwai iri biyu ballpoint alkalama yarwa kuma m sanduna marmaro alkalami rubuta kida don rubuta a kan takarda ruwa tawada zamani marmaro alkalami yawanci ƙunshi jiki da cika inji iya aiki tawada alkalami da karfe bifurcated ballpen pen amfani da haruffa sanda tube cika da pasty tawada tare da ball aya alkalami a kan karshen channel a kan abin da tawada da aka gudanar a karshen karamin karfe ball ana katange cewa lokacin rubuta a farfajiya na rolls takarda daga bya gefen tawada wetting a kananan rata tsakanin ball da bangon damar da shi a juya da mirgina barshi cikin takarda sawu waɗannan su ne mafi arha mafi sauki don haka ya fi na kowa alkalami tawada manna amfani da ball aya alkalami da tawada ne daban daban daga rubuce rubuce marmaro alkalama an halicci kan man fetur kuma mafi m wanda ya hana shi daga gudna daga cikin sanda da aiki manufa na rike da aka jadadda mallaka oktoba a amirka ta yohanna loudon a m shekaru da aka ƙirƙirarru kuma ya jadadda mallaka daban daban kayayyaki alkalama may shekara ta george parker van vechten raizberg eng van vechten reisberg zamani ballpoint alkalami ƙirƙira da hongeriyanci jarida laszlo biro hung laszlo jzsef br a jadadda mallaka a a argentina inda ya rayu shekaru yar jarida wadannan alkalama an kira daga byansa biyer akwai biyu na asali iri alkalama yarwa kuma m sanduna gurasa abinci da samfur samu ta hanyar yin burodi steaming ko frying kullu hada da akalla gari da kuma ruwa a mafi yawan lokuta gishiri an kara da cewa kuma amfani da shi azaman disintegrating wakili kamar yisti amfani da su sa gurasa alkama da hatsin rai gari a kalla masara sha ir da sauransu kalmar abinci ne sau da yawa ake magana a kai amfanin gona alkama hatsin rai sha ir da dai sauransu kazalika da sosai hatsi daga cikin wadannan albarkatun gona da ake yi daga wani gari duba albarkar gona a wasu breads kuma ƙara kayan yaji irin su cumin tsaba kwayoyi zabibi tafarnuwa bushe apricots da kuma hatsi na sesame tsaba poppy hatsi ma bauta wa ado gurasa za a iya ci shi kadai amma sau da yawa aka ci da man shanu gyada ko sunflower man fetur jam margarine jam jelly marmalade zuma da yake da gaske a tasa qazanta da sunan da gurasa gurasa ana amfani da dalilin da gurasa wannan za a iya browned ko baya gasa msl a cikin wani injin ƙyafe burodi da kuma za a iya ciyar da kusan ba tare da iyaka daga dakin da zazzabi zuwa zafi jihar a wasu al adu gurasa da ake amfani da matsayin cutlery unpackaged abinci za a iya adana a cikin breadbox sa an nan kuma zai zama sabo ne ya fi tsayi sana a finely handcrafted samar dogara ne a kan yin amfani da hannun kayayyakin aiki na sirri basira ma aikata don tabbatar da samar da kayayyaki masu matular inganci sana a tashi da farkon mutum masana antu aiki da ya zo da dogon tarihi hanyar raya kasa shan daban daban siffofin a na gida sana a a cikin wani arziki tattalin arziki b handicraft yi odan cikin sharuddan bazuwar na halitta tattalin arziki c da sana a kasuwa tare da zargin sana a da aka yi da kuma musamman a kasuwa domin bayyanar da cigaban birane a matsayin sana a da kuma shopping cibiyoyin na gida crafts sau da yawa ake kira m masana antu watau samar da wadanda ba na aikin gona da kayayyakin sana a da aka yi da kuma kasuwa da handicraft masana antu a rasha wallafe wallafe sau da yawa na ilimin kididdiga duk yan sana a xix xx ƙarni da ake kira sana a na gida crafts tartsatsi a ko ina cikin tarihin kafin zuwan jari hujja jama a a yankunan karkara yawan ta samar da mafi yawansu ba su cinye handicrafts a hankali ya fara taka rawa a manyan sana a da kuma kasuwa domin a zamanin d girka zamanin d roma a zamanin d gabas akwai wani gagarumin yawan yan sana a da manyan m tattalin arziki da ƙera al ada da aka yi da kayayyakin ko kasuwa zama masu sana a sana a musamman a birane ya haddasa ana zargin sabon wuraren samar da sabon zaman jama a layer birane yan sana a ana zargin ci gaba siffofin kungiyar guilds kare da bukatun wannan layer halitta musamman sharadi gwargwado ga ci gaban birane crafts a tsakiyar zamanai manyan sassa na birane crafts kasance suknodelie yi daga karfe kayayyakin da gilashi kayayyakin da sauransu a lokacin masana antu juyin juya halin tsakiyar karni xviii na farko da rabi na xix karni masana antu bisa yin amfani da inji ƙwace sana a sana a a kan tsari da kuma a kasuwa an kiyaye su a cikin masana antu alaka da sabis da bukatun mutum abokin ciniki ko samar da tsada art kayayyakin gina tukwane sakar gidansa sassaƙi da sauransu d to babban har da sana a zauna a cikin underdeveloped kasashen duk da haka a nan shi ne ta korar ma aikata masana antu a sakamakon masana antu a cikin wadannan kasashe kiyaye su mutne crafts sabis da alaka yawon shakatawa da kuma fitar an dade dan adam nayin crafts kamar samar a cikin tattalin arziki ji kan aiwatar da samar da wani samfurin manufar samar ne halin wani irin mutum metabolism da yanayi ko fiye daidai kan aiwatar da aiki canji na halitta albarkatun da mutane a kowace samfurin kamar yadda falsafar encyclopedia samar tsari ne ko da yaushe a cikin zaman jama a hali samar da raba guda wajen jama a ne a cikin kalmomin marx wannan maganar banza a matsayin ci gaban harshe ba tare da mutane da suke zaune tare zamani zaman jama a samar da ya hada ba kawai kayan samar amma kuma wadanda ba abu sphere samar da intangible kaya da kuma ayyuka sabon kimiyya binciken fasaha ƙirƙirwa jama a ilimi al adu fasaha da kiwon lafiya jama a ayyuka management kudi da kuma lamuntawa wasanni da kuma et al ci gaban da wadanda ba na kayan samar da sabis sassa dogara mahimmanci a kan samar da kayan dkiya da fasaha kayan aiki da darajar samar masana antu categorization na samar da wani samfurin ko sabis da irin kungiyar da tsarin samar da abubuwan dangane da fasaha tsarin samar da ko tsarin kara da cewa darajar babban iri sauki samar za a iya bayyana a matsayin don hadaddun iri samar da su ne ainihin samar ne sau da yawa gauraye samar amma don inganta samar da ko yin lissafi da lasafta farashin yana bukatar fahimtar iri samar kungiyar tsarin dalilai na samar manufacturing daban daban na samar sauti na halitta sabon abu wanda yake shi ne rarraba a cikin hanyar taguwar ruwa na roba na inji vibrations a m ruwa ko gaseous matsakaici a cikin wata kunkuntar hanya sauti nufi da wadannan oscillations dauke dangane da yadda ake gane da hankula na dabbobi da mutane kamar kowane kalaman sauti ne halin amplitude da mita bakan talakawa mutum zai iya jin sauti vibrations a cikin mita kewayon hz zuwa khz sauti kasa da kewayon mutum ji an kira infrasound sama don ghz sonication of ghz hypersonic ƙara a cikin wani rikitarwa hanyar dogara a kan m sauti matsa lamba mita da kuma kalaman tsari da kuma farar ba wai kawai a kan mita amma kuma a kan girma daga cikin sauti matsa lamba daga cikin audible sauti ya kamata haskaka buga karin magana sauti da kuma phonemes kunsha da yake magana da kuma m sauti wadda music m sauti sun dauki kashi daya ba amma da dama sautunan wani lokacin amo aka gyara a cikin wani m mita iyaka rapidograph capillary alkalami a ga kayan aiki daidai shirin zanen aiki kunshi karamin tube da kuma harsashi ga tawada a cikin tube ne mai bakin ciki allura wanda yake shi ne da alhakin barga samar da paint ana iya dace amfani da su haifar da zane da kuma tawada zane amfani da gine ginen mai hoto artists cartographers injiniyoyi decorators da kuma zanen kaya na dogon lokaci domin jawo tawada yi amfani da kayan aiki da ake kira jawo alkalami duk da haka a cikin aikace aikace na da wasu wahala zane jawo alkalami ba zai iya daidai daidaita kauri daga cikin line kuma a kan takarda zai iya zama yana shfe a kamfanin ya kwararru rotring da aka ƙirƙira na farko marmaro alkalami da ake kira tiku ko inkograph a cikin abin da maimakon saba alkalami tube amfani ta rubuta a fili ba tare da ya bar na leaked kuma yana shfe a bisa ga tiku wani samfur alkalami don jawo mai taken rapidograph rapidograph ya yarda su riƙe line tsananin tsare kauri da kuma samar da wani uniform kwarara daga tawada tun da rotring ne na farko ya halicci irin wannan kayan aiki sa an nan iyawa duk masana antun ma ya fara kiran rapidograph shafi abuja ne babban birnin tarayyar nigeria birni ne babba mai girman gaske birnin ya koma na tarayya ne tun a lokacin mulkin babangida a shekarar wanda kafin lokacin tarayya a birnin legas take birnin abuja yakasance birni ne gagara misali saboda birnin ya kunshi abubuwa da dama wanda ido ne kadai zai iya tabbatar da haka manyan ma aikatu makarantu filayen jiragen sama stadium da dai sauran manyan manyan ma aikatun gwamnati wanda suke juya akalar kasar baki daya acikin birnin abuja akwai mutane akalla a kidayar shekarar kasancewar birnin na tarayya tarihin kafuwar najeriya tun shekaru aru aru ne wato ya tara duk jinsin mutane da kabilun dake nijeriya gaba daya kowacce jiha a nijeriya tanada wakilai a sassa daban daban a cikin abuja domin ganin sun wakilci jiharsu a fage da dama na ciyar da jiharsu gaba acikin birnin abuja akwai wuraren shakatawa da dama ko wuraren bude ido musamman ga baki wadanda suke muradin kashe kwarkwatar ido ta fagen kallon abubuwan ban al ajabi da debe kewa baban birni taraya abuja nada kanan hukumomi guda shida abuja tana da sassa wato districts da dama tun daga phase har zuwa phase sune kamar haka cbn garuru da suke waje da birnin abuja ruwan sama a abuja yana farawa ne daga watan aprilu sannan ya kare a watan october a yayin da zafin hasken rana yake kaiwa makin c f zuwa c f sannan kuma sanyin dare a maki mafi karanci yana kaiwa c f zuwa c f amma a lokacin rani zafin hasken rana a bisa maki mafi girma yana kaiwa c f amma yanayin yana sauki da dare akan makin ma aunin celcius c f har zuwa karshen dare yana kaiwa c f wannan shine adadin makin sauyin yanayi da sashin birni abuja ke fuskata a takaice conductive tawada shine tawada cewa sakamakon cikin wani buga abu wanda zai gudanar da wutar lantarki da canji daga ruwa tawada ga m bugu zai iya shafar bushewa warkarda ko dab tafiyar matakai wadannan inks iya klas aji as kora babban daskararru tsarin ko ptf polymer lokacin farin ciki fim tsarin da damar haihuwarka da za a kma ko buga a da dama substrate kayan kamar polyester zuwa takarda wadannan iri inks yawanci dauke da conductive kayan kamar powdered ko flaked azurfa da carbon kamar kayan ko da yake polymeric madugu aka sanshi wannan hoto ne mai flexiproof bugu na ura amfani da flexiography bugu conductive tawada tabbata kamar yadda azurfa tawada conductive tawada zai iya zama mafi tattali hanyar kwanta wani zamani conductive burbushi a lokacin da idan aka kwatanta da na gargajiya masana antu matsayin irin su etching jan karfe daga jan karfe substrates ta samar da wannan conductive burbushi a kan dacewa substrates kamar yadda bugu ne mai zalla ƙari tsari samar da kadan to babu sharar gida qarqashinsu wanda sai da za a dawo dasu ko bi da azurfa inks da mahara amfani a yau ciki har da bugu rfid tags a matsayin amfani da zamani sufuri tikiti su za a iya amfani da su contrive ko gyara haihuwarka a buga kewaye allon kwamfuta keyboard dauke da membranes tare da buga kwallaye haihuwarka cewa ji a lkacin da wata babbar aka guga man madubin mota na gaba deicer kunshi resistive burbushi amfani da gilashi ma buga mutane da yawa sabo sabo motoci da conductive burbushi buga a kan wani raya taga bauta a matsayin rediyo eriya buga takarda da filastik zanen gado da matsala halaye da farko sayii juriya da rashin inflexibility a juriya da muni ga yawancin kewaye hukumar aikin da kuma wadanda ba m yanayin da kayan izni ba a ke so sojojin da za a exerted a bangaren sadarwa haddasa aminci matsaloli saboda haka irin wannan kayan da ake amfani kawai a cikin wani an ƙuntata kewayon aikace aikace yawanci inda sassauci da muhimmanci kuma babu sassa aka saka a kan takardar duk da cewa duniya da dama da abubuwan mamaki ke faruwa a cikinsu ba tare da dan adam ya fahimci musabbabansu ba tsibirin bamuda bermuda island ko bermuda triangle ne kadai ya fi shahara a bakunan mutane sanadiyyar haka wannan shahara ta samo asali ne daga nahiyar kudancin amirka south america a hankali labarin ya ci gaba da yaduwa zuwa sauran kasashen duniya manyan ababen mamakin da ake ikirarin suna faruwa a muhallin tekun da wannan tsibiri yake sun hada da bacewar jiragen sama masu dauke da fasinjoji yan kasuwa ko na soji da jiragen ruwa manya da kanana da na shawagi idan suka bace a galibin lokuta ba a ganin buraguzan jirgin balle a kaddamar da bincike kan dalilan da suka haddasa faruwar hadarin wannan al amari abin al ajabi a cewar masu bayar da labarai bai tsaya a bacewar jirage ba tare da ganin buraguzansu kadai ba har da wasu labarai masu caza kwakwalwa kan irin yanayin da tekun ke kasancewa na launi da kuma sulmuya a wasu lokutan ko kuma wasu irin dabi u da ake ikirarin gira gizan da ke saman teku ke shiga a yayin aukuwar hadarurrukan da suka fara faruwa shekaru kusan dari biyu da suka gabata ire iren wadannan labarai sun samo asali ne daga irin jawaban da masu lura da na urar filin saukan jiragen sama da ke tsibirin ke bayarwa ko wadanda ake tarawa wajen binciken da hukumomin gwamnatin amirka da ke lura da ire iren wadannan hadarurruka ke yi da wannan marubuta suka sa wa wannan muhalli suna the bermuda triangle kusurwar bamuda ko kuma the debil s triangle kusurwar shedan a halin yanzu da dama cikin wadanda suka taba jin labarin wannan bigire na bamuda sun yarda cewa wani wuri ne mai cike da almara kamar yadda galibin turawa masu bincike suka fada da kuma cewa babu wanda ya san abin da ke haddasa wannan al amari sai allah ga wadanda suka yarda da allah kenan ko kuma dabi a ta shu umcin wurin wasu suka ce aljanu ne a wurin wasu suka ce akwai wasu halittu ne na musamman da a harshen turanci ake kira aliens masu haddasa hakan wasu suka ce a a irin yanayin wurin ne kawai da dai sauran ra ayoyi masu kama da haka shin meye gaskiyar wadannan zace zace da ake ta yi kan wannan tsibiri wani irin bincike aka yi wajen gano hakan jiragen ruwa da na sama guda nawa suka bace a wannan mahalli rayuka nawa suka salwanta wa da wa suka yi rubuce rubuce kan haka cikin malam kimiya da masu sha awar rubutu kan al amuran mamaki a duniya meye ra ayin nazarin da malaman kimiyya suka yi kan dalilin faruwar wadannan abubuwan mamaki shin wai ma tukun a duniya akwai wasu wurare ne masu irin wannan dabi a ko dai tsibirin bamuda ne kadai in eh akwai to me ya sa na tsibirin bamuda ya sha bamban ya shahara fiye da sauran a duniya wadannan da ma wasu tambayoyi za mu samu amsoshinsu cikin makonni masu zuwa in allah ya yarda a ina tsibirin yake kafin mu yi nisa asalin tsibirin bamuda watau bermuda islands yana gab da tsakiyar tekun atlantika ne arewa da jihar fulorida da ke amurka kuma duk da cewa ana danganta wannan wuri ko kusurwa da tsibirin bamuda sai dai ba a wannan tsibiri kadai wannan kusurwa yake ba kusurwar bamuda wani wuri ne da ya hada manyan gabar tekunan kasashe guda uku da ke nahiyar arewaci da kuma kudancin amurka kusurwar farko ta faro ne daga gabar fulorida ta kasar amurka ta zarce zuwa gabar babban tsibirin puerto rico da ke yamma maso kudu da gabar fulorida daga tsibirin puerto rico kuma kusurwar ta cilla arewa inda ta tike a gabar tsibirin bamuda da ke kusa da tsakiyar tekun atlantika wannan wuri ko mahalllin teku da ke tsakanin wadannan gabobi guda uku shi ake kira the bermuda triangle ko the debil s triangle an danganta wannan kusurwa da tsibirin bamuda ne saboda a nan ya tike kuma galibin ababen hawa kamar su jiragen sama da na ruwa wadanda ake amfani da su wajen kasuwanci da shawagi da atisayen soji a wannan nahiya duk a can suke tikewa kafin su komo inda suka taso ko kuma daga can suke wucewa zuwa wasu nahiyoyin irin su turai da arewacin amurka da kasashen asiya wannan kusurwa ta bamuda ita ce bigiren da jiragen sama da na ruwa ke shawagi fiye da kowane wuri a duniya an kiyasta cewa akalla akan samu sawun jiragen sama daga wannan nahiya zuwa kasashen turai da sauran nahiyoyi sama da dubu hamsin a shekara bayan haka akwai jiragen ruwa da na kasuwanci da na shawagi ko yawon bude ido da kuma jiragen saman atisayen soji da hukumar sojin amurka ke turawa suna shawagi watau kai komo don yin atisaye har wa yau akwai masu shawagi da kananan kwale kwalen shakatawa wadanda a harshen turanci ake kira pleasure boats da kuma jiragen ruwan tsere da ake kira yatchers bayan haka akwai filayen saukan jiragen sama a dukkan kusurwoyin nan uku tare da tashar jiragen ruwa masu karban manya da kananan jiragen da ke shawagi a wannan wuri sannan kuma sai miliyoyin masu zuwa yawon bude ido daga sauran kasashen duniya musamman ma amurka da turai a takaice dai wannan wuri rayayyen wuri ne da sawun jirgin ruwa da na sama da na masu ziyara ba su daukewa daga shekara zuwa shekara zai dace mai karatu ya rike wannan karatu kan yawan zirga zirgar da ake yi a wannan wuri domin zai taimaka masa wajen karba ko rashin karbar dalilan da wasu marubuta suka bayar wajen yanke hukuncinsu na karshe yaushe abin ya fara wannan kusurwa da ake wa take da kusurwar shedan ko debil s triangle ya fara cin jiragen sama da na ruwa ne shekaru kusan dari biyu da suka gabata duk da cewa ba a fara fahimtar hakan ba sai wajen shekaru casa in zuwa dari da suka wuce daga nan ne aka fara danganta hadarurrukan da suka gabata da wannan yanayi mai ban mamaki kamar yadda bayanai suka gabata wannan kusurwa ta bamuda ta yi kaurin suna ne wajen hadararruka masu ban mamaki inda bayan hadarin ake rasa abin da ya haddasa shi ko kuma a ma kasa samun buraguzai ko gawawwakin wadanda suka rasa rayukansu da ma na jirgin gaba daya a wasu lokuta a kan samu sakon neman agaji daga direbobin jiragen sama cewa suna ganin wasu abubuwa masu ban tsoro ko firgitarwa kafin a mayar da jawabin ceto garesu sai kawai a nemi hanyar sadarwa a rasa wani kuma zai bugo ne cewa ba ya ganin gabansa bayan kuma a na urar lura da yanayin sararin samaniya babu wata matsala da na urar ke hangowa babu yanayin hazo mai firgitarwa babu ruwan sama babu alamar mahaukaciyar guguwa mai yi wa jiragen ruwa dibar karan mahaukaciya amma sai kawai a ji hanyar sadarwar ta yanke mafi shahara daga cikin abubuwan mamaki da suka faru a wannan kusurwa shi ne hadarin tawagan jiragen kai hari da darkake abokan gaba na kasar amurka masu suna flight wadanda hukumar sojin sama na kasar amurka ta aika don yin shawagi a wannan kusurwa cikin shekarar duk da cewa ana lura da tafiyar wannan tawaga na jirage ta hanyar na ura hangen nesa sadda suka baro cikin kasar amurka sai dai cikin lokaci guda kawai sai aka neme su aka rasa da aka nemi sadarwa da shugaban tawagar sai ya ce a yanzu muna shiga wani irin farin ruwa ne al amura sun fara lalacewa bamu san inda muke ba a halin yanzu ruwan kore ne a a fari ne sai sadarwa ta yanke a tsakanin masu lura da na urar da wannan shugaban tawaga bayan faruwar wannan lamari an yi ta bincike cikin teku ba a samu buraguzan wadannan jirage ba balle wadanda suke ciki babu wanda ke da wani bayani gamsasshe kan abin da ya haddasa wannan hadari har zuwa yau balle bayani kan hakikanin wurin da abin ya auku a lokacin da aka tura wata tawaga ta manema jirage da suka isa wurin da na urar ta sanar da faduwarsu babu abin da aka gani a wurin daga nan aka ci gaba da samun ire iren wadannan hadarurruka masu ban mamaki da al ajabi wasu a kan samu bayanai kan batansu bayan tsawon lokaci wasu kuma ko alama ba a samu sai dai kawai a hakura sahara wani irin yanki ne acikin duniya wadda yake kasa ce zalla sahara ta kasance kasa ce mai tarin yawa da kuma fadi mafi akasari zaka sami sahara babu bishiyoyi ko duwatsu lallai ikon allah da yawa yake irin bishiyoyin da suke fita a sahara sune qayoyi wato kamar misalin aduwa ana samun ruwan sama mafi karanci a yankin sahara wannan shine dalilin da yasa bishiyoyi da ciyawu basa fita sannan akwai wata irin guguwa datake tasowa daga yankin sahara wanda take dibar yashi sai kaga ta tarashi a waje guda tsibi file panoramio mehrdad jpg saharan mehrdad kenan file a camel ride in the sahara desert jpg wasu matafiya a sahara file adrian massif hoggar national park jpg adrian massif hoggar national park birnin makkah gari ne mai tarihi birnin ya kasance a nahiyar asiya wato acikin tsibirin saudiya a tarayyar larabawa wannan gari na makkah shine birni mafi girma da shahara a duk fadin nahiyar asiya birni ne wanda allah yayi masa albarka tunda shine birnin fiyayyen halitta annabi muhammad s a w albarkatun kasa garin makkah allah ya azurtashi da yawan bishiyoyin dabino da inabi lallai birnin kayataccen birni ne wanda har ya wuci a iya misaltawa hakazalika ta bangaren albarkatun kasa allah ya horewa birnin arzikin man fetur da kuma gwala gwalai da sauransu birnin makkah shine birnin manzon allah na farko a garin aka haifeshi a nan kuma yayi girma tun gabanin a bashi annabta daga baya ne ya koma madinah madinah birni ne dake a yammacin nahiyar asiya cikin tsakiyar yankin gabas ta tsakiya baruch larabawa ita dai wannan birni ya kafu ne tun dubban shekaru a baya tun a zamanin annabawa hakika birnin madinah garin musulunci ne shine birnin manzon allah annabi muhammad s a w kafin zuwan musulunci ana kiran birnin da suna yathrib amma daga baya sai annabi ya canjawa garin suna zuwa madinah ko kuma madinat al munawwarah a cikin birnin akwai babban masallaci wanda shine farkon masallacin da annabi ya gina a madinah wannan masallaci shine masallacin quba fadin kasa birinin madinah yana da fadin kasa kamar haka hakika birnin madinah yanada matukar tasiri a musulunci shine garin annabi muhammad s a w bayan hijararsa daga birnin makkah acikin garin yayi rayuwa har yakoma ga allah sannan kuma acikin birnin aka birne shi acikin dakinsa inda yarasu wanda ayanzu nanne masallacinsa shi yasa duk alhazan da sukaje madinah to sai sun kai ziyara kabarinsa s a w da manyan sahabbansa larabawa wasu mutane ne dake daga nahiyar asiya a gabashin duniya larabawa sun kasance jarumai ko ince sadaukai na ban mamaki larabawa mutane ne masu alkibla gami da sanin mutumcin kansu wannnan dalilin ne yasa balarabe yake kishin kansa yake kokarin ganin ya kare kansa da yan uwansa ta kowace fuska ka sani cewa larabawa suna da al adu kamar yadda kowacce kabila a duniya tanada irin nata al adun bayan haka larabawa sun kasu gida gida kuma kowanne bangare akwai al adar da sukafi bata kulawa bayan haka larabawa suna da yawa sosai acikin duniya adadin larabawa da inda suke zama a duniya rana wata babbar halitta ce dake fitar da iska da haske sakamakon ci da wuta da takeyi hakane yasa tazama fitilar dake haskakasararin samaniya gaba daya a takaice dai rana itace ke haskaka gaba dayan duniyoyi dake cikin sararin sama gaba daya duniyoyin suna zagaye rana a bisa kudirar ubangiji zageye akasin hannun agogo wato tana zagaye ne ta hannun hagu shi yasa mu duniyarmu take daukar har tsawon kwanaki kafin ta gama zagaye rana hakan nan kowacce duniya akwai adadin kwanakin datake dauka kafin ta gama zagaye rana rana itace fitila mafi girma acikin sararin samaniya itace ke samar da haske mafi karfi nizhny novgorod colloquially sau da yawa lower oktoba zuwa oktoba gorky wani gari a rasha da gudanarwa tsakiyar volga tarayya district da nizhny novgorod yankin located in zuciyar gabas turai bayyana a confluence na oka da volga oka ya raba birnin kashi biyu da wa azi akan babba kuma duwtsu a kan dyatlov zarechnaya ƙananan a kan ta hagu low kwance gaci birnin da aka kafa a by prince yuri vsevolodovich na vladimir a ya kasance wani dutse gina kremlin wanda ba a dauki ko da sau daya a tarihi tun tare da canja wuri zuwa birnin makarevskoy gaskiya ya zama daya daga cikin mafi girma a shopping cibiyoyin a rasha a lokacin masana antu na s a cikin birnin da aka gina manyan kamfanonin aikin injiniya ciki har da most auto giant gorky automobile shuka a lokacin girma patriotic war na birnin kuwa shi ne mafi girma a maroki na soja kayan aiki wanda shine dalilin da ya sa bamai bayan yaki birnin da aka bayar da order of lenin yawan na biyar mafi yawan birnin a rasha city tsakiyar agglomeration wanda yana da yawan mutane miliyan shi ne na shida most a kasar da na biyu a tsakiya volga birnin yankin km nizhny novgorod mai muhimmanci tattalin arziki da masana antu tsakiyar rasha manyan kai cibiya birnin yana daya daga cikin mafi girma a cibiyoyin na kogin yawon shakatawa a rasha a tarihi na birnin arziki a cikin yawon shakatawa jan hankali da kuma na da muhimmanci yawon shakatawa makma nizhny novgorod is located a confluence biyu manyan waterways na turai na rasha da volga da oka koguna birnin ne zuwa kashi biyu sassa oka gabas tsaunuka daga duwtsu located a kan daidai banki na oka da volga na gudna a arewacin yammacin tip daga cikin volga uplands dyatlov duwtsu da yamma na gefen hagu banki na oka da dama banki na volga lowland zarechnaya oka estuary da kasa tsakiyar gabas ta turai bayyana nizhny novgorod a birnin tare da wani arziki tarihin kusan shekaru a kan karkararta a wannan lokaci ya tara mai yawa tarihi da al adu jan hankali da suka dimbin yawa na zamani image na birnin tauraron dan adam ma ana da tarihin tauraron dan adam aminiya kamar yadda bayani ya gabata shine duk wata na ura mai cin gashin kanta da ake harbawa zuwa sararin samaniya don mikawa da karbo bayanan yanayi ko dauko hotunan wasu wurare da dan adam baya iya kaiwagaresu ta dadi ko kuma sinsino irinyanayin da muhalli zai kasance a wasu lokuta na dabam ire iren wadannan taurari suna shawagi ne a cikin falakin wannan duniya tamu ko duniyar wata da taurarin da allah ya halitta kokuma cikin falakin wasu duniyoyi makamantan namu a halin wannan shawagi ne suke gudanar da aiyukansu na nemo bayanai ko karbowa daga wani bangaren wannan duniya don yada bayanan zuwa wasu bangarorin dabam ko kuma nemo bayanan da ke da nasaba da falakin da suke shawagi a ciki don aiko sakon da suka taskance zuwa garemu a wannan duniya ko kuma a wasu lokutan su dauko mana hotunan abinda ke faruwa ga manya manyan tekunan da ke zagaye da mu a duniya gaba daya shi tauraron dan adam duk karkonsa ba ya dawwama a muhallin da aka jefa shi ciki don shawagi yana da muddar rayuwa da aka deba masa da zarar aikinsa ya kare zai dawo wannan duniya tamu ko kuma a wasu lokutan ma yana kan aikinsa sai ya samu matsala ya wargaje ba tare da masushi sun iya kaiwa gareshi ba idan ma ya gama lafiya yana iya samun matsala wajen shigowa wannan duniya lafiya garau a takaice dai duk wani tauraron dan adam na da iya kwanaki ko watanni ko shekarunda aka deba masa sannan yana da irin aikin da aka harba shi ya yi tauraron dan adam da ke gano yanayin muhalli da falakin da ke sararin samaniya yana dauke ne da na urar daukar hoto wacce ta dace da tsarin aikinsa wanda aka harba don gano yanayin zafi ko sanyi na dauke ne da na urar da ke taimaka masa sinsino yanayin muhallin haka wadanda aka harbawa don yada shirye shiryen gidajen rediyo da talabijin duk suna da nasu sifa da ta sha bamban da sauran an fara harba ire iren wadannan taurarin wucin gadi ne zuwa cikin falaki shekaru kusan hamsin da biyu da suka gabata kuma yazuwa yanzu an harba wajen dubunnai masu zuwa don karbowa da aikawa da bayanai ko sinsino yanayi ko kuma dauko hotunan sararin samaniya don amfanin dan adam a karon farko ana amfani ne da roket mai dauke da kumbo space shuttle don cilla wani tauraro zuwa sararin samaniya tarihin tauraron dan adam daga baya aka zo ana amfani da jiragen sama masu masifar gudu duk da yake shi ma wannan tsari nabukatar roket wanda ke harba jirgin zuwa wani mizanin nisa cikin samaniya kafin wannan jirgi ya ingiza tauraron cikin falaki ana cikin haka sai kuma masana kimiyyar sararin samaniyar amirka suka bullo da wata hanya wacce ta sha bamban da sauran wajen sauki da inganci wannan hanya kuwa ita ta cilla tauraron dan adam daga babbar kumbon tashar binciken sararin samaniya da ke can sararin samaniya watau us space shuttle hakan na faruwa ne domin masana na iya kera tauraron dan adam a halin zamansu cikin wannan kumboda ke tashar har su harba shi haka idan ya lalace ko ya gama aikinsa suna iya sanya shi cikin wani kumbo karami don aikowa dashi wannan duniya tamu don a gyara shi yadda ya kamata nan gaba masana harkar falaki a amurka na tunanin bullo da wani tsari mai suna single stage to orbit watau tsalle daya zuwa falaki a misali wannan tsari zai rage yawan tashoshin da tauraron dan adam zai bi kafin kaiwa ga falakin da aka umarce shi da zuwa idan har suka dace wannan tsari zai zo ne da kumbon sararin samaniya guda daya tafkeke mai iya daukan taurarin dan adam da dama don aikawa dasu zuwa cikin falakin da ya dace dasu cikin harbawa guda tauraron dan adam na farko da ya fara shiga cikin falakin wannan duniya tamu shinesputnik wanda kasar rasha ta harba a ranar ga watan oktoba shekarar wannan tauraro yayi shawagi cikin falaki yana aiko sakonni har tsawon kwanaki ashirin da daya bayan ya kamo hanyarsa ta dawowa duniya sai ya kone a hanya hakan ya faru ne ranar ga watan janairun shekarar daga nan kasar ta sake cilla wani tauraron mai sunasputnik a ranar ga watan nuwanba na shekarar dai har wayau a ciki suka sanya wata karya don gwaji wacce a karshe ta mace sa o i biyu da harba ta sanadiyyar tsananin zafin da ke cikin tauraron da aka sanya ta ciki tauraronsputnik ya dawo wannan duniya tamu ranar ga water afrailun shekarar inda ya kone bayan ya shigo shi ma da ganin haka sai kasar amurka ta fara narkewa da kishi ana cikin haka sai kawai aka ji ita ma ta harba tauraronta na farko zuwa cikin falakin wannan duniya tamu mai sunaexplorer ranar ga watan janairun shekarar bayan nan ta sake cilla wani tauraromai sunadiscoverer tauraron dan adam na farko da ya fara zuwa falaki ya taskance bayanan da yake bukata ta hanyar wata na ura sannan ya cillo wannan na ura zuwawannan duniya tamu masu binciken kasar amurka sukadauka don tantance sakonnin da kalato musu wannan aiki ta gudanar dashi ne cikin shekarar ranar ga watan agusta daga nan sauran kasashe suka biyo baya amurka ko amurika ko amirka nahiya ne amurka ta kasu kashi biyu akwai amurka ta arewa north america da kuma amurka ta kudu wato south america amurka maso arewa wacce akafu sani da united states of america usa a shi tarayyar amurka tarayyar amurka kasashe ne da suka hade waje taya tare da yarjejeniyar zaban shugaba guda ta hanyar jefa quri a sannan a rarraba matakan iko ga kowace yankin tarayyar wacce ke dauke da kasashe guda hamsin states wanda cibiyar kasan ke washington dc jihohi suna daga cikin kasashen arewacin amurkan sai alaska dake arewa maso yammacin arewacin kasar sai kuma hawaii dake tsakiyar pacific mid pacific california itace jihar da tafi kowace kasa yawan mutane wacce take da gidaje estimate se kuma kasar da tafi kowace karancin mutane itace kasar wyoming da misalin gidajen mutane guda kasashe jihohin amurka guda hamsin tare da sunayensu a jere alphabetically gidan radio france internationale rfi yana watsa shirye shiryen rane daga birnin paris na kasar faransa akwai sama da mutane miliyan dake sauraron rfi a kididdigar shekara ta yana daya daga cikin wanda akafi saurare a gidajen rediyo na kasa da kasa a duniya tare da bbc world service muryar amurka da kuma deutsche welle rfi na watsa labarai ta talabijin awanni a fadin duniya akwai kuma gidajen fm mallakin rfi a kasashe daban daban da kuma usb a kan worldspace kuma a kan rfi fr akwai wata tashar jihar kamfanin faransa mdias monde rfi france mcd an kafa rfi a a matsayin wani ɓangare na radio faransa da gwamnatin faransa da kuma maye gurbin da poste mulkin mallaka da halitta a paris mondial radio paris rtf radio paris da kuma ortf radio paris a majalisar faransa ta canza dokar don ba da damar rfi ta yi aiki da kansa radio france rfi na watsa shirye shirye a yarurruka daban daban kamar english kiswahili hausa spanish portuguese romanian russian persian chinese vietnamese and cambodian har ila yau rike monte carlo doualiya da radio monte carlo gabas ta tsakiya wanda yake bada larabci shirye shirye a birnin paris da kuma amma tasirin su daga wani watsawa a cyprus zuwa masu sauraro a fadin gabas ta tsakiya da kuma arewacin afirka daya daga cikin mafi girma a kasashen waje harshen shine turanci sashen turanci na rfi yana watsa shirye shiryen sa kowace rana sannan kuma dukkanin shirye shiryen sashen turanci suna samuwa online kuma don saukna rfi ana iya sake sauraron su ashafin yanar gizo a kan satumba togo lese shugaba gnassingbe eyadma yi kokari ta dakatar da watsa labarai na wata hira da daya daga cikin abokan adawar agbyom kodjo da phoning kai tsaye zuwa elyse palace a hirar da aka ba tace da jean paul cluzel rfi ta shugaba a lokacin saboda da hadewa sa baki na yan jarida cinikayya kungiya ta kashin duk da haka wani rahoto kiwon tambayoyi game da faransa asiri sabis nauyi a cikin mutuwar hukunci bernard borrel a djibouti wanda aka watsa shirye shirye a kan may aka daga baya cire daga rfi ta website domin ba a bayyana ba dalilai yiwu saboda da sa baki na djibouti shugaba ismail omar guelleh ranar ga oktoba jean helene da aka bayar da rahoton ga rfi a lokacin yakin basasa a ivory coast lokacin da ya kashe a abijan da yan sanda saje theodore sry dago a nuwamba rfi rahoto tawagar ghislaine dupont da claude verlon da aka kashe yayin rufe da mali zaben majalisar dinkin duniya ya kafa mutuwarsu kwanan don tunawa da kasa da kasa rnar samun hukunci a kowace shekara rfi yayi wani kullum podcast a mai sauki faransa m via itunes mai suna journal en franais facile watsa cibiyar sadarwa rfi yana amfani da gida gajeren zango na tashar gudun ba da sanda tashoshin a faransa kuma daya gajeren zango na tashar gudun ba da sanda tashar a faransa guyana duk tashoshin suna mallakar da kuma sarrafa ta faransa harkokin mahalui tdf alliss ne mai rotatable eriya tsarin for high ikon gajeren zango na tashar radio watsa labarai sin radio international da turanci china radio international cri gidan rediyo ne na jamhuriyar jama ar kasar sin prc a halin yanzu hedkwatarsa na a babaoshan wani subdistrict na beijing da radio beijing da kuma asali radio peking da aka kafa a kan disamba na na shekarar cri adopts da prc gwamnatin ta ra ayi a kan siyasa al amurran da suka shafi irin su siyasa matsayi na taiwan da matsayi na dalai lama cri fitattu inganta m dangantakar tsakanin prc da kuma duniya kamar yadda tare da wasu kasashe external gabatarda shirye shiryen kamar muryar amurka bbc radio kuma australia cri taka muhimmiyar rawa a cikin prc ta taushi ikon dabarun ya na ofisoshin kasashen waje da kuma watsa shirye hours na shirye shirye a kowace rana hours a turanci ciki har da labarai a halin yanzu harkokin kuma fasali a kan siyasa da tattalin arziki al adu kimiyya da fasaha fiye da gajeren zango na tashar watsa ake amfani da su rufe mafi yawansu duniya an watsa shirye shirye via internet da yawa da tauraron dan adam da shirye shiryen da ake rebroadcast da yawa na gida fm da kuma am gidajen rediyo a duk duniya radio aka fara gabatar a kasar sin a cikin s kuma s duk da haka yan gidaje da rediyo masu karba bayan yan birane da kasuwanci tashoshin mai of rediyo ta kasance a gare siyasa manufa akai akai a kan wani gida yankin matakin kasar sin jam iyyar kwaminis ta farko amfani da rediyo a yanan a watan maris da watsawa shigo da daga moscow xinhua na kasar sin sabuwar radio xncr ya tafi a kan iska daga yanan a kan disamba xncr daukar kwayar cutar zuwa fi girma gwargwadon yankin bayan shekarar da kuma shirye shirye zama mafi yau da kullum da kuma slavonic tare da watsa shirye shiryen na labarai hukuma sanar yaki karanta labarai da kuma gwaninta da wallafe wallafen shirye shirye da turanci sabis fara a ranar satumba yada a matsayin xncr daga wani kogo a shahe a cikin taihang mountains a lokacin da kasar sin shi ne a tsakiyar wani yakin basasa in byar sabuwar nasara da yankunan da watsa shirye shirye a kasar sin siyasa da al adu hangen zaman gaba ga duniya baki daya a tashar koma daga taihang mountains zuwa babban birnin kasar peking a lkacin da ta jamhuriyar jama ar kasar sin da aka kafa a da sunan da aka canza zuwa radio peking a kan afrilu kuma zuwa radio beijing a a kan janairu sunan tashar aka sake canza wannan lokaci zuwa kasar sin radio international domin kauce wa duk wani rikice da na gida beijing rediyo watsa labarai cri watsa shirye via gajeren zango na tashar radio tauraron dan adam da yanar gizo a cikin harshen turanci da kuma sauran harsuna da yawa duba ƙasa haka kuma akwai m am da fm relays gajeren zango na tashar watsa shirye shiryen a turanci da ake niyya a arewacin amirka caribbean turai afirka asiya da pacific ta kudu cri kula kai tsaye gajeren zango na tashar watsa shirye shiryen zuwa raya kafofin watsa labarai mai arzikin kasashen a arewacin amirka da turai kamar yadda manyan yammacin gabatarda shirye shiryen kamar bbc world service muryar amurka da kuma radio netherlands rage ko yanke irin wannan watsa shirye shiryen a farkon shekarar shi ya fara watsa shirye shirye gida sabis na beijing yankin a am da fm mitoci da sabis daga baya fadada zuwa dama manyan birane a fadin prc samar da sauraro a cikin prc da labarai da rahotanni dace music weather turanci da kasar sin koyo basira kazalika da sauran ayyuka cri news radio cri da aka kafa a ranar ga satumba wanda ya riƙi amfani da cri ta yan jarida daga ko ina cikin duniya kuma bayar da rahoton kasa da kasa da kuma partially gida labarai wasanni nisha da kuma salon shirye shirye domin cikin gida sauraro a mandarin na kasar sin da nufin yin cri news radio na farko aji na kasa labarai rediyo iri da taken ne na farko news news farko a da spot kasar sin live duniya da dai sauransu cri news radio za a iya ji online da kuma a birnin beijing a radiyo a kan fm a tianjin fm a chongqing fm a guangdong hong kong da kuma macau fm a shandong fm a anhui fm da wadannan shirye shirye da za a iya ji a mandarin version daga cikin podcast daga world radio network wannan watsa shirye shirye da aka asali niyya a london a cikin united kingdom a shekara ta suka kawar da london tunani wanda shi ne wani ɓangare na gabatarwar a matsayin ni hao london sannu london da cri hausa tashoshi da za a iya ji online su ne yayi wani m kewayon abun ciki na bidiyo a kan ta ciki har da da dama flagship nuna rufe music fina finai da kuma comedy da cikin hannu na m shirin gaskiya style guntun wando focussing on al ada da tafiya a cikin kasar sin da turanci podcast daga world radio network hada da wadannan shirye shirye duk wanda aka taka leda a easy fm cri fm a kenya kuma a gidajen rediyo a ko ina cikin duniya a lokacin manyan sin holidays an kwafa golden week irin su kasar sin sabuwar shekara may day da kuma tsakiyar autumn festival kasar sin radio international yawanci watsa shirye na musamman shirye shirye kamar mafi yawa daga shirye shirye ba hali na watsa shirye shirye a lokacin da wasu sassa na shekara da misalin shi ne kama da kirsimeti music watsa shirye shiryen a amirka sin radio international watsa shirye shiryen da wadannan harsunan da tibet da uygur da kuma kazakh ayyuka suna watsa shirye shirye cikin tarayya da na gida rediyo tibet jama ar kasar broadcasting station kuma xinjiang jama ar kasar broadcasting station a watan yuli cri ta kaddamar da wani sabon rediyo tashar da ake kira cri olympic radio a am a birnin beijing wannan na musamman watsa shirye shirye da aka yi a mandarin yaren mutanen koriya turanci rasha faransa mutanen espanya larabci japan da jamus hours a rana wannan sabis kare a marigayi da kuma a yanzu da mita am aka shagaltar da cri news radio beijing kawai nolisair wani kanad kamfanin iyaye kamfanin na nationair wani kanad hanyar jirgin sama kuma daga technair wani jirgin sama tabbatarwa kamfanin kamfanin da aka mallakar robert obadiya hedkwatar aka located a cikin nationair building a kan dkiyar montreal mirabel international airport a mirabel quebec nationair sarrafa a ƙarshen s da farkon s daga sansanonin sojin a montreal da toronto da yanayi sansanonin sojin a quebec city da flights daga hamilton saskatchewan zuwa london england a daya batu nationair ya kanada ta uku mafi girma a kamfanin jirgin sama bayan air canada da kanad airlines kasa da kasa inda ake nufi a lokacin hunturu watanni kunshi mafi yawa na rana inda ake nufi a florida caribbean mexico da kuma kudancin amirka rani inda ake nufi hada vancouver da calgary amma yana da nauyi girmamawa a turai inda ake nufi yafi ingila scotland portugal da faransa da hanyar jirgin sama ma ya shekara shirya sabis tsakanin montreal mirabel da kuma brussels belgium bauta wa da hanya har zuwa yau da kullum da hanyar jirgin sama kokarin faruwa shugaban da shugaban da air canada da kanad airlines international aiki shirya flights tsakanin toronto da montreal miƙa cheap kudin tafiye tafiye da kuma m wurin sayar da tikiti yanayi da shirya sabis ya fairly short rayu a lokacin kafada lokaci kuma domin kara yin amfani da ta jirgin sama nationair yi da dama sub kwangila wadannan za su wani lokacin amma ba kullum sun hada da flight samarin da wannan sa nationair jirgin sama a ga wajibi a gabas ta tsakiya a lokacin gudu har zuwa gulf war yin evacuations aikin da majalisar dinkin duniya motsi sojojin a cikin namibia da kuma jiragen gare najeriya airways a nationair ma ya yi da dama sub charters ga kamfanonin jiragen sama kamar hispania lneas areas garuda indonesia kungiyar tarayyar des transports ariens uta da kuma ltu international ltu nationair aka aiki wasu jiragen don uta a a lokacin inda uta flight da aka lalata inflight nationair sarrafa da dama sub kwangila a duk faɗin duniya ciki har da nijeriya airways flight najeriya airways wanda ya fado a jeddah saudi arabia on yuli inda suka kashe dukan a kan jirgin ciki har da kanad aircrew shi ne kuma ya rage da mafi mnin jirgin sama bala i shafe wata kanad hanyar jirgin sama cikin hanyar da hadarin da aka samu ya zama a ƙarƙashin inflated tayoyi wanda bi da bi sa overheated tayoyi a kama wuta da kuma gazawar da na ura mai aiki da karfin ruwa tsarin da m in jirgin hutu up na jirgin sama takaice na yin gaggawa saukowa da aminci daga cikin hanyar jirgin sama da aka sau da yawa zargi amma shugaban kasar robert obadiya suna tsananta ƙaryata game da zargin ƙarshe za a gano cewa kamfanin jirgin sama sau da yawa ya tashi jirgin sama da suke unairworthy da kuma cewa sufuri canada san wannan ba amma ya yi kome ba game da shi rasa a safety review cewa jfa da hanyar jirgin sama a cikin wani mummunan haske an gano cewa daga baya da jirgin sama wanda ya fado a saudi arabia da aka un airworthy domin da yawa kwanaki kafin a karo da kuma cewa ma aikatan ya canza takardun domin ga jirgin ya tashi a kan yuli a aircrash haɗe shi da nationair ta matalauta suna ga on lokaci sabis da kuma na inji matsaloli haifar da manyan matsaloli da jama a image da aminci tsakanin yawon shakatawa aiki wadannan matsaloli suna da ninkawa a lkacin da nationair kulle fitar da unionized flight samarin da tafi maye gurbin su da strikebreaker s a kan nuwamba a lockout dade da watanni da kuma lokacin da shi ya ƙare a farkon nationair samu kanta a mai tsanani kudi matsala kuma yi domin fatarar kariya kamfanin tafi fatara a cikin bazara na bayan da aka gano cewa ta binta gwamnatin miliyoyin daloli a unpaid saukowa kudade bashi ya fara kwace jiragen sama da nema tsabar kudi har gaban ga ayyuka kamfanin da aka ayyana fatara a watan mayu bin bashi cdn miliyan a robert obadiya roƙe da laifi zuwa takwas kirga na zamba dangane da kamfanin ayyukan a lokacin da aka fili bayyana cewa cikin hanyar da hadarin ya sakaci a kan wani ɓangare na kamfanin ta riga an tafi ga dama shekaru garin azare dai gari ne mai tarihi a kasar hausa yana da sarkin yanka sunan sarkin kuwa shine alh dr umar faruq ii ana ce masa sarkin katagum sunan karamar hukumar shine katagum sannan karamar hukumar ta gabas tayi iyaka da damban ta yamma kuma tayi iyaka da shira da jama are ta kudu kuma tayi iyaka da misau ta arewa kuma tayi iyaka da itas gadau garin azare yana cikin arewacin bauci kuma shine gari na biyu mafi girma bayan garin bauchi kuma garin na azare yana da gidajen talabijin guda biyu akwai nta channel akwai batv channel kuma yana da gidan rediyo guda daya wadda ake ce dashi brc fm kan mita yana da uguwanni da dama amma manyan ciki sune matsango daga kudanci sannan akwai nasarawa daga tsakiya sannan akwai tsakuwa daga gabashi sannan akwai kasuwar kaji daga yammaci sannan akwai unguwar dan kawu daga arewaci sannan akwai kauyuka da suke zagaye dashi daga gabas akwai dalli daga yamma akwai bulkacuwa daga kudu akwai isawa da zabi daga arewa kuma akwai duhuwar kura da gadau gudawa ko diarrhoea wani yanayi ne da ya ke sawa a yi tsuguno mai ruwa ruwa ko rikicewar ciki a ƙalla sau uku a ko wace rana wani lokaci ta kan ɗauki kwanaki wanda hakan ke jawo bushewar jiki sabo da rasa ruwa a jiki alamomin bushewar jiki wasu lokuta na farawa ne da rashin jawuwar fata da kuma canja kamanni wannan na iya ci gaba zuwa raguwar fitsari canjin launin fata ƙaruwar bugun zuciya cikin saurida kuma fita daga hayyaci idan abin ya yi tsanani bayan gari marar tauri amma ba mai ruwa ruwa ba a wajen yara da ake shayarwa na iya zama abin da aka saba babban abin da ya ke jawowa ita ce matsala a hanji ko dai sabo da ƙananan ƙwayoyin cuta bakteriya parasait ko yanayin da aka sani da kumburin ciki wannan kamuwa da cuta wasu lokuta a kan same ta daga abinci ko ruwa wanda bayan gari ya gurɓata ko kuma kai tsaye daga mutumin da ya kamu za a iya kasata kaso uku gudawa mai ruwa ruwa ta gajeren lokaci gudawa mai jini jini ta gajeren lokaci idan kuma ta kai fiye da mako biyu gudawa mai daɗewa gudawa mai ruwa ruwa ta gajeren lokaci na iya zama a dalilin kamuwa da cutar kwalara idan akwai jini an fi saninta da atini wasu abubuwa da ba na kamuwa da cuta ba na iya kawo gudawa wanɗanda suka haɗa da matsanancin aikin hailittar cikin jiki mai kama da gurjiya rashin juriya na aikin sukari a jiki cuta mai haddasa kumburin hanji mafi yawa daga shaye shayen magunguna da alamar rikicewar ciki da wasu abubuwa a yawaicin lokuta yanayin tsuguno ba a bukatar bayaninsa domin tabbatar da ainihin sababi za a iya inganta kariya daga kamuwa da gudawa ta inganta mahalli tsaftace ruwan sha da wanke hannu shayar da nono na aƙalla wata shida na da matuƙar amfani domin riga kafi ne daga ƙwayoyin cuta haɗin gishiri da sukari ors tare da tsaftataccen ruwa wanda aka haɗa da gishiri matsakaici da sukari shi ne maganin da aka zaɓa ƙwayoyin magani masu zinc an bayar da shawarar amfani da su wannan kaifiyyar maganin an ƙiyasta ta ceci yara miliyan a cikin shekaru da suka gabata idan mutane suka kamu da gudawa ana bayarda da shawara cewa su ci gaba da cin abinci mai tsafta kuma jarirai a ci gaba da shayar da su nono idan ba a sami haɗin ors na sayarwa ba ana iya amfani da haɗin gida ga waɗanda ke fama da matsanancin rashin ruwa a jikinsu za a iya bukatar ƙarin ruwa ta jijiyar jini yawancin lokuta duk da haka ana iya amfani da shan ruwa ta baki ƙwayoyin magani na antibiotic duk da cewa ba a cika amfani da su ba ana iya bayar da shawarar amfani da su a wasu lokuta ƙalilan ga masu fama da gudawa mai haɗe da jini da kuma zazzaɓi mai zafi da kuma fama da matsananciyar gudawa da kan biyo bayan bulaguro da waɗanda suke da wata ƙwayar bakteriya ko parasait a bayan gudawarsu ƙwayar magani ta loperamide na iya taimakawa wajen rage yawan motsin ciki amma ba a bayar da shawarar amfani da shi ba ga masu matsananciyar cuta kimanin matsaloli biliyan zuwa na gudawa ake samu a shekara tafi zama ruwan dare a ƙasashe masu tasowa a inda ƙananan yara ke samun gudawa cikin a ƙalla sau uku a shekara a duniya baki ɗaya a cikin shekara ta ita ce sanadiyyar mutawa ga yara masu ƙasa da shekaru biyar miliyan ko yawan samun afkuwar gudawa kuma shi ne sababin rashin ingantaccen abinci kuma abin da ya fi jawo wannan ga ƙananan yara masu ƙasa da shekaru biyar wasu matsalolin masu nisa da kan iya afkuwa sun haɗa da rashin haɓaka ta jiki da kuma tunani maleriya cutar da sauro ke haifarwa ita dai cutar ta kasance sauro ne ke yaɗa ta a tsakanin mutane da sauran dabbobi daga ƙwayoyin cuta protozoans wata ƙwayar cutar microorganism ta yanayin plasmodium alamomin zazzaɓi sun haɗa da janti gajiya amai da ciwon kai idan ya yi tsanani yana haddasa fata ta zama ruwan ɗorawa sanƙamewar jiki suma ko mutuwa waɗan nan alamomi na bayyana kwanaki goma zuwa sha biyar bayan cizon sauro ga waɗanda ba su sami magani sosai ba cutar na iya dawowa bayan wasu watanni ga waɗanda suka rayu bayan sun kamu sake kamuwa na iya haifar da alamomi marasa tsanani wannan juriya ta taƙaitaccen lokaci na ɓacewa a cikin watanni zuwa shekaru idan ba a sami sake kamuwa da zazzaɓi ba yawanci cutar na yaɗuwa daga cizon tamatar sauro mai ɗauke da cutar wato sauro anopheles wannan cizon shi ya kan shigar da ƙwayar cutar daga yawun sauron zuwa cikin jini na mutum sai kuma ƙwayar cutar ta tafi zuwa hanta inda za ta balaga kuma ta hayayyafa mutane na iya harbuwa kuma su yaɗa jinsi biyar na plasmodium sanadi na yawaicin mutuwa sababinta daga p falciparum tare da p vivax p ovale da p malariae waɗanda ke haifar da yanayin zazzaɓi sassauƙa jinsin p knowlesi bai cika haifar da cutuka ga mutane ba ana maganin zazzaɓi ta hanyar nazarin jini da madubin likita da amfani da hotunan jini ko kuma da fasaha mai gano ƙwayar cuta antigen wato gwaje gwajen gaggawa domin magani hanyar gwaji mai amfani da jerin alamomi ta polymerase domin gano dna na ƙwayar cutar ana samar da ita amma ba a cika amfani da ita ba a sassan da cutar zazzaɓi ta zama game gari sabo da tsadarsa da kuma wahala za a iya rage haɗarin kamuwa da cutar ta hanyar hana cizon sauro ta amafni da gidan sauro da magani mai korar sauro ko ta yin amfani da matakai na hana yaɗuwar sauro kamar feshin maganin sauro da kuma hana kwanciyar ruwa akwai magunguna masu yawa domin kare zazzaɓi daga matafiya zuwa shiyyoyin da cutar ta zama ruwan dare shan magani akai akai sulfadoxine pyrimethamine na da matuƙar kyau ga yara da kuma bayan wata uku na farko na samun ciki a shiyyoyi da aka fi samun zazzaɓi duk da bukatar da ake da ita babu wata ingantacciyar allura da ake da ita duk da cewa ƙoƙarin samar da wata na ci gaba maganin zazzaɓi da ka bayar da shawara a kansa haɗi ne da maganin zazzaɓi wanda ya haɗa da artemisinin magani na biyu na iya zama mefloquine lumefantrine ko sulfadoxine pyrimethamine za a iya amfani da quinine tare da doxycycline idan ba a sami artemisinin ba ana bayar da shawara cewa a wuraren da cutar ta zama ruwan dare idan zai yiwu a tabbatar da zazzaɓin cizon sauron kafin a fara bayar da magani sabo da damuwar da ake da ita ta wajen ƙaruwar bijirewa magani da cutar ke yi bijirewa na ƙaruwa ga yawaicin magungunan zazzaɓin cizon sauro misali bijirewa chloroquine p falciparum ya yaɗu a yankuna masu zazzaɓin cizon sauro kuma bijirewa artemisinin ya zama matsala a wasu sassa na kudancin asia cutar ta fi yaɗuwa a wurare masu zafin yanayi da kuma ɓangarori da kusa da wurin zafi waɗan da ke kusa da inda layin equator ya keta wannan ya haɗa da mafi yawan kusa da saharar afirka asia da latin america ƙungiyar lafiya ta duniya ta ƙiyasta cewa a an sami matsalar zazzaɓin cizon sauro miliyan a wannan shekarar an ƙiyasta cewa cutar ta hallaka a ƙalla tsakanin mutane miliyan da mutane mafi yawansu yara a nahiyar afirka yawaici a kan alaƙanta cutar zazzaɓin cizon sauro da talauci kuma ya na shafar haɓakar tattalin arziki a nahiyar afirka an ƙiyasta cewa ya jawo asarar dalar amurka biliyan a shekara sabo da ƙaruwar tsadar kiwon lafiya rashin samun damar yin aiki da kuma illoli ga yawon buɗe idanu cutar hanta wadda a da aka fi sani da cutar hanta mai yaɗuwa wata matsananciyar cuta mai yaɗuwa da ke shafar hanta wadda ƙwayar cutar hepatitis a ke haifarwa hav yawancin matsalolinta na da ƙarancin bayyana musamman ga ƙananan yara lokaci tsakanin kamuwa da kuma bayyana ga waɗanda suka kamu na tsakanin mako biyu da mako shida idan akwai alamu yawaici su kan ɗauki tsawon mako takwas kuma za su iya haɗawa da tashin zuciya amai gudawa fata ta koma launin ɗorawa zazzaɓi da ciwon ciki kimanin kaso na jama a na haɗuwa da maimaituwar bayyanar alamu a cikin tsawon watanni shida bayan kamuwar farko matsanancin hali na gazawar hanta kan afku musamman ga tsofaffi yawaici wannan cuta na yaɗuwa ta hanayar cin abinci ko abin sha wanda ya gurɓata da bayan garin da ya harbu karfashen kifi wanda bai dahu sosai ba shi ne tushen da aka fi sani kuma za a iya yaɗata ta hanyar cuɗanya ta kusa da kusa da mutumin da ya kamu a yayin da alamomin cutar wasu lokuta ba sa bayyana ga yara ƙanana za su iya harbar wasu bayan kamuwa sau guda mutum ya sami kariya iya tsawon rayuwarsa yin magani na bukatar gwajin jini sabo da alamomin cutar sun yi kama da sauran wasu cutuka tana daga cikin ƙwayoyin hepatitis a b c d and e allurar hepatitis a ta fi inganci wajen kariya wasu ƙasashe na bayar da shawarar yinta ga ƙananan yara da kuma waɗanda suka fi shiga cikin haɗarin kamuwa da ita waɗanda ba a yi masu riga kafi ba a baya ta na da matuƙar amfani ga rayuwa wasu hanyoyin kariya sun haɗa da wanke hannu da kuma dafa abinci sosai babu takamaiman jiyya tare da sauran domin maganin tashin zuciya ko gudawa da aka bayar da shawara domin sha dangane da bukata ana iya maganin kamuwa gaba ɗaya kuma ba tare da ci gaban cutar hanta ba jiyyar matsananciyar cutar zuciya idan ta afku sai dai ta hanayar dashen zuciya a duniya gaba ɗaya kimanin alamomin cutar miliyan ke afkuwa ko wace shekara tare da miliyoyin kamuwa da cutar gaba ɗaya ta fi samuwa a ɓangarorin duniya marasa tsafta da kuma rashin ruwan sha mai tsafta a ƙasashe masu tasowa kimanin kaso na yara ne su ka kamu daga shekara kuma sabo da haka su ka sami kariya lokacin da suka girma a kan sami ɓarkewarta wasu lokuta a ƙasashe masu tasowa inda yara ba su da kariya lokacin da su ke tasowa kuma babu isasshen riga kafi a shekara ta mummunar cutar hanta ta yi sanadin mutuwa ranar cutar hanta ta duniya na afkuwa a kowace shekara a ranar ga watan yuli domin wayar da kan jama a dangane da mummunar cuta ta hanata rashin abinci mai gina jiki ko rashin samun abinci mai gina jiki wani yanayi ne da ke samuwa a sanadin cin abinci wanda babu isassun sinadaran gina jiki ko kuma idan su ka yi yawa ta yadda hakan zai haifar da matsalolin lafiya sinadaran gina jikin na iya haɗawa da sinadarin sa kuzari wato kalori sinadarin gina jiki wato protin sinadarin ƙara ƙarfi wato kaboyaidiret sinadarin ƙara lafiya wato bitamins ko da ake kira mineral wani lokaci ana amfani da ita musamman da ma anar rashin abinci mai gina jiki idan aka gaza samun isasshen sinadarin kalori protin ko ƙananan sinadaran gina jiki to amma zai iya haɗawa da cin abinci mai gina jiki fiye da kima idan rashin cin abinci mai gina jiki ya afku ko dai lokacin da ake da juna biyu ko kafin shekaru biyu da haihuwa wannan zai iya haifar da matsala ta din din din tare da rashin girman jiki ko ƙwaƙwalwa rashin cin abinci mai gina jiki wanda ya kai matuƙa wanda aka fi sani da yinwa na da alamomi da suka haɗa da gajarta sirancewar jiki rashin kuzari da ya kai matuƙa da kuma kumburin ƙafafu da ciki kuma wasu lokuta mutane kan haɗu da kamuwa da cutuka da kuma yawan sanyi akai akai alamomi na rashin ƙananan sinadarai masu gina jiki ya dogara ne da sinadarin abincin da aka rasa rashin cin abinci mai gina jiki ya fi faruwa sanadin rashin samun abinci mai inganci wanda za a ci wasu lokuta wannan na da alaƙa da tsadar abinci da kuma talauci rashin shayar da nono na iya zama sanadi domin yawaicin kamuwa da cutuka masu yaɗuwa misali kumburin ciki da uwar hanji mura zazzaɓi da baƙon dauro waɗanda ke bukatar ƙarin abinci mai gina jiki akwai kaso biyu na rashin abinci mai gina jiki rashin sinadari mai gina jiki wato protin da kuma rashin ingantaccen abinci rashin sinadarin abinci mai gina jiki na da matsanantan nau oi guda biyu nau in da ake kira marasmus rashin sinadarin protin da kaloris da kuma nau in da ake kira kwashiorkor rashin sinadarin protin kaɗai rashin ƙananan sinadaran gina jiki da aka fi sani sun haɗa da iron iodine da vitamin a lokacin da mace ke da juna biyu sabo da ƙaruwar bukata rashin sinadaran ya fi zama ruwan dare a wasu ƙasashe masu tasowa cin abinci mai gina jiki fiye da kima na iya jawo ƙiba wanda akan haɗa wannan da al umma wadda ke fama da rashin abinci mai gina jiki wasu abubuwan da ke jawo rashin cin abinci mai gina jiki sun haɗa da anorexia nervosa da bariatric surgery dangane da tsofaffi ana iya samun matsalar rashin cin abinci mai gina jiki a dalilai na zahiri waɗanda suka shafi ƙwaƙwalwa ko kuma na zamantakewa ƙoƙarin inganta abinci mai gina jiki na ɗaya daga cikin mahimman hanyoyi na bunƙasa taimako shayar da nono na iya rage rashin ingancin abinci da kuma mutuwa ga ƙanan yara kuma yinƙurin wannan hanya na ƙara yawa ga yara ƙanana samar da abinci ƙari a kan shayar da nono tsakanin watanni shida da shekaru biyu yana inganta sakamako kuma akwai kyakkyawar shaida wurin taimakawa ga masu taimakawa ƙananan sinadarai lokacin da ake da juna biyu da kuma a tsakankanin yara ƙanana a ƙasashe masu tasowa na duniya samar da abinci ga waɗanda suka fi bukatarsa da kuma isar da shi da bayar da kuɗi ta yadda mutane za su iya sayen abincin a kasuwannin ƙauyuka na da inganci ciyar da mutane kawai a makarantu bai wadatar ba kula da mai fama da matsanancin rashin abinci mai gina jiki a gidansa ta hanyar samar da haɗaɗɗen abinci da za a yi amfani da shi na iya yiwuwa a mafi yawan lokuta ga waɗanda ke fama da matsanancin rashin abinci mai gina jiki wanda wasu matsalolin na rashin lafiya suka ta azzara ya fi kyau a sami jiyya a asibiti wasu lokuta wannan ya haɗa da kulawa da abinda ake kira ƙarancin sukari a cikin jini yanayin ɗimin jiki rashin ruwa a jiki da kuma ciyarwa a hankali bayar da antibiotic lokaci lokaci na da mahimmaci sabo da haɗarin kamuwa da cuta zai ƙara yiwuwa matakai na dogon lokaci sun haɗa da inganta hanyoyin noma rage talauci inganta mahalli da kuma samar da aiki ga mata akwai mutane miliyan da suke fama da rashin abinci mai gina jiki a duniya a shekara ta ƙarin miliyan tun wasu mutanen biliyan ɗaya aka ƙiyasta da ke fama da rashin sinadarin bitamin da minerals a shekara ta rashin abinci mai ɗauke da sinadarin an ƙiyasta ya yi sanadiyyar mutawa ƙasa daga mutuwa a shekara ta wasu rashin na abinci mai gina jiki wanda ya haɗa da rashin sinadarin iodine da rashin sinadarin iron na cikin jini ya yi sanadiyyar wasu rashe rashen rashin abinci mai gina jiki har zuwa shekara ta shi ne sanadiyyar na dukkanin shekarun daidaito na naƙasa kimanin rasuwa guda cikin uku a ɓangaren yara ƙanana an yi imani ta na afkuwa ne a sanadin rashin abinci mai gina jiki to amma ba a cika danganta mutuwar da wannan ba a shekara ta an ƙiyasta cewa an sami kimanin mutuwar mata da ƙanan yara miliyan duk da cewa wasu sun ƙiyasta adadin da cewa zai iya fin miliyan ƙarin yara miliyan na samun rashin kulawa da girmansu daga cutar rashin abinci mai gina jiki ya fi zama ruwan dare a ƙasashe masu tasowa a shaddar gargajiya ko masai wani irin masai ne da ya ke tara bahaya ta ɗan adam a wani rami da ke cikin ƙasa ba sa amfani da ruwa ko lita ɗaya zuwa lita uku na ruwa domin kora bayan garin da aka yi ta amfani da abin kora ruwa zuwa masai idan aka gina su sosai kuma aka lura da su za su iya rage yaɗuwar cutuka ta rage yawan bahaya a wurin zaman jama a wanda akan yi tsuguno a fili wannan ya na rage musayar abubuwan da ke kawo cuta tsakanin bayan gari da abinci wanda ƙuda ke yaɗawa waɗan nan abubuwa da ke kawo cuta su ne manyan abubuwa da ke haifar da gudawa da ake kamuwa da ita da kamuwa da cutar tsutsotsin hanji gudawa da za a iya kamuwa da ita ta yi sanadiyyar mutuwar ƙananan yara yan ƙasa da shekaru biyar kimanin miliyan a shekara ta da kuma kwanakin makaranta miliyan shaddar gargajiya ita ce hanya mafi rangwame ta raba bahaya da mutane yawaici shadda ta ƙunshi manyan ɓangarori guda uku rami a ƙasa murfi ko daɓe wanda aka yiwa ƙaramar kafa da kuma inuwa ramin a ƙalla an fi haƙashi har zurfin mita zurfin ƙafa da mita ƙafa a kwance ƙungiyar lafiya ta duniya na bayar da shawara cewa a ginasu a nisa wanda ke gwargwado da gidaje domin daidaitawa tsakanin yadda za a biya bukata da kuma na wari zurfinsa daga ruwan da ke ƙasa da ruwan da ke sama ya zamanto akwai tazara sosai domin kaucewa matsalar gurɓata ramin daɓen ka da ya fi faɗin santimita inci domin kare yara daga faɗawa ciki a hana haske daga shiga ramin domin rage yawan ƙudaje samun damar shiga domin yin haka za a bukaci amfani da murfi domin rufe ramin da ke daɓen lokacin da ba a amfani da ita idan shaddar ta cika zuwa kimanin nisan mita ƙafa zuwa sama ko dai a kwasheta ko kuma a gina wata sabuwa sannan a mayar da inuwar can ko kuma a samar da wani wurin sabo tafiyar da ƙazanta wadda aka kwashe daga masai na da sarƙaƙiya akwai haɗari dangane da mahalli da kuma lafiya idan ba a yi shi yadda ya kamata ba za a iya inganta shaddar gargajiya ta hanyoyi da dama guda daga ciki ta haɗa da saka bututu mai kawo iska daga ramin zuwa saman ginin wannan na inganta zagayawar iska da kuma rage warin bandakin kuma zai rage ƙudaje idan an rufe saman bututun da raga wadda aka yi yawaici da zaren ƙarfe a irin waɗan nan banɗakuna ba sai an yi amfani da murfi ba wajen rufe ramin da ke daɓen wasu hanyoyin na ingantawa sun haɗa da daɓe wanda aka yi ta yadda ruwa zai gangara ramin da kuma sake samun ƙarfi daga ɓangaren sama na ramin tare da ƙawanya ta bulo ko siminti domin ƙara ƙarfi har zuwa shekara ta an ƙiyasta cewa mutane biliyan ke amfani da shaddar gargajiya yawaicin wannan a ƙasashen duniya masu tasowa da kuma ƙauyuka da dazuka a shekara ta kimanin mutane biliyan ba su da damar amfani da banɗakuna da suka dace kuma biliyan ɗaya sun gwammace biyan bukatarsu a fili a gewayensu kudancin asiya da hamadar saharar afirka su ke da mafi muni na samun dama ga banɗakuna a ƙasashe masu tasowa kuɗin da za a kashe wajen gina masan gargajiya ya kama tsakanin dalar amurka da ci gaba da gyara kan ci kuɗi tsakanin dalar amurka da dala ga duk mutum guda a kowace shekara wanda wasu lokuta ba a la akari da wannan a wasu ɓangarori na ƙauyukan indiya shelar da aka yi ta babu banɗaki babu mata an yi amfani da ita domin haɓaka banɗakuna ta hanyar ƙarfafawa mata domin su ƙi auren mutumin da ba shi da banɗaki georgia kasa ce dake nahiyar turai ko asiya georgia ta kasance a yammacin asiya tana bakin tekun bahar maliya a tsakanin cikakken sunan ta jamhuriyar georgia tun ƙasar georgia ce kamar yadda aka rubuta a tsarin mulki a da tana daga cikin tarayyar soviet amma yanzu ta zama jamhuriya mai cin gashin kanta babban birni ta shine bilisi yawan jama arta kusan miliyan ne an georgia mutane ne na da an kafa babban birninsu tbilisi a wajajen ad bayan ƙarshen daular rome yammacin georgia ya kasance wani ɓangare na daular rome kafin lokacin larabawa sun kame shi a shekara ta miladiyya al adar ta ci gaba kuma sun bunkasa ta hanyar kasuwanci a cikin tasirin larabawa s ya ragu a caucasia sosai a cikin aka kafa masarautar georgia ita ce babbar kasa a yankin har sai da mongoliya suka mamaye a georgia tana daga cikin masarautar mongoliya tsawon karni na gaba da tashi har zuwa lokacin da sarki giorgi na v ya karbi mulki a cikin s georgia ta narke cikin masarautu da yawa a cikin s farisawa sun mamaye gabashin georgia sau huɗu daga a sarakunan kartli sun yi mulki ta hanyar yardar shahs na farisa a cikin aka sanya hannu kan yarjejeniyar georgievsk tsakanin catherine the great of russia da sarki heraclius ii wanda ya ba rasha ikon kare georgia bayan haka a cikin farisawa sun ƙona tbilisi ƙasa daga zuwa georgia tana ƙarƙashin tsar na rasha al adar su ta ci gaba da wanzuwa daga zuwa georgia ta kasance mai cin gashin kanta sannan tana daga cikin tarayyar soviet a georgia ta ayyana theirancin ta daga tarayyar soviet sabuwar jamhuriyar georgia ta ga yakin basasa wanda ya haifar da faduwar shugaban farko na georgia zviad gamsakhurdia har ila yau georgia ta shiga cikin yaƙi a abkhazia akwai matsala mai tsada tsakanin da lokacin da tattalin arziki ya talauce kodayake georgia ta ga ci gaba sosai a inan shekarun nan yanzu georgia tana nema ga nato da tarayyar turai a cikin shekarar georgia ta shiga cikin yakin kudancin ossetia na georgia tana kusa da kasashen rasha turkiyya armeniya da azerbaijan har ila yau yana da bakin teku a kan bahar maliya yana can gefen turai da asiya georgia tana da duwatsu da yawa matsayi mafi girma shine m sama da matakin teku ana kiran duwatsun da ke ratsa georgia suna caucasus mountains dutse mafi tsayi a jojiya shi ne dutsen shkhara a m yankin gabar tekun georgia yana da nisan kilomita georgia tana da koguna kusan kogi mafi girma shine mtkvari georgia ta kasu zuwa yankuna birni da jamhuriyoyi masu cin gashin kansu wadannan biyun an kasu zuwa gundumomi da biranen masu cin gashin kansu yankin abkhazia ya ayyana yanci a shekarar kudancin ossetia georgia a hukumance ta san shi da yankin tskinvali georgia tana daukar yankuna biyun da russia ta mamaye barkono kayan lambu ne barkono kalmace wadda ake amfani da ita domin sarrafa harshe da kuma iya amfani dashi kan ita kalmar ta rabu gidaje da dama kamarsu barkono sunane wanda ake amfani dashi ga wani kalar tsiro na kayan gona da lambu yanada kyawon fitowa musamman a kan kyakkyawar kasa irinsu jigawa da kuma jangargari ana noma shi mafiyawanci don samun kudi kasancewarsa mai amfani wurin dadin dandanon abinci yana da tururi da zafi idan ka ci shi da yawa a abinci ko kuma ba hadin sirki amma yana da dadin dandano da gyara abincin alfarma ana amfani da barkono a cikin misalai dake iya zuwa a cikin jimla domin siffanta wani abu mai ban al ajabi da kuma rashin tabbas na dabi u domin a nuna zarra ko kuma kwazo misali barkono kalmace wadda ake amfani da ita domin sarrafa harshe da kuma iya amfani dashi kan ita kalmar ta rabu gidaje da dama kamarsu barkono sunane wanda ake amfani dashi ga wani kalar tsiro na kayan gona da lambu yanada kyawon fitowa musamman a kan kyakkyawar kasa irinsu jigawa da kuma jangargari ana noma shi mafiyawanci don samun kudi kasancewarsa mai amfani wurin dadin dandanon abinci yana da tururi da zafi idan ka ci shi da yawa a abinci ko kuma ba hadin sirki amma yana da dadin dandano da gyara abincin alfarma ana amfani da barkono a cikin misalai dake iya zuwa a cikin jimla domin siffanta wani abu mai ban al ajabi da kuma rashin tabbas na dabi u domin a nuna zarra ko kuma kwazo misali kana kuma yana zuwa a cikin sigar karin magana misali a wannan mako zamu tattauna batutuwa game da ranar sallar mata da aka gudanar na kasa da kasa rana ta takwas watan maris wanna sallar kasa da kasa ne ke gudanarwa inda aka yi allah wadai masu cin mutuncin mata rana ce wanda ake gudanarwa don a yi shella ga barin wulakanta mata kuma a tabbatar da daidaito tsakanin maza da mata an sake lura da rayuwar mata da aikin tattalin arziki ciki har da cinikayya da suke yi a wanna shirinmu zamu tattuana yadda lamarin kasuwanci ke tafiya dangane da mata wato yadda za a bambanta su an nemi shuagabannin kasashe su dinga ba mata karfi gurin tattalin arziki su nemi shawo kanmatsaloli da mata ke fuskanta don samun kansu gurin karfafa tattalin arziki da kuma yadda za a taimaka musu gurin dabarun gyara tattalin arziki duk da haka gudunmuwar da mata ke sakawa cikin tattalin arziki ba shi da yawa wanna matsala ne sosai da ya kamata a tattauna don haka dole mu kuma m duba ainihin yadda za a magance batun nan gaba sau da yawa mata ba sa samun hanyar neman ilimi yadda ya kamat sabili da haka ne samun aikin su keda wuya aikin gida da aikin sana a da suke yi ko da yaushe ya yi sanadiyar rashin yin aiki mtaukar aiki a kowane bangarori da suke saboda haka ma ba sa iya amincewa da kansu gurin aiki ba ayyuka kaso biyu daga uku da kudi kaso daya daga goma da kuma dukiya daya daga dari ne mata zasu kwashi musamman a kasashe masu tasowa maza na sama da mata a cikin kowanne fanni a kasashe masu matukar ci gaba kuma ba za a ce akwai daidaito tsakanin mata da maza ba a kasashen amirka da nahiyar turai ana gwagwarmaya don daidaito tsakanin mata da maza guin karban albashi da samun matsayin shuagabancin guraren aiki da kuma yadda gwamnati za ta taimakawa mata masu renon yara a amirka abubuwa da dama sun toshe hanyar aikin mata matsalar basu iznin idan sun haifu wato babu dokoki na kasa wanda ya ba mata damar zama gida yadda ya kamata don su rene yararsu kowanne kafani da nashi doka tun bin da ya shafi mata masu yara da iyalai da kuma kai yara makarantu ko gidan rikon yara jarirai daga safe zuwa yamma duk na da tsada sosai dole sai matada kansu su zauna gida don su rene yaran bincike da aka yi a kasar jamus kuma ta nuna cewa mata kaso saba in da uku sun ce babu wani ragawa da aka yi wa mata masu renon yara wani maudu i dangane da mata ne albashi da ake bambantawa tsakanain maza da mata a bincike da aka fitar gurin ijara ko kuma albashi a amirka wato aiki da namiji zai yi ya karbi albashi dala daya idan mace ta yi za a biya ta sent tamanin da biyu abu wnada bai kai dala daya ba kasar jamus na daga cikin kasa wanda mata ke fuskantar bambanci gurin aikin yi sanarwa da aka fitar sakamakon bincike da tarayyar ma aikata ig suka fitar sun gano cewa mata kaso sittin da takwas sun samu hayaniya gurin rashin adalci da aka nuna musu gurin biyan albashi hakazalika kaso sittin da takwas din kuma sun ce har ila yau ba a basu damar shuagabancin guraren aiki ba sanarwa da kungiyar kula da aiki na kasa da kasa ta yi ta nuna cewa nan zuwa shekaru saba in za a dinga samun rashin daidaito gurin aiki tsakanain mata da maza kungiyar ta ce aiki kaso saba in da bakwai da maza da mata ke yi maza ne ke samun albashi sama da mata duk da nuna himmar aiki da mata ke yi ta ce wannan daidaito babu wata kasa da ta daidaita batun bincike kuma ta nuna cewa ba samu mata da rashin aiki ko rashn zuwa aiki ba shekrau ishirin da suka gabata amma duk da haka ba samu daidaito gurin biyan albashi ba dole ta kimanta cewa ba za a samu shawo kanmtalolin ba nan da shekaru saba in binciken kuma ta nuna cewa batu din ta yadu sosai a kasashen musulmai da kuma kasashen gabas ta tsakiya a kasar turkyya matsaloli da wulakanci da mata ke fusknata sun kunshe rashin samun damar karatu rashin samun damar aikin kaow musu jalli mummunan al adu da bambanci gurin aiki bincike da tarayyar turai ta yi dangane da haka ta nuna cewa samun damar aiki wato mata sun kwashi kaso hamsin da bakwai bisa dari a nahiyar turai sai a turkiyya mata sun kwashi kaso ishirin da shida bisa dari sai idan an zo gurin samun damar karatu kuma mata a nahiyar turai sun kwashi kaso hamsin da takwas sai a turkiyya mata sun kwashi kaso arba in da uku bisa dari duk da haka da aka yi bincike game da kungiyoyi da ayyukan gwamnati an samu cewa kasar turkiyya ta zo na biyu a duniya kasa wato wanda mata kaso goma sha daya ke nana a matsayin shuagabanannin kafanoni a shekara ta dubu biyu da goma sha hudu ne kungiyar kula da aiki na kasa da kasa suka wallafa wata litattafi game da aikin mata da bambancin jinsi a cikin wanna littafi har ila yau a cikin kasashe dari da takwas kasashe tamanin ne suka ba mata shuagabanci gurin aiki a kamfanoni ga littafin kamfanonin ayyukan gwamnati ne ta samu ma mata guri amma a kamfanonin kasuwanci dai rashin shuagabancin mata batu ne da ya kamata a duba sosai nan gaba a kasashe goma sha tara babu wani kamfani da ya dauki mace a matsayin shugaba wato a kasar norway mata a matsayin shuagaban ma aikata kaso goma sha uku ne wato kaso mafi yawa a duniya sai turkiyya ta biyo na biyu da kaso goma sha daya da aka bincika mata a matsayin shugaban ayyukan gwamnati a duniya kasar jmaika ne ta samu kaso hamsin da tara sai kasar yaman ta samu kaso biyu wato kasa wanda ba ta ba mata samun damar shuagbancin ma aikata ba a cikin wannan jerin kasashen duniya wanda suka nada mata a matsayin shaugabannin gwamnati amirka ta zo na goma sha biyar rasha ishirin da biyar ingilan arba in da daya sai turkiyya tasa in da hudu gwmantin turkiyya ta kafa ma aikatar gwamnati mai kualwa da harkokin mata don nuna himmar da kasar keda gurin kula da hakin dan dama ana sa ran kasar turkiyya za ta samu cigaba sosai game da hakan nan gaba za ku iya karanta labaranmu da sauraren dukkan shirye shiryenmu a adreshinmu na yanar gizo kamar haka ko da yaushe ku na jin sunan birnin istanbul na turkiyya to a yau zamu ba ku tarihin  birni din na istanbul amma kafin mu fara kar mu manta da zance da mu ka yi na marmara na istanbul mai kadarko biyu wnada ta raba turai da asiya wato istanbul ce birni mai abun ban mamaki da malaman ilmin kimiya na kayan tarihi suka tabbata a karnuka zuwa an samu cewa daular bizans ne ta yi mulki da al adu da dama wanda ba ta da iyaka za mu bada bayanai dangane da  ayyuka  da aka yi a yenikapi da dadewa game da istanbul aikin yenikapi da aka fara wanda ya gamu da juyin juya halin celilaita wato zamanin da ake kira zamanin dutsi shekaru dubu kenan ciki aikin filin theodosius ne aka gano wasu tsaikon jikin mutane da suka gabata shekaru da dama wato gabanin tarihin miladiya wannan sintuwa da aka yi ya na da muhimmanci sosi don ya samu wuri a tarihin istnabul don ita ce na farko da aka gano abu irin haka a kusada tsibirin birni din a cikin tone tonen ne aka gano abubuwa ciki har da katako da makaman tsaro a cewar malaman ilimin kimiya na kayan tarihi an ta ba samun wani kauye a shekarar kuma an gano cewa mutanen kauyen sun yi cinikin dabobi da ikin gona malaman sun iya sun samu cikakkun bayanai kan hakan wato sun gano yadda mutanen da suka yi rayuwar fatauci kamar farauta da noma inda suke sake wuraren zamansu don sauyin  yanayin an gano wargazazzun kayayyakin yumbu wanda aka kwatanta daidai da wanda yan anadolu ke amfani da shi da kuma  atalhyk har ila yau an kuma gano kaburbura wanda suka samu shekaru dubu an iya an gano yadda ake binne mamata a zamanin da wato sau da yawa  wasu ana binnesu cikin kasa wasu mamatan kuma konawa ake yi masu a kwai al adu da dama da ake yi wa mamaci wurin tufafi dsa ake sama masa da idan an konasa kuma tokar din ana adanawa tufafin da mamatan ya sa gabannin ya mutu ana adanawa cikin dakin rataye tufafi wato dukkan abubuwa da kayayyakin da da aka gano ne masana suka ce an ta ba samun makabira a wurin marmara din sakamakon ayyuka da masana suka yi ne aka tabbatar da tarihin birnin istnabul tare da  daular roma da  bizans sheakar da ta gabata  masana sun dakatar da aikin amma bana an samu sababbin labarai game da aikin yenikapi din al ummar istanbul sun samu ganin kasusuwan muaten da na farko kuam sun yaba wa masanan da suka nuna himma cikin aikin wadannan kasusuwa masu tsawon mita sun kai shekaru dubu   da dari a cikin gwaje gwajen dna ne aka gano kasusuwan wani jinjiri mai shekaru tare da masana din sun yi gwajen abubuwa da dama don a gano su wa ye ciki har da gwajen akora wannan tone kasa da masanan kimiya tarihi suka yi ba ta ba samun irin haka ba a duk fadin kasashen turai har ila yau masana kimiyya na cikin tona kasa don sun kimanta cewa za a samu abubuwa da dama wanda zai nuna yadda daular ta ke a zamanin da kuma za a ga ice  masu muhimmanci da ban sha awa daban daban da ke a wurin masu sauraronmu a sabon mako za mu ba ku tarihi mai dadi don ta na da  ban sha awa wannan tona rami na yneikapi ya kawo tattauanawa da dama tsakanin masana ilimin kimiya na tarihi don wasu sun ki yadda a tona rami cewa zai jnayo wani abu amma an gudanar da aikin kuma ya yi kyau babi na farko tarihin birnin istanbul wani abu ne da a kowanne lokaci ake so a sani babba ko karami gabas ko yamma wannan birnin ya janyo hankalan mutane da dama a akan siyasa da ta gabata a cikin tsawon shekaru wasu mutane sun fadi wasu mutane kuma sun hada sojoji a kofar birnin domin su karbe iko da shi ko dadai tarihi ya riga ya san wadannan mutane toh ya sauran jama a mutanen birnin da kansu sun iya mallaka tare da kula da birnin istanbul ko kuma sun kasa suma sun yi kokari da iko da istanbul tun lokacin da aka kafa istanbul a matsayin karamin kauye amma a yanzu ya zama babban birni sabbin al adu da yan siyasa suka kawo ga birnin istanbul sun gauraya da tsaffin al adu da aka sani game da birnin sanadiyyar hakan kuwa shi ne a cikin lokaci daban daban mutane sun yi hijira zuwa birnin wanda hakan ya sa aka samu al adu daban daban a yankin a farkon shekarun akwai wata magana da ake anfani da ita a kasar turkiyya idan ana son a gwada arzikin istanbul kasar istanbul kamar zinariya ce wannan magana ana amfani da ita ne a wurin nuna cewa idan kana istanbul ba za ka yi rashin aiki ba kuma za ka samu tarin dukiya a wurin daga baya ne ake amfani da wannan magana wurin bayyana abubuwa masu kyau da mara sa kyau a istanbul muma muna tunanin cewa ana amfani ne da wannan magana wurin nuna tarihi da kuma gadon manyan al adu dake istanbul idan masu sauraronmu zaku tuna a cikin shirinmu da ya gabata a wancan mako mun fada muku cewa istanbul na da shekaru dubu kuma a birnin akwai al adu daban daban tun tsawon shekaru a tarihi a cikin wannan babban birni za ka iya ganin abubuwan na al ada a duk inda zaka tafi a cikinsa a zamanin yau kuwa duka inda zaka tafi a cikin birnin sai kai ta jin ihu daban daban istanbul na juyewa zuwa wani abu daban tun lokacin da aka zabi birnin istanbul a matsayin babban birnin al adu na kasashen turai a shekarar sai jama ar kasashen turai suka mai da hankali zuwa wurin ana shirya wasan kwaikwayo kide kide da wake wake da fina finai tare da tambayoyi game wallafe wallafe kai da kai a birnin haka kuma wadannan shirye shirye ana yin su a kasashen waje a kowacce shekara ana shirya wani taro mai suna altn yollar wato hanyar zinariya a kasar turkiyya domin bada lambobin yabo na al ada a tsakanin kasashen turai a karkashin wannan shiri ne aka shirya wasu taruka daban daban guda hudu a birane a kasashe a shekarar an fara wannan shiri ne a ranar ga watan disambar shekarar inda aka tafi yawon bude ido a yankin karadeniz wato black sea region a turance wannan taron an rubuta shi daga cikin wani littafi mai suna inatc keraban agha bari mu karanta muku wani sashe daga cikin littafin keraban agha wani shahararren attajiri ne mai taurin kai da aka san shi daga daular usmaniyya wannan shi ne littafi na farko da aka rubuta akan taron altn yollar kuma an sake zaben yankin na karadeniz inda aka yi wani sabon taron   za a sake yin wani taro altn yollar a cikin watanni da ke zuwa a yankuna daban daban inda mawaka za su halarci wurin a cikin watan afrilu da mayu na wannan shekara za a ba da izinin evliya celebi domin a yi wasu taron a garurruwan balkans za a yi taron ne a kasashen bulgaria macedonia kosovo serbia da  bosna hersek a watannin satumba da oktoba na shekarar an gudanar bikin inda aka ba shi suna izinin piri reis nufin taron shi ne a fara zuwa spain da wurin zuwa faransa italiya da kuma kasar girka domin nuna al adun yankin karadeniz taro na karshe da za a yi kuma shi ne na izinin franz liszt an yi taron a watan mayu inda daga tsakiyar turai a shekarar kuma an fara ne daga manyan biranen al adu uku sai a kare a yankin ruhr za a fara daga austria slovakia zuwa hungary za a tafi ne ana wakokin gargajiya a tafiyar duk tafiyar taron altn yollar ce za ta hada bayan tafiyar altn yollar za a kawo karshen tafiyar ne a istanbul inda ilimantar da mutane game taron da aka yi a cikin wannan taron za a nuna rawa na gargajiya tare da wakokin gargajiya na altn yollar da kuma rubuce rubucen gargajiya tare da litattafi gargajiya na altn yollar za a gayyaci wadanda aka yi hadin gwiwa da su wuri shirya wannan taron a karshen taron kuma altn yollar za ta yi littafi da kuma shirin gaskiya documentary mu kuma zamu ci gaba da baku labarai akan abin da ke faruwa a taron kai da kai babban birni na al adun turai istanbul ya fara shirye shiryen taron da za a yi a shekara ta gaba istanbul ya fara ganawa da biranen turai daban daban domin gabatar da taron sabuwar shekara mai zuwa hukumar kungiyar sun yi hadin kai da kungiyar istanbul avrupa kltr bakenti ajans inda lokaci lokaci suke sanarwa game da wani shiri mai suna istanbul naka ne mu kuma zamu  kare wannan shirin inda muke ce muku filin naku ne masu sauraro mu hadu a mako mai zuwa za mu kara tattaunawa game da tarihi al adu sai mun hadu a istanbul sai an jima a madadin dukkanin abokan aiki na muryar turkiyya nine nake cewa mu huta lafiya shahararren mawakin nan dan kasar faransa marubuci kuma dan siyasa alphonse lamartine ya yi bayani game da birnin istanbul saboda ya zagaya daga nahiyar asia zuwa nahiyar turai inda ya koyi al adu da dama a bangarorin  daban daban babi na biyu masu sauraron mu barkanmu da warhaka a cikin littattafan soyayya da lamartine ya rubuta game istanbul a shekarar dubu biyu da goma yana tunatar da mutanen turai da asia game da wannan birnin a yau yawan mutane dake rayuwa a istanbul sun kai miliyan dubu goma sha biyu inda girmansa ya kai  kilomita dubu biyar da dari bakwa da goma sha daya har akan ce girmansa ya fi biranen kasashen turai da dama bayan da aka zabi istanbul a matsayin babban birnin al ada na kasashen turai a shekarar dubu biyu da goma an yi ayyukka da taro da dama a birnin yau za mu ambaci wasu aikace aikace da dama da ake yi a birnin bayan an kare aikin istanbul zai jawo hankali mutanen duniya baki daya mun bayyana a cikin shirye shiryenmu cewa istanbul ta zama babban birnin al adun turai a shekarar dubu biyu da goma wanan taron zaben kungiyoyin fararen hula da kngiyoyin gwamnati ne suka shirya wannan dilallai sun fara wani aiki domin sun gyara babban birnin istanbul da farko kungiyoyin sun fara kyara babbar cibiyar al ada mafi muhimmaci dake istanbul mai suna ataturk kultur merkezi mun fada muku wannan ne saboda yana da muhimmmaci dandalin taksim na cikin dandali mai muhimmaci da ake kalubale a birnin istanbul a wannan dandali na cibiyar al adan istanbul ana wasan kwaikwayo kide kide da wake wake kuma a wurin ne ake taron al adu da dama kamar yanda muka ambata da farko za a saka wutar lantarki tsaro wurin gyara sauti da wasu abubbuwa da dama wannan wuri an gina shi a shekaru da dama da suka wuce kuma ba a samu wanda zai gyara ba shi yasa wannan kungiyar al adu suka dauki mataki akan cewa za su gyara jama a masu sararonmu   shin kun san wani abu shin kun san a duniya menene babban abu da kuma shahararen abin da ke jan hankalin mutane zuwa kasar china da japan ba tare da bata lokaci ba zamu bayyana muku dalili kayyakin ado da kasashen china da japan suke anfani da shi suke jawo hankalin mutanen duniya sun yi koyi daga fadar topkap dake babban birnin istanbul an gina fadar topkap ne a shekarar dubu daya da dari hudu da saba in da takwas bayan fatih sultan mehmet ya jagoranci yakin karbr istanbuli bayan shekara dari uku da tamani sai aka kuma gina fadar dolmabahce a karkashin jagoranci sultan abdulmajid inda aka mai da wurare biyun a matsayin majalisar daular usmaniyya fadar topkap da dolmabahce su ne fada biyu da har yanzu ake gyaran ciki tun lokacin daular usmaniyya da ake gyarawa lokaci zuwa lokaci shahararren abu daga cikin fadar shi ne dakin girki shahararren mai gini mimar sinan ne ya gina wannan dakin girki wurin yana daukan masu yin abinci guda dubu daya da dari biyu da kullum suke girgi kuma a yau idan ka je kasashen china da japan zaka samu irin abincin da suke yi a lokacin a lokacin kayayyakin abinci dubu goma sha biyu ne suka anfani da shi amma a yau sauran dubu biyu da dari biyar idan ka duba yanayin lokacin zaka ga cewa abinda sultan ke tsoro shi ne a saka guba a cikin abinci domin a kashe wani saboda sultan na tsoron wannan abu ne yasa kowani lokaci sai an wanke kwanon abinci sa anan su fara cin abincin domin a samu a nuna wadannnan kayayyakin abincin fadar china da japan  a fadar topkap ne kungiyar al adan babban kasashen turai na shekarar dubu biyu da goma ne suke gyara fadar bayan an gama gyara wannan fadar mutanen istanbul da duniya baki daya za ga kayar al adu da dama a wurin ta haka ne mutane za su gane asalin kayan al adun babban birnin al adun istabul dukan wadanna aiki ana yi domi kare kayayyakin al adu wurin ba wurin tarihi guda biyun kadai za a gyara a garin ba a cikin aikin kungiyar babban birnin al adu istanbul za a gyara ofishin shugaban kungiyar inda za a sake gyaran wuraren tarihi guda tamanin da takwas a cikin wannan wurare akwai masallacin sulaimaniya wanda aka gina a cikin shekaru dari hudu da suka gabata sa an nan za a gyara masallatai kamar nuruosmaniye mai taga masallacin valide sultan masallacin fatih da kuma masallacin yavuz sultan salim za a yi gyare gyarensu za a kuma gyara kasuwar masar dake istanbul a yanzu ana shirye shiryen gyara wuraren tarihin a wani mako za mu ci gaba da baku labarin shirin gyare gyaren wuraren tarihi idan an kammala gyare gyaren wuraren tarihin birnin istanbul zai zama inda ke dauke da wurin tarihi da yafi ko ina a duniya baki daya   babi na uku a shirin mu na baya mun fada muku ayyuka da dama da istanbul ke yi a shekarar dubu biyu da goma akwai ayyukan da ke ci gaba da shi a yanzu wadanda aka fara a shekarun baya a birnin wadanan ayyukan kungiyar babban birnin al adun turai ce ke ci gaba da yinsu kasar wannan birni kamar kasar baitulmali ce mun taba fada muku cewa duwatsun kasar istanbul kamar zinari amma ba duwatsun kadai ba ne saboda tekun sa birnin ma zinariya ce akwai wasu ayyuka da aka na tsawon wani lokaci a tekun wanan aiki shi ne mafi muhimmancin da aka yi a tekun wannan aiki mai suna marmaray shine wanda zai hada dukkan duniya a karkashin teku tun daga shekarar dubu daya da dari takwas da sitin ne aka bayyana ra ayin cewa ana son a yi hanyar jirgin kasa a karkashin teku sai wannan ra ayi a wannan shekara kamar mafarki ne saboda fasahar lokacin ba ta kai a yi aikin ba a shekarar sai aka fara zane zane game da aikin amma da yake babu isashen kayan aikin hanyar jirgin sai aka tsayar da aikin sai aka kuma tayar da aikin a shekarar dubu daya da dari tara da tamanin a karshen shekarar dubu daya da dari tara da tamanin da bakwai sai kasar turkiyya ta dauki mataki na farko game da wannan aikin marmaray an tattauna game da wannan aiki a cikin shekaru da dama a watan agusta na shekarar dubu biyu da hudu sai aka fara ainihin aikin idan aka gama aikin zai zama cewa an gama yankuna biyu da tekun ya raba a karkashin ruwa ta haka ne zai zama cewa hanyar jirgin kasa da aka yi a karkashin ruwan ne ya hada yankuna biyun wani abin mamaki game da wannan aikin shi ne musamman ilmin kimiya na kayan tarihi dake ciki har zuwa yau ana ci gaba da tono rami karkashin ruwan domin yin hanyar canje canje da aka sanya  na ci gaba wurin aikin an samo shi ne ga masu karatun ilmin kimiya na kayan tarihi daya tashar hanyar jirgin sama da za a yi a karkashin ruwa zai kasance a yenikap na yankin turai saboda haka an fara aikin gine gine da tonon rami a wurin sai dai wannan zai zama karo na farko da wannan yankin istanbul za ta samu da katanga abin mamakin  game da katangar bai kare ba katangar zata kewaye tashar jirgin ruwan theodosius lokacin da aka fara gina tashar marmaray a yenikap sai ba san abinda ke karkashin kasar ba da aka toni rami nisan mita sai aka ci karo da wani jirgin ruwa wanda aka yi da katako a karkashin kasar da aka ci gaba da tono ramin kadan sai aka kuma samu jirgin ruwa na biyu a karkashin ruwan wannan shi ne halin da ya sa aka fara tono ramin tashar yenikap da wuri tonan ramin tashar da aka yi a yenikap a shekara dubu biyu da hudu shi ne babban ramin da aka tone domin gina hanyar kasa a karkashin ruwa a tarihin turkiyya kuma ya taka rawa mai muhimmacin wurin haskaka tarihin istanbul yanzu haka aikin da ake yi a yenikap na cikin babban aikin ilmin kimiya na kayan tarihi na ban sha awa a duniya wannan aiki yana haskaka tarihin birnin na shekaru dubu goma aikin wannan sashe da ake kiransa da tashar jirgin ruwan theodosius fiye da wurare daban daban masu girma guda talatin ne aka gwada wannan wuraren da aka gwada ya rubuta littafi a kansa mai suna tsohon jiragen yenikap a yau an san cewa tashar jirgin ruwa dake tudu mai nisan mita dari biyar a lokacin roman byzantine tashar jirgin ruwan istanbul ce bayan hatsi daga masar a karni na bakwai sai muhimmacin tashar jirgin ruwan ya ragu daga wannan lokaci sai aka fara anfani da shi dalilan sojoji sai dai wannan lokaci ba san sai daidai inda ya ke ba saboda tashar da jiragen ruwan sun saura karkarshin yashi a lokacin da kogin lycus ya ci tudun a cewa da aka samu daga wani misali ana tunanin cewa kogin ya ci tudun ne a lokacin da tsunami ta buga tudun bayan girgizar kasa ta faru a wurin a wannan yanki a lokacin daular uthmaniyya an yi amfani dashi wurin horar da lambu kuma lokacin daga wurin ake ba yan istanbul da kayan lambu lokacin da ake tone ramin an samu kayayyakin tarihin tsakanin karni bakwai zuwa karni goma sha daya dari hudu da hamsin daga cikinsu kayayyakin al adu ne kamar kayan masu tukin jirgin ruwa igiyoyi da kuma anka bugu da kari an gano wani  hanyar da mahaifiyar sarkin sarkunan constantine ta bi a kan teku wanda mutane basu sani ba a lokacin da kuma hayar da matafiya suke bi a lokacin daular uthmaniyya sunken jiragen ruwa an yi su ne a karni na tara da goma sha daya wanda aka fi sani da shekara duhu kuma a wannan lokacin an yi jiragen ruwan yanda zai haskaka hanya saboda yadda kasa yake a lokacin ko da an tsare su da kyau bai zai iyu ba domin haka sai suka yi ma jiragen ruwan shiri na musamman saboda haka kullum sai su rike wani abu kamar laima domin kiyaye su daga haske da kuma zafin rana farkon jiragen ruwan na kaiwa inda yanzu ake tone ramin yenikap kusa da jami ar istanbul domin tsaro kafin a dauki kayayyakin da aka samu a karkarshin kasar ko wane daya daga cikin kayan an daukin hotonsa bayan haka aka basu lamba sa anan a saka a cikin kwamfuta wasu daga cikin kayayyakin an kai su jami ar istanbul inda aka kafa dakin gwaje gwaje na farko da aka kafa domin sake maimaitasu a nan akwai kayayyakin aiki wanda za a iya sake maimaitasu ana kuma anfani da sunadarai domin gyara su saboda zafi da ya kamasu lokacin da suke karkashin kasa kayan da aka samu a wannan yankin daraktan kula da kawata birnin istanbul tare da kungiyar babban birnin al adun turai na shekarar dubu biyu da goma ne suka hada kansu wannan kungiyar su suka fara aikin gina tashar jirgin kasa a karkashin ruwa wanda zai zama daga cikin mayan aiki a duniya ana ci gaba da shirye shirye a kan aikin bisa ga wannan aikin yankin yenikapi kayayyakin da aka samu a yayin tone ramin sabon hanyar jirgin ruwa jiragen ruwa za ajiye a gidan kayan gargajiya domin nunawa mutane za a rufe saman kan kayan ne da karfe da kuma gilashi gidan kayan gargaiyar za a bude wa mutane masu tafiye tafiye domin tunatar dasu tarihi bayan an gama aikin hanyar jirgin kasa a karkashin ruwan wato marmaray yenikap zai sha wata babbar canji bayar da kwazo wurin wannan aikin yana sa mutane farin ciki kuma yana haskaka istanbul hakika wannan aiki zai faranta wa al umma rai sabon mako za mu baku labarin gefen istanbul mai ban sha awa sai anjima babu na hudu barkan mu da saduwa a shirin mu da babban birnin al adu istanbul a yau zamu baku labari tarihin shaharerren wurin da mutane da ke zuwa kafin su bar birnin istanbul zamu baku labarin wanda ke dauke da shekaru dubu dari da dari biyar a cikin tarihin zane zane da kuma wanda sunansa ke cikin jerin aikin gyare gyare da aka yi a shekarar dubu biyu da goma wato ayasofya ayasofya  shahararren dandalin sultan ahmet ne inda akwai kayayyakin tarihi mai yawa idan ka ziyarci ko ka zagaya a dandalin ba zai yi wuya ace ba ka ga ayasofya ba amma cikin ginin ya fi wajensa ban sha awa saboda kamar fada ne da kyawunta ke kama ido saboda haka maimakon mutum ya tsaya a waje ya kalli ayasofya to gwara ya shiga ya kalli cikinta wannan gini da ake cewa shi ne babban gini na a duniya yau shi ne babban coci na hudu a duniya wannan coci an mai da shi masallaci a lokacin daular usmaniyya a shekarar dubu daya da dari tara da talatin da shida kuma sai ataturk kuma ya mai da shi gidan kayan gargajiya wasu masana tarihi sun ce farkon ayasofya an gina shi ne a shekarar dari uku da ashirin da hudu lokacin sarkin sarakuna constantine na i a lokacin da aka yi an yi masa ginin basilika katako ne aka rufe bayan rikicin da wasu yan tawaye suka yi sai ya kone bayan haka sai sarkin sarakuna theodosius na ii ya gina ayasofya karo na biyu a shekarar dari hudu da goma sha biyar a matsayin gidan ibada wanan karo kuma ginin basilika aka yi masa inda kuma sarkin sarakunan justinyen wanda aka fi saninsa da suna nika kuma suka yi sabon rikicin suka kona ayasofya bayan wannan rikici da aka yi sai sarkin sarakuna ya yanke shawarar cewa zai gina babban coci wanda ba taba gina irinsa ba ta haka ne sai ya kira shahararrun masu gini kamar miletos isidoros tare da dan tralles anthemios suka zo suka gina ayasofyan wacca ake gani a yau an fara ginin ne a filin da aka gina basilika a shekarar dari biyar da talatin da biyu inda aka yi anfani da wasu ginshikai daga anatolia an yi da duwatsu masu launuka daban daban wurin ginin a karkashin marinjaya dari an yi anfani da ma aikata guda dubu goma wurin ginin wanda ya dauki shekaru biyar a shekarar dari biyar da talatin da bakwai sai aka yi bikin bude cocin ayasofya ne tsoho kuma mafi saurin babban cocin da aka gina a duniya sunanshi na musamma hagia sofia ne wani mai ginin roman ne ya gina kubbar cocin a wannan lokaci ana anfani ne da wani abu madauri wurin gina kubba duk da haka a tarihin gine gine wannan shi ne karo na farko da aka yi da wani abu mai kusuwahu wurin gina kubba an gina ayasofya ne domin nuna takama da yarda daga baya ne aka mayarda wurin a matsayin wurin bada labarai da nuna alama kowa ya yarda cewa irin wannan wuri sai dai da taimakon ubangiji ne aka iya aka gina ko da yake an gina ayasofya a karni na shida a lokacin byzantine kuma baya ga shi ba a taba da samun irin wannan gini ba kuma har zuwa yau ba a taba samun gini mai kubba ya sayar har shekaru dari tara ba duk da haka a shekarar dari biyar da hamsin da takwas an yi wata girgizar kasa inda ta hallaka kubban kubba da aka yi ta biyu ya fi girma amma sai dai kanana ne wannan kubba kuma aka fara a cikin sabon karni an kusa gina rabinsa sai ya rushe har sau biyu a sherar dubu daya da dari hudu da hamsin da uku da sarkin musulman daular uthmaniyya fatih sultan mehmet ya yi nasarar mamaye garin sai ya ceci ayasofya inda ya mayar da ita masallaci a karni na goma sha shida sai aka sake alkuki da kuma rubuce rubecen cikin ginin ta hanyar musulunci a tsakiyar karnin goma sha tara kuma sai mai gine gine fossati suka fara gyare gyaren gini tun daga shekarar dubu daya da dari casa in da talatin har suka kawo halin da yau muke ganin ayasofya a tarihin byzantine ayasofya na da muhimmaci sosai saboda dukkan bikin sa wa sarakuna kambi da bikin nasara duka a wurin ake yi da yawa daga cikin wadannan zane zane an yi su ne bayan zamanin iconoclasm wato zamanin da aka dinga rushe mutum mutumi da lalata zane zane saboda dalilai na addini ko na siyasa a daya cikin shirin ma an yi wani sassaka dake tsaye tsakanin sarukuna biyu constantine da justinian a kusa da shi kuma aka ajiye nana mariam da yesu akan cinyanta a gefe kuma sai aka yi rubutu dake nuna ruwan istanbul na zuba a ayasofya saboda haka masu ziyarar wannan bangare suna ganin kyawon wurin a nan kowa ya shiga wannan bangare yana mamakin wurin saboda idan ka shiga wurin sai ka ga kamar kubban cikin iska ya ke kuma ka kasa mai da hankali akan ginin baki daya an yi rubuce rubuce aka bako da kuma bisa ginin da launi daban daban an yi anfani da launi daban daban guda uku aka yi rubuce rubuce daban daban uku akan kowacce kubba a cikin ginin kuma akwai wurin da matan sarukana ke taruwa da kuma inda ake taron coci musulmai sun dauki ayasofya a matsayin wurin bauta mai tsabta an kewaye ginin mihrab da zane zanen turkawa da sin masu kyau daga cikinsu akwai rubutun wani shahararren marubucin turkiya mai girma kazasker mustafa izzet inda ya rubuta ayar alkur ani mai girma akan daya daga cikin kubbobin a ayasofya akwai kaburburan manyan daular usmaniyya da dama da makarantu da kuma misalin dakunan karatu da turkawa ke anfani da shi a yau kaburburan ciki da zane zanen wajen shi kuma an yi rubuce rubucen daular usmaniyya akai abinda muka baku labari kadan kenan daga cikin fitacciyar tarihin ayasofya saboda gaskiya ba za a iya baka cikakkiyar labarin kyawun ayasofya ba domin sai ka gani da kanka masallacin ayasofya na cikin jerin kayan tarihin hukumar kulawa da ilimin kimiyya da raya al adu ta majalisar dinkin duniya unesco masu muhimmanci wannan shi ne ya sa a shekara ta dubu daya da dari tara da casa in da biyu zuwa shekarar dubu daya da dari tara da casa in da uku unesco suka bayar da taimako wurin gyare gyarensa wannan shine dalilin da yasa kubban da aka yi mai tsawon mita ashirin da shida ko ashirin aka mai dashi zuwa tsawon mita hamsin da biyar tare da nauyin karafe dari da tamanin da daya wannan karafen da aka yi anfani dasu ya gyara kubban da aka yi a shekaru goma sha shida da suka gabata amma a shekarar dubu biyu da goma an kai wannan gidan tara kayan tarihi saboda ofishin ministan al adu da kungiyar dillalan raya al adu na shekarar dubu biyu da goma suka dauki mataki akan cewa za su gyara ayasofya  a taron da kungiyar dilalan suka yi a ranar goma sha bakwai ga watan janairu sun yi bayanai game da gyare gyaren da za su yi a wurin har ma sun sanarda cewa sun fara shirye shirye a karshen watan yuni na wannan shekara za a kammala shirye shiryen gyaran wurin a halin yanzu za a fara gyaren da aka jima shekara da shekaru a na jira a cikin gyare gyaren za gyara dakin karatun mahmut na i kuma za a gyara kaburburan dake wurin tare da lambun wurin da kuma dakin ajiye kayan al adu ana sa ran cewa kafin karshen watan nuwamba an kammala gyare gyaren ayasofya a shekarar dubu biyu da goma babban birnin al adu kasashen turai zai zama babban wuri da miliyoyin mutane za su ziyarci kuma za su sa a ganin ayasofya bayan an kammala gyare gyaren wurin babi na biyar shin kun taba tunani abin da ke sa birni ya yi kyau shin tarihinsa ne ko yanayin garin ne ko kuma yadda al adun garin suke ne idan birnin istanbul ne to ruhin garin ne mafin muhimmancin abinda ke gyara garin   garin na da ban mamaki amma kuma yana cike da farin ciki ko ina ka je a cikin garin za ka samu farin ciki idan ka shiga garin sai ka ga kamar baka son ka fita daga cikinsa idan farin ciki kake nema to sai a istanbul wannan gari ne dake sa mutane farin ciki tun a zamanin da istanbul gari ne dake dauke da mutanen kasashe daban daban da addinai daban daban saboda a garin akwai mutanen roman byzantine da kuma daular uthmaniya inda kuma akwai mabiya addinai kamar kirista yahudawa da kuma musulmai a istanbul masu sana a da dama daga ko ina a duniya sun zabi su je birnin domin su yi rayuwa ba don yana turai ko nahiyar asiya ba ba don yana gabas ko yamma ba ba don sabuntarsa ko tsufansa ba ba don al adunsa saboda dukkan wannan yana cikin wannan birnin wannan shi ne ya sa kungiyar babban birnin al adu na nahiyar turai ke daraja shi yadda masalolin tattalin arzikin da kuma zamantakewa tare da fadan kabilanci da kuma tashin hankali na addini ke kara girma a duniya birnin istanbul ne misali mai kyau da za a bayar wurin yadda za kawo karshen wadannan matsaloli saboda siffofi da wannan gari ke da shi a nahiyar turai suka ce ya da ce a zabe shi a matsayin babban birnin al adu na nahiyar turai saboda sake gwada wa duniya irin muhimmanci da birnin ke dauke da shi ko da dai cewa duniya sun san cewa istanbul birni ne dake cike da al adu bayan aikace aikace da kungiyar birnin al adun na istanbul shekarar dubu biyu da goma suka yi sai birnin ya zama cibiyar al adu da kuma sana a wadannan aikace aikace da ake yi na matukar farantawa mutane mun taba baku labarin cewa an kafa kungiyar babban birnin al adu na nahiyar turai akan abubuwa guda hudu abubuwan da aka kafa a kansu sune yanayin iska ruwa ƙasa da wuta idan za mu iya tunawa kafin ilimin bunkasar tattalin arzikin kasashen duniya ya bayyana a ko ina a yammancin duniya kristoci na da nasu irin tunani kuma musulmai dake gabashin duniya kuma na da nasu irin tunanin amma sai dai tunanen da suke yi duka akan abubuwa hudu ne tunanni akan abubuwa hudun shi ne yanayin iska ruwa ƙasa da wuta kuma kowanne abu a doron kasa yana dogara a kansu asalin wannan tunani da aka dogara akai an samo shi ne a yammacin anatolia saboda haka kafin a zabi istanbul a matsayin babban birnin al adun turai sai da aka yi magana akan wannan tunanin da ake da shi kungiyar babban birnin al adu na nahiyar turai  sun fara ayyukansu ne akan wadannan abubuwa guda hudu farkon aikin su ne jigon kasa   wanda aka fara a ranar daya ga watan fabrairu dama mun riga mun fada muku cewa wannan aikin zai dauki tsawon wata uku shin za ku iya tunawa da abinda muka fada muku ayyukan su ne dandalin ataturk tashar jiragen ruwan theodosus yau zamu bada labari game da ayyuka biyu da ake yi akan jigon kasa a birnin istanbul na farko shi ne aikin da hukumar raya al adu ta majalisar dinkin duniya unesco ke yi wannan aikin ta hukumar unesco ginin cibiyar al adu da aka kammala ginawa a ranar daya ga watan fabrairu a shekarar dubu biyu da tara inda a yau take taimakawa wasu ayyuka guda uku da ake yi a birnin istanbul wa anan ayyuka sune sassan yakin eminonu da ayyukan sirkeci tare da wani aiki mai suna masterplan istanbul wadannan ayyukan kuma za su shiga cikin jerin sunayen hukumar raya al adu ta majalisar dinkin duniya misali a cikin wannan aikin unesco za ta gabatar da katangun istanbul kuma za ta kiyaye ta za a kuma gyara eminonu da kuma karakoy yeditepe wani shahararren wuri ne a birnin istanbul a wurare da yawa ma ana kiran birnin istanbul da suna yeditepe wannan yeditepe shi ne a yau aka raba biyu ake kiransu da suna eminonu da fatih har wasu ma na kiransa da wurin tarihi yeditepe wuri ne dake dauke da cikakken tarihi kuma a daular uthmaniya wurin ne aka yi mulki ba tare da wani fada ba saboda byzantine sun yi rayuwa a garin a zamanin daular uthmaniya ba tare da wani tashin hankali ba a garin istanbul akwai majami u makarantun addini wurin rubuce rubuce fadar da kuma wasu abubuwa iri iri a nan ne aka yi rubuce rubuce a cikin harsuna da dama game da addinai da kuma al adu saboda wurin nada muhimmanci ne yasa za yi gyare gyare a takaice de za a yi gyare gyaren da zai daraja yeditepe na birnin istanbul cibiyar al adun hasan pasha na daya daga cikin wurin da kungiyar babban birnin al adu na nahiyar turai za su gyara ginin hasanpasha ne da masu gine ginen kasashen faransa da jamus suka gina a shekarar alif dari takwas da tamanin da bakwai an yi wannan gini ne domin ya haskaka sauran gine ginen birnin istabul ginin hasanpasha na ciki tsofoffin gini dake da yankin anatolia an yi wanan gini ne akan fadin filin ekoki talatin da biyu inda ake samar da iskar gas a wurin a shekarar alif dari tara tisi in da tara kuma sai aka kawo karshe aikin samar da iskar gas din kungiyoyi da dama sun yi kokarin barin wannan wurin ya zama gidan ajiye kayayyakin tarihi amma sai dai ya gagara har ma yana can hankalin mutanen dake rayuwa kusa da wurin amma a yanzu burin kungiyar babban birnin al adu na nahiyar turai shine su gyara wurin da farko za yi anfani da aikin da gwamnan birnin istanbul ya shirya ne wurin gyara gidan daya daga cikin abubuwa masu muhimmanci game da al amarin aikin shine hukumar kungiyar babban birnin al adu na nahiyar turai sun riga sun san yadda za aiwatar da aikin idan aka kare gyare gyaren ginin hasanpasha to wurin zai zama daya daga cikin wurare masu muhimmanci a birnin istanbul babi na shida ana ci gaba da gyare gyaren babban birnin al du na nahiyar turai sur i sultani stratejik vizyonu wato suri sultan strategic vision a turance ne sunan gyare gyaren da ake yi fadar sur i sultani topkap wuri ne dake da matukar kyau saboda a cikin fadar akwai  wani babban filin furanni da ake kiransa da suna gulhane park wannan fadar kusan kowanne mai yawon bude ido da ya zo turkiya yakan ziyarci wurin kuma ana ba shi labarin wurin hakika fadar na cikin cibiyar tarihin garin a yau fadar topkap na cikin gidan adana kayan tarihi mai muhimmanci wanda aka bude a zamanin sultan abdul majid a karni da goma sha tara a wannan lokaci idan jakadan turkiya suka ziyarci fadar topkap sai a nuna musu dukiyoyin dake cikin fadar bayan haka ne sai nunawa mutane dukiyoyin dake cikin fadar ya zama kamar al ada wannan fadar fatih sultan mehmed ne ya bude ta shekarar alif dari hudu da saba in da takwas inda akalla shekaru dari tamanin kenan tun daga zamanin daular uthmaniyya fadin fadar akalla mita dubu dari bakwai a cikin wannan fadar akwai wurare kamar wurin shirya liyafa fadar gwamnati da wani wurin da mutanen birnin ke taruwa masallatai dakin karatu da kuma dakin girki an sa ma wannan fadar suna topkap ne saboda tana gabar teku kuma a kowanne lokaci mutane na taruwa a gabanta   da farko furanni na gulhane park na wajen fadar ne a wajen za ka furanni da dama wannan ne ya sa wasu mutane ke kiran fadar da suna filin furanni girmanta ya kai kadada dari da sittin da uku kuma a shekarar alif dari tara da goma sha biyu sai aka bude wa mutanen domin kowa ya iya zuwa ya kalla gulhane park wuri ne mai ban sha awa saboda haka ne mutane da dama a birnin istanbul suke zuwa wurin da zuri arsu domin shakatawa a wurin ana yin wasanni kamar wasan tseren doki da dambe da kuma wasu wasanni babu shakka wannan wuri na dauke da tarihi mai muhimmanci a zamanin daular uthmaniyya a nan ne sultan abdul majid tare da wasu mutane suka taru suka tattauna yadda za a kiyaye rayukan mutane dukiyarsu mutuncinsu tare da tattalin arzikin kasar a shekarar alif dari takwas da tamanin kuma farkon abinda abdulhamid na biyu ya bukata a yi shi ne a mayar da gulhane park a matsayin gidan ajiye kayan al adu ta haka ne sai shaharraren mai zane zane da gine gine mai suna osman hamdi bey ya mayar da wurin kamar yadda aka bukata a wurin ne aka ajiye manyan rubuce rubucen daular uthmaniya a nan aka amince da harufan boko da shugaban kasar a lokacin jamhuriya ataturk ya bar aka rubuta a shekarar alif dari tara da ashirin da takwas a wannan lokaci an rubuta harufan ne akan bakin allo a yau idan kaje gulhane park za a ga yadda aka mayar da shi kamar dandali inda ake yin nishadi da wasu taruka daban daban a birnin istanbul a zamanin daular bizans katangar da ta zagaye fadar topkap da filin gulhane kuma ta hade su da gabar tekun marmara na da tsawon mita dubu da dari hudu fadar topkap an bude ta ne a shekarar alif dari hudu da saba in da takwas a bisa umarnin fatih sultan mehmet a fadar topkap an gina katanga kusan ashirin da biyar ko ashirin da takwas domin a kare ginin a jikin bangon da aka gina akwai manyan kofofi kamar otluk da hali sa anan akwai kanan kofofi guda biyar wanda suka hade da ayasofya a takaice dai abinda muke kokarin baku labari shi ne irin aikace aikacen da kungiyar dillalan raya al adu na shekarar dubu biyu da goma suka yi wa sur i sultani da gidajen tarihin dake kusa da ita a cikin yan shekarun nan an yi wasu aiyuka a wurin domin gyara wadannan wurare amma wannan karon kungiyar dillalan raya al adu na shekarar dubu biyu da goma sun dauki nauyin gyara wurin ne baki daya don haka an fara gyare gyaren wurare kamar gidan ajiye kayan al ada na fadar topkap gidan wallafe wallafen tsofoffin waka gidan mutanen sin filin fadar topkap da kuma da ayasofya da majami a dake nan a lokacin byzantine mai suna irin tare da dukkan gidajen yi kuda aka kafa a lokacin daular uthmaniya mai suna darphane i amire   a cikin aikace aikacen da za yi za a sake gyaran katangun darphane i amire bayan haka za a sake gyare gyaren sauran gidajen daular baki daya a cikin aikace aikacen kuma za gyara gulhane park domin kiyaye cikakken tarihi dake tatare a wurin manufofin gyara sur i sultani su ne a nuna wa mutane abubuwan dake ciki ba tare da kuma an samu kowacce irin matsala wurin ziyarar wurin ba an bayyana cewa wadannan wurare da za a gyara dukka na cikin jerin kayan tarihin hukumar kula da ilimi  kimiyya da raya al adu ta majalisar dinkin duniya unesco kamfanonin daka tallafawa wanan aiki su ne kamfanin da suka gyara gidan ajiye kayan al adu na victoria and albert dake birnin london da kuma guggenheim dake birnin bilbao da ashmolean na birnin oxford da na kasar misira dake birnin alkahira tare da wasu manyan gidan ajiye kayan al adu a duniya gwanki wani kauye ne dake arewa maso yammacin jihar kano garin na gwanki yana a karamar hukumar bagwai ta jihar kano wanda ke karkashin dagacin garin gogori gwanki ta rabu a karkashin masu unguwanni uku unguwa ta farko itace gwanki babba ta biyu gwankin gidan yaro sai kuma kashi na uku wato gwankin dan kwari kauyen na gwanki nada al uma masu yawa kuma masu son dazan lafiya da juna kamar ko ina a arewacin jihar kano kauyen gwanki nada yanayi maikyau na noma da kiwo hakanne ma yasa gabaki dayan mutanen garin basu da sana a da tafi noma da kiwo a wajen su yanayin geographical co ordination na kauyen gwanki kamar haka latitude degreen dakuma longtitude na degreee al ummar ƙauyen gwanki hausawa ne da fulani kuma addinin su shine musulunci kamardai sauran garuruwan hausawa harshen larabci itace harshen da mutanen larabawa ke amfani dashi da turanci arabic ko kuma muce larabci a harshen hausa yare ne wanda ya fito daga iyalin yaruruka na afroasiya kuma yare ne wanda ake amfani dashi a yanki gabas ta tsakiya da kuma wasu sassa na kudancin da gabashin nahiyar afrika dama wasu bangarori na nahiyar turai yawan mutanen da suke amfani da harshen larabci ya kai miliyan dari biyu da chasa in m akasarin musulmai masu wani harshe daban suna amfani da harshen larabci sabo da shine harshen da ya zama na addinin musulunci da harshen larabci ne aka saukar da alkur ani kuma da harshen larabci ne aka rubuta manya manyan litattafai na addinin musulunci bayan litattafan addinin musulunci kuma akwai dimbin litattafai da aka rubuta su a cikin harshen na larabci kasashen da ake amfani da larabci a matsayin harshen kasa hausawa suka ce noma na duke tsohon ciniki kowa yazo duniya kai ya taras noma na da ma anoni da dama kasancewar irin amfanin sa a fannoni daban daban to amma dai a fassara mafi sauki zamu ce noma wata hanyar sana a ce domin samun abinci da kudin shiga haka zalika noma wata babbar hanya ce ta samun karuwar tattalin arziki da al ummai suka raja a akan ta a kasar hausa ko kuwa noma shine babbar hanya ta samun haɓakar tattalin arziki da noma ne hausawa suka fi samun kudin shiga da abinci dama kayayyakin da ake sarrafawa a masana anta kamar tufafi da sauran su a wajen hausawa musamman mazauna karkara noma ya zama kamar wajibi dole a wajen kowanne bahaushe musamman magidanci kusan muce ma ko wanne bahaushe ya iya noma yasan yarda ake yin shi kafin bayani game da yarda ake noma zamu dan tattauna ne a game da rabe raben noma noma ya rabu zuwa gida biyu kuma kowanne da irin yarda ake yin shi noman rani noma ne da ake yin shi a lokacin rani ba da damina ba shi noman rani anayin sa ne a wuraren da ruwa yake wadatacce kamar rafi korama da madatsun ruwa wato dam da zarar ruwan sama ya dauke wato kaka tayi manoma rani zasu farane da share gonakin su daga nan kuma sai su yi kaftu su ja kwamame sai su shuka abin da zasu shuka a cikin kwamamensuna yin amfani da injinan banruwa wajen bawa shukokin su ruwa har su girma su isa girbi akasarin abubuwan da ake nomawa a noman rani ana shuka su ne sabo da sayarwa domin samun kudin shiga ga irin abubuwan da ake nomawa da rani dadai sauran su to amma kuma ya danganta da yanayi na yadda kasa zata iya daukar abin da aka shuka a kan ta misali idan aka shuka wani abun a wani yankin ba lallai ya yi ba kamar yadda zai yi a wani yankin sabanin noman rani shi noman damina ana yin sa ne a lokacin damina da zarar an samu ruwan sama wato damina ta fadi manoma zasu bazama gonakin su domin yin huda da shuka akasari anfi shuka kayan abinci a wajen noman damina to amma akan shuka kayan sayarwa jefi jefi na abinci akwai da sauran su na sayarwa da sauran su jamaluddin falih al kilani shekarar haihuwa kasa iraki addini musulunci  sana a malamin jami a masanin tarihi marubuci tasirantuwa ya tasirantu da shehu abdulkadir al kilani imadu abdussalam ra uf mustapha jawad jamaluddin falih al kilani kwararren marubuci ne mai bincike malami masanin tarihi da hanyoyin ci gaba na al ummar musulmai yana da kulawa ta musamman akan tarihin shehu abdulkadir al kilani da abubuwan da suka shafi makarantarsa ta kadiriyya a tsahon zamani tun yana yaro karatun tarihi shi ne babban abin kaunarsa   an haifi dr jamaluddin al kilani a karamar hukumar dayali dake kasar iraki a shekara ta jamaluddin al kilani sharifi ne jikan shehu abdulkadir al kilani kuma jikan sayyid hassan dan imam aliyyu karramallahu wajhahu dan nana fadtimah alaihassalam dr jamaluddin al kilani ya yi makarantun firamare da sakandire a garin khadaul khalis wanda yake a kasar iraki garin da yake a cike a wancan lokaci da manya manyan masana na ilman zamani na harshe da na addinin musulunci ya samu shedar kammala digirinsa na farko a fannin tarihi daga jami ar bagadaza kamar yadda ya samu shaidar kammala karatun difloma a wannan jami a a fannin harshen turanci ya samu shedar digirinsa na biyu a bangaren tarihi da ci gaban harshen larbci da addinin musulunci shedar digirinsa na uku watau phd ya same ta ne a kan falsafar tarihin musulunci   tun yana yaro jamaluddin al kilani ya samu tarbiyya da kulawa ta musamman daga wurin mahaifinsa dr falih al kilani wanda mashhurin malami ne kuma marubucin rubutattun wakoki ne na adabin larabci da addinin musulunci a gabas ta tsakiya da arewacin afirka haka kuma ya samu kyakkyawar kulawa daga wurin babban malamin tarihi na kasar iraki watau imadu abdussalami ra uf dr jamaluddin al kilani ya hadu da malamai da yawa wadanda ya koyi karatuttuka a wajansu da wadanda suka bashi cikakken izini na karatu karantarwa bincike da rubutu a fannin tarihi da danganen kabilun larabawa daga cikinsu a kwai imadu abdussalami ra uf salim al alusi abdulkarim muhammad mudarris ali al wardi abdurrazaki al hasani muhsin mahdi sa id abdulfattah ashur muhammad ammarah da kuma babban masani na hanyoyin jaddada koyarwar addinin musulunci watau majid arsan al kilani dr jamaluddin al kilani ya koyar a makarantun firamare da sakandire wanda daga bisani ya zamto malami mai bada karatu da horarwa a jami ar bagadaza jami ar mosul da ta mustansiriyyah kadisiyyah basarah iskandariyyah darul ulum diyobandi jami ar musulunci ta maleshiya da sauransu dr jamaluddin al kilani ya rubuta litattafai da dama da harshen larabci wasu daga cikinsu an fassara su izuwa harasa daban daban na duniya daga cikin litattafansa akwai jugrafiyyatul bazul ashhab wannan littafi littafi ne da aka yi amfani da ka idodin bincike na zamani na ilmin tarihi domin tantance riwayun da suka yi bayanin wuri ko kasar da aka haifi shehu abdulkadir al kilani tsari da abinda wannan littafi ya kunsa ya janyo hankulan masana da dama a duniya ta inda wannan littafi ya tabbatar da ingancin bayanin haihuwar shehu abdulkadir al kilani a garin jilu dake a kasar iraki tare da korewarsa bisa dogaro a kan hujjoji da dama bayanan da suke nuna haihuwar shehun a garin tabarustan da yake a kasar iran wannan littafi ya karbu sosai da sosai a inda kwafi ya kare a dan takaitaccen lokaci abinda ya janyo maimaita buga shi har sau hudu muhammad mahmud mustapha ya fassara wannan littafin izuwa harshen hausa   assheikh abdulkadir al kilani ru uyah tarikhiyyah mu asirah littafi ne na tarihin rayiwar shehu abdulkadir   dirasatu wa tahkiku kitab bahjatul asrar   attarikul islami ru uyatun mu asirah littafi ne na tarihin musulunci a zamanance   min as shakki ila al yakini littafi ne da yake tabbatar da ingancin danganen shehu abdulkadir al kilani da annabinmu annabi muhammadu salawatullahi wa salamuhu alaihi cikakkiyar dangataka ta tsatso bisa dogaro da hujjoji da kuma amfani da ka idodin ilmi na zamani   hakaza takallamas sheikh abdulkadir   tahkiku kitab futuhul gaib   attarikhul islami tafsirun jadid   al imamu ahmadu arrifa i almuslihul mujaddid al madkhal li tarikhil falsafatil islamiyyah   falsafatul ishrak   badi uz zaman sa idun nursi kira ah jadidah fi fikrihil mustanir littafi ne na tarihi da bayani a kan ilmin masanin allah wanda aka yi shi a kasar turkiyya watau imam annursi da bayanan nusarwa da ganarwa akan litattafansa wadanda ya rubuta su domin koya sanin allah da hanyoyin fahimtar halittun allah watau maarifa bisa tsarin sufanci madai daici mai tafiya tare da zamani domin kawo gyara da ci gaba na alkhairi ga al ummar annabi muhammadu salawatullahi wa salamuhu alaih littattafan imam annursi wadanda wannan littafi yake bayani a kansu su ne wadanda aka fi sani da rasailun nur   sauratur ruh   kurasanu attarikhiyyah   al kamusul al kadiri al imamu abdulkadir al jili tafsirun jadid dr jamaluddin al kilani ya samu yabo saboda kokarinsa da rubuce rubucensa daga wurin manya manyan malamai kungiyoyi da jami o i farfesa majid arsan al kilani fahmi jad an da farfesa imadu abdussalami ra ufu sun yabi dr jamaluddin al kilani sosai da sosai tare da nuna girmamawarsu ga bincikensa da rubuce rubucensa haka kuma jami o i kwaleji kwaleji da kungiyoyi da dama sun bashi lambobin yabo da karramawa daga cikinsu iioc kwalejin addinin musulunci dake london   al jami atul islamiyyah dake indiya   jami atu kasid mirbah dake aljeriya   al jami atul islamiyyah al alamiyyah dake islam abad fakistan   gammayyar kungiyoyin musulunci dake barazil   al jami atul islamiyyah al alamiyyah dake maleshiya   jami ar iskandariyah   kungiyar gammayyar malaman iraki   jami ar mosul   jami ar ain shams   jami ar bagadaza   jami ar salahuddin   michael joseph jackson august june mawaƙin amurika ne marubucin waka mai rawa mai shiryawa sannan kuma jarumi wanda yana daya daga cikin sanannu kuma wadan da suka sami nasara a cikin mawakan kowanne lokaci gaba daya ana masa lakabi da sarkin salon waka na pop kuma ya kasance daya daga cikin mawakan da aka fi tasirantuwa da dasu a salon waka na pop shine wanda yafi kowanne mawaki saida wakokinsa a lokacin da yake da rai gudun mowar sa a harkar waka rawa da kuma salon kwalliyarsa tare kuma da kebantacciyar rayuwarsa data fito fili sunsa ya zama sananne a duk duniya a mawakan tsawon shekara arba in teresa teng janairu may sanannen mawaƙar taiwan ta asiya superstar da asian pop music sarauniya ta rera waka sin songs japan songs indonesian songs kannada songs taiwan songs da kuma turanci songs ta aka haife shi a janairu a taiwan a sai ta fito ta farko album a taiwan tun shekarar ta rare a kudancin asiya a sai ta buga ta farko japan album a japan a japan ta kasance wani shahararren mawaki a shekarar ta yi a caesars palace a las vegas ta yi abin mamaki ta na fiye da solo albums bugu da kari ta na da fiye da zaba albums her songs ne popular a asia irin su taiwan hong kong china japan koriya ta kudu koriya ta arewa malaysia indonesia singapore thailand da kuma sauran kasashe ta na da fiye da biliyan fans baƙin ciki a ranar ga watan mayu sai ta rasu a chiang mai thailand da kuma dalilin mutuwar shi fuka a may da taiwan gwamnati gudanar da wani babban jana izar ta don tunawa da mafi girma da taiwan singer kabilar hausa dai kabilace dake zaune a arewa maso yammacin taraiyyar najeriya da kudu maso yammacin jamhuriyyar nijar kabilace mai dimbin al umma amma kuma a al adance mai mutukar hadaka akalla akwai sama da mutane miliyan hamsin da harshen yake asali gare su a tarihance kabilar hausawa na tattare a salasalar birane hausawa dai sun sami kafa daularsu ne tun daga shekarun s sa adda suka sami nasarori da dauloli kamar su daular mali songhai borno da kuma fulani a wasu lokutan hausawa sun sami gagarimin ikon mulki da hadaka ta kau da baki yan neman ruwa da tsaki da kuma neman angizon a cikinta da kuma harkallar bayi a farko farkon shekaru na s a sa adda kabilar hausa ke yinkurin kawar da mulkin angizo na fulani sai turawan mulkin mallaka na birtaniya suka mamaye arewancin nijeriya da kuma kafa manufofin mulkin bayan gida a bisa karkashen mulkin birtaniya yan mulkin mallaka sai suka marawa fulani baya na cigaba da manufofin angizon siyasarsu har yanzu dai mulkin kamin gambiza tsakanin hausawa da fulani shi ne yayi kane kane a arewacin najeriya wannan hadakar gamin kambiza an farota ne tun asali a matsayin fulani su dare madafun ikon a tsararren tsarin siyasar arewa akasarin masu mulki na fulani sun kasance yanzu a al adance hausawa gwamitse ko da yake hausawa na farko farko maharba ne amma ya zuwan addinin islama da kuma karbansa da hannu bibbiyu ya sanya labari ya sha bambam ginshikokin al adun hausawa na da mutukar zaranta kwarewa da sanaiya fiye da sauran al ummar dake kewayenta sha anin noma ita ce babbar sana ar hausawa inda hausawa ke ma sana ar noma kirari da cewa na doke tsohon ciniki kowa yazo duniya kai yatarar akwai kuma wasu sana o in kamar su sha anin jima watau harkar fatu rini saka da kira fannonin dake mutukar samun cigaba a harkokin sana o in hausawa hausawa dai sun jima da shahara wajen harkar fatauci kana kuma masu arziki na taka rawa a sha anin yau da kullum tare da masu mulki da masana harshen hausa shi ne mafi girma da kuma mafi sanai yar harshe a nahiyar afirka harshen hausa ya aro wasu kalmomi daga wasu harsuna musamman larabci kana kuma harshen na tafiya tare da yanayin mu na zamani bisa al adar cudeni na cudeka harshen hausa dai ya zama harshen yau da kullum ga miliyoyin jama a da ba hausawa bane a nahiyar afirka bugu da kari akwai cincirindon al ummar hausawa a manyan biranen yammacin afirka da arewacinta da kuma yankunan cinikayyar al ummar hausawa da kuma yankunan da hausawa suka jima suna bi a hanyar ta zuwa aikin hajji akwai kuma rubutattun adabi masu zurfi da kasidodi da kuma rubuce rubuce a rubutun ajami da aka buga tun kafin zuwan turawa yan mulkin mallaka na birtaniyya har ila yau kuma wani tsarin rubutu a ajame da aka kirkiro tun kafin zuwan turawa da ba kasafai ake amfani da shi ba yanzu sana ar gini ma anar sana a wadannan ma anoni guda biyu sun fito da ma anar sana a a fili a matsayinta na duk wata sahihiyar hanya da mutum ke bin don samun abun dogaro da kai wajen gudanar da rayuwarsa ta yau da kullum a saboda haka ne ma za mu iya bayyana sana o in hausawa na gargajiya a matsayin hanyoyin da bahaushe ke bin tun tale tale don samarwa kansa abin dogaro da kai fa idojin sana o in hausawa na gargajiya duk wani abinda dan adam ya ke yi yana da fa ida ko akasin haka wani za ka samu fa idarsa ta fi rashin fa idarsa yawa inda wani kuma rashin fa idar shi ke da rinjaye amma duk wata sahihiyar sana a ta malam bahaushe da al ummata ta yarda ta aminta da ita tana da fa idoji kamar haka ire iren sana o in hausawa na gargajiya sana o in hausawa na gargajiya sun kasu gida uku kamar haka wasu daga cikin sana o in gargajiya sun hada da kira farauta su jima rini fatauci sassaka da sauransu wasu daga sana o in mata sun hada da kitso kadi sana ar kosai sana ar kuli da mai daddawa alkaki da nakiya sissika sirfe casa da dai sauransu dimokaraɗiyya ko damakwaraɗiyya fasarar mulkin talakawa amma yanzu tsari ne na gwamnati wanda an kasa na mulki ko su za bi wakilai a tsakaninsu domin su kafa hukumar gudanarwa kamar majalisar dokokin dimokaraɗiyya an fara ta ne a kasar girika wanda wakilan an siyasa da aka zaba daga shaidun kotu tsakanin an kasa maza masu arziki da talakawa bisa ga mai ilimin siyasa larry diamond dimokaradiyya tana da abubuwa hudu a hanyar siyasa don zabe da kuma maye gurbin gwamnati ta tsarin zaben adalci da gaskiya b gudumawar jama a matsayinsu na an kasa cikin siyasa da ancin rayuawa c kariyar ancin dan adam na dukan an kasa da d mulkin doka wanda dokoki da hanyar da za a zatas da su dai dai ga dukan an kasar a karni na biyar kafin haifuwar annabi isah a biranen tarayya ta girika an nuna tsarin siyasa wanda an fi sani da athens dimokaradiyya akasin sarauta ne wato mulkin dan yawa a rubuce wadannan bayanai akasin dimokaradiyya ne kuma an kauce wa manufar dimokaradiyya bisa ga tarihi tsarin siyasar athens ta ba an kasa anci mai adalci da su yantar da maza wajen siyasa barori ba su da wannan ancin shigar siyasa a tarihin gwamnatin dimokaradiyya na d da na zamani zama dan wakili mai adalci ta kunshi yardan jama bayan an ci ainihin zabe da manyan mutane sun yi bisa ga yawancin siyasan yau bisa ga zaben rayi a karnin da na turai ta fara daga karni na daga tsohowar tsakar faransa da tsakar latin an kwatanta dimokaradiyya da siffar gwamnati inda mutum daya ke da iko kamar ta mulkiya ko ikon kalilar mutane duk da haka wadannan hamayyar da an gada daga mai ilimin falfasa na girika na baki biyu sabida gwamnatin yanzu na da siyasar hntsun mulkin kalila da ababan mulukiya mai suna karl popper ya bayyana dimokaradiyya da kwatanci da mulkin kama karya ko zalunci da sa hankali ga damar damar jama da su jagoranci shuwagabanensu da su hambarar da su ba tare da bukatan juyin mulki ba tarayyar turai eu hukumar siyasa da tattalin arziki ne wanda ta kunshi ƙasashe arba in da takwas da sun zama mamabobinta wanda ƙasashen na samuwa a nahiyar turai tana da yawan fili kilomita tana da kimanin yawan jama fiye da miliyen dari biyar da goma million tarayyar turai ta kafa kasuwa na ciki guda daidaitacciya ta amfani da tsarin dokoki da ke jagorantar kasashen da ke mambobin wannan tarayyar manufoffin tarayyar ta nufa ancin tafiye tafiyen jama kaya aikace aikace da kuma kudi tsakanin wannan kasuwar ciki da kuma kafa dokar adalci da harkokin gida da tsaren manufan kasuwancin aikin noma kasuwancin kifi da cingaban yankin tsakanin yankin shengen an kawas da ikon fasfo an kafa hukumar kudi a shekara ta sai ta kafu da karfi a shekara ta da mambobin tarayyar turai wanda tana amfani da kudin turai tarayyar tuarai na gudanar da hardaddiyar tsarin gwamnatocin ƙasashe wajen tsai da shawara manyan hukumomi bakwai masu tsai da wadannan shawarwarin ana ce da ita babban kungiyar tarayyar turai wanda ta kunshi majalisar turai majalisar tarayyar turai majalisar dokokin turai hukumar tarayyar turai babban kotun tarayyar turai babban bankin turai da kuma fadar oditocin turai tarayyar turai ta samu asalinta daga kwalin turai da almmar mulmula karfe escs da hukumar tattalin arzikin turai eec wanda ƙasashe shida na cikin tarayyar suka kafa a shekara ta da almmar da magadanta sun yi girma sabida damar shigar wasu ƙasashe da sun zama mambobi ta kuma yi karfi wajen karuwar gyaran tsarin a wuraren da sun dace yarjejeniyar lokacin ta kafa tarayyar turai ta kuma gabatar da zaman dan kasan turai gyaran da aka yi na doka daga yau yau na tarayyar turai yarjejeniyar lisbon ta kafu da karfi a shekara ta tarayyar turai ta yawan jamar duniya da kashi bakwai da digo uku na cikin dari tarayyar ta sami kasafi da asa ta tanada gdp na tiriliyan na dallar amurka wanda ta tashi kashi na cikin dari kusa kasafin da duniya ta tanada da kuma kashi sha shida da digo tara idan aka gwada da siyan iko daidaito ƙasashe cikin suna da matuka fihirisar mutanen raya ƙasa bisa ga ayyukan raya ƙasar majalisar dinkin duniya a shekarar ta tarayyar ta samu lamba ta zaman lafiyar nbel ta hanyar tsarin tsaro da na ƙasashe tarayyar ta kuma tsumbure a hakkin harkokin waje da na tsaro tarayyar ta rike manzanci na ainihi a duniya baki daya kuma tana wakiltar kanta a majalisar dinkin duniya kungiyar sana ta duniya wto g da g domin gudumawarsu a duniya tarayyar tana da matukar iko na yau yau austriya daga tibi tb ko tarin fuƙa wata cuta ce wadda ake kamuwa da ita daga kwayar cuta mai suna mycobacterium tuberculosis mta tibi cuta ce da ke shafar huhu amma tana iya shafar wasu gaɓoɓin jiki kuma yawancin cututtukan tibi ba su nuna alamar kasancewarsu a jiki ba kusan kashi na cikin dari na tibi ba su nuna alamar kasancewarsu ba suna iya zama ciwo idan ba a magancesu ba zai kashe kusan rabin masu dauke da cutar idan ba a yi jiyyarsa ba mafi alamar cutar tibi su ne tari majina da jini zazzabi da zufa da daddare da kuma ramewa kalmar ci an samo ta dalilin ramewa bisa ga tarihi shafar wasu gabobbin jiki na iya nuna nuna alamomi da dama ana baza cutar tibi ta iska yayinda masu shi na tari daga huhu tufa miyau yi magana ko atishawa mutane masu dauke da kwayar cutar da bai zama ciwo ko ba ba su baza cutar ba ciwo mai tsanani kan auku ne ga masu dauke da kwayar cutar sida da kanjamau da kuma masu shan taba ana yin binciken ciwon tibi tta daukar hoton kirji da yin amfani da madubin likita da kuma nazarin ruwan jiki tsare kamuwa da tibi ta hada da gwajin wadanda ke da hadarin kamuwa da cutar ganowa da sauri da kuma shan rigakafinta bacillus calmette guerin vaccine na taimaka wajen magance cutar an gida ofishi da sabowa da jama masu tibi na da hatsarin samu ko kamuwa da wannan cutar jiyyar wannan cutar ta bukace amfani da maganin rigakafi na tsawon lokaci rashin jin maganin rigakafi na tsawon lokaci damuwa ce da ke kara rashin aukin maganin tibi mdr tb ana tunani kashi daya cikin goma na almmar duniya na da cutar tibi kashi daya cikin dari na mutanen duniya na sabowar kamuwa da cutar a shekara ta an samu masu cutar tibi miliyan tara da dubu dari shida million wanda ya kai ga mutuwar mutum miliyan daya da rabi million mutane fiye da kashe tasain da biyar cikin dari sun salwanta a kasashe masu tasowa tun shekara ta an samu raguwa wajen kamuwa da cutar kusan kashi tamanin cikin dari na kasashen asiyawa da na afrika an same su da wannan cutar sannan biyar zuwa goma na mutanen majalisar dinkin duniya an same su da kwayan cutar kasancewar tibi na nan tun d kwayoyin cutar sida da turanci hiv da faransanci vih wacce take nufin cuta mai karya garkuwar jiki kuma ana kiranta da suna kanjamau ko sida a hausance kanjamau ciwo ne wanda ake samunta ta sanadiyar mutuwar kwayoyin da ke garkuwar da jikin mutum daga cututtuka bin kamuwa da cutar na farko mutum ba zai iya gano alamomin ba amma zai iya mura na dan lokaci cutar kuma zai iya dauke lokaci mai tsawo ba tare da nuna wata alama ba da cutar ta cigaba da kafuwa tana shafar kwayoyin da ke garkuwa da cututtuka a jikin mutum sai hadarin kamuwa da wasu kananan cututtuka kamar su tibi da cututtukan daji wadanda ke da wuyan shafar masu kwayoyin garkuwa da cututtuka masu akiki a jikinsu wadannan dadaddun alamomi su ake ce da su kanjamau aids a wannan lokaci yawanci na kai ga ramewa kwayoyin cutar sida na yaduwa ta wadannan hanyoyin jima maras tsaro da ba da jini mai dauke da cutar yin amfani da alura wanda ke dauke da da cutar da kuma daga mama zuwa jariri yayinda tana da juna biyu ko ta haihuwa ko ta nono shayarwa ruwan jiki kamar su miyau da hawaye ba a samun wannan cutar hiv ta wurinsu ba hanyoyin rigakafi sun hada da jima mai tsaro shirya musayar alura la da masu dauke da cutar da kuma kaciyar maza ana iya magance ciwo daga yara ta hanyar ba su magani mai karfafa kwayoyin garkuwar jiki daaga cututtuka tare da uwayensu cutar ba ta da magani ko rigakafi amma akwai magani mai karfafa kwayoyin garkuwar jiki daga cututtuka wanda ke taimaka wajen rage karfin ciwon a jiki kuma yana kusan warkar da ciwon bincike ta nuna mutum zai yi rayuwa na shekaru goma sha daya sai ya mutu idan ba a yi jiyyarta ba a shekara ta kusan mutum miliyan an same su da wannan kwayoyin cutar sida wanda ya kai mutuwar mutum miliyan yawancin masu dauke da cutar yan saharancin afrika ne tsakanin ganowarta a shekara ta kanjamau ta kashe mutum miliyan a duniya duka bisa ga jimila kwayoyin cutar sida da kanjamau muguwar ciwo ne wanda bazuwarta kamar ruwan dare gama gari ne yanzu an fara samu kwayoyin cutar sida a yamancin tsakar afrika a karshen karni na sha tara zuwa ashirin cibiyoyin kula da hana cututtuka cdc na tarayyar amurka ne sun fara gano ciwon kanjamau a shekarar da kuma hanyoyin kamuwa da cutar a farkon shekaru da aka gano cutar kwayoyin cutar sida da kanjamau ta yi matukar shafar almma a matsayin ciwo da kuma samun dalilin nuna wariya ga masu dauke da wannan kwayar cutan wannan ciwon ta matukar shafe tattalin arziki akwai rashin fahimta da dama game da kwayoyin cutar sida da kanjamau kamar na cewa ana iya kamu da ciwon ko ba a jima ba ciwon ta zama abin jayayya hade da addini tare da darikar katolika na rayin rashin goyon baya amfani da roba wajen jima don tsaro ba wannan ya jawo hankalin kungiyar magani na duniya da siyasa da kuma gudumawar kudi masu yawa tun da aka gano cutar a shekara ta frances rix ames furuta faransis emes daga shekara alif dari tara da ashirin ran ashirin ga watan afirilu zuwa sha daya ga nuwamba shekara dubu biyu da biyu afrilu nuwamba ta zaman likita mai fida da na kula da kwakwalwa da yaki akan ancin dan adam wanda an sannin da jan gaba a tsarin fegen magani zuwa mutuwar steve biko mai wariyar launin fata wanda ya mutu ta rashin kullawa wanda yan sanda suka wulakantar da shi da hukumar kudancin afirika da ta hakori samdc wanda sun kasa hukuntar da shugaban likitoci da mataimakinsa na yankin don rashin kulla da biko da suka yi ames da kungiyar mutum biyar malamai da kuma likitoci sun tara kudade suka yi shariar yaki shekara takwas da kafuwar hukumar magunguna ames ta sadakad da tsaronta da matsayin iliminta don sammar da fatima massaquoi fahnbulleh fti m mskhw ta kasance a soma malama a liberia bayan kammala ta ilimi a amirka ta koma liberia a shekarar inda ta bayar da gudunmawar da yawa da al adu da kuma zamantakewa rai na kasar an haife ta a wani gidan iyalin sarautar afirka massaquoi tayin girma a kula da wani inna a njagbacca a cikin garwula gundumar na grand cape mount county na kudancin laberiya bayan shekara bakwai sai ta koma zuwa ga arewa yammacin ɓangare na kasar a cikin montserrado county inda ta fara ta makaranta a shakara alif ta raka mahaifinta a jami in diflomasiyyar zuwa hamburg jamus inda ta kammala karatunta a magani a jami ar hamburg shekara alif dari tara da talatin da bakwai funmilayo ransome kuti oktoba afrilu malama ce yar siyasa kuma mai kare yancin mata ta bauta tare da bambanci a matsayin daya daga cikin mafi shahararren shugabannin ta tsara ta kuma mace ta farko a kasar don fitar da wani mota ransom kuti siyasa ayyukan jagoranci mata da ake bayyana a matsayin doyen na mace hakkin a nigeria kazalika da mata ana daukarsa a matsayin the mother of africa early kan ta kasance mai matukar iko da karfi advocating ga nijeriya mace ta yancin kada kuri a ta aka bayyana a cikin shekarar da west african pilot a matsayin zakanya na lisabi domin ta shugabanci na mata na egba mutane a kan wani yaƙin neman zaɓe a kan sabani haraji wannan gwagwarmaya ya kai ga abdication babban sarki oba ademola ii a daura gari ne kuma karamar hukuma ce a jihar katsina a arewacin najeriya masarautar daura ta hada da wasu kananan hukumomi da suke kewaye da ita wanda suka hada da daura baure zangon daura mai aduwa daura tana daya daga cikin garuruwan hausa bakwai wanda suka hada da gobir biram katsina kano zazzau da rano wanda yayan bayajidda da jikokin shi suka mulka tarihin daura ya fara ne daga lokacin da wasu mutane daga garin daura wanda take garin katsina  a yanzu ƙarƙashin jagorancin wani namangi ya kasance mutum ne mai daraja wanda ya taɓa shan kayi a wajen takarar sarautar daura ya yanke shawara ya koma zama a wata ƙaramar gari kusa da karaye wanda ake kira ardozama ya kasance yana zuwa bakin wani kogi a cikin garin inda ya gano cewa lallai wajen zai yi daɗin zama ya samu fili a wajen kuma ya gina gida zai huta a gidan na wasu lokata sanna ya wuce ƙaraye a haka ne har aka far kiran wajen da suna daurawa wannan shine asalin tarihin ƙauyen daura garin baida katanga da ta zagaye shi saboda tayi kusa da ƙaraye sosai kuma duk lokacin da za a buga tambarin sarauta mutanen cikin garin daura zasu garzayo cikin ƙaraye saboda su samu tsaro ta haɗa iyaka da magajin gari da taurawa kafin ginin challawa gorge dam ƙauyen yola ƙauyen ma da kuma magajin hajj ta kudu yamma gabas da kuma arewa ƙauyen daura ya ƙunshi gudumomi guda shida abu ameenah bilal philips an haifeshi a kasar jamaika shekarar shi babban malamin musulunci ne a kasar kanada sannan kuma marubuci ne na litattafan addinin musulunci da dama juma ma mallaki ne na jami ar musulunci ta yanar gizo wato islamic online university kuma yanzu haka yana zaune ne kasar qatar yana baiyana a tashar talabijin ta peace tv mai watsa shirye shiryent awanni hour a rana da kuma tashar talabijin ta islamic satellite tv channel malam philip ya ayyana kansa a matsayin dan salafiya an haifi shehun malami philips ne a garin kingston dake kasar jamaica amma kuma ya taso ne a garin toronto dake ontario a kasar canada dr philips ya samu digirin sane na b a a jami ar madina wato islamic university of medina sai kuma digirinsa na m a a fannin aqidah dag jami ar king saud university a birnin riyadh na kasar saudiyya sai kuma ya tafi jami ar university of wales st david s university college wacce a yanzu ake kira university of wales trinity saint david ya samu digirin sa na phd a shekarar malam philips ya kafa jami ar musulunci ta yanar gizo ne a kasar qatar kuma a yanzu haka allah ya albarkaci jami ar inda ta fadada sosai a sassan duniya kasar birtaniya ta tuhumi dr philips da laifin kitsa kai wani harin ta addanci haka kuma dr philips ya fito fili ya baiyanawa duniya tare da sukar masu ganin yin aure ga matan da basu kai munzali ba kamar fyade ne malam philips yayi kakkausar suka ga masu wannan ra ayin hakan bosnia da herzegovina bs hr bosna i hercegovina sr wani lokacin ake kira bosnia herzegovina bih bh da kuma a takaice sau da yawa da aka sani informally matsayin bosnia an a kasar a kudu maso turai located a kan da balkan larabawa sarajevo ne babban birnin kasar da kuma mafi girma a birnin kwayesu da kroatiya zuwa arewa yamma da kudu serbiya to gabas montenegro zuwa kudu maso gabashin da adriatic sea zuwa kudu tare da bakinta game da km dogon kewaye birnin da neum a cikin tsakiyar da kuma gabashin ciki na kasar labarin kasa ne mountainous a arewa maso yamma shi ne moderately m da kuma arewa maso gabashin ne yawanci flatland the m ne a geographically ya fi girma yankin kuma yana da wata matsakaici nahiyar sauyin yanayi tare da zafi lokacin bazaar kuma sanyi da ake yin dusar ƙanƙara winters a kudancin tip na kasar yana da wani rum sauyin yanay kuma a fili topography bosnia da herzegovina ne a yankin da cewa ya bi sawun m adam mazauna baya ga bosna neolithic shekaru a lokacin da kuma bayan abin da aka lugar da dama illyria n da celt wayewar al adar siyasa da kuma harkar more rayuwa kasar na da arziki tarihi da ciwon aka farko zaunar da slavic al ummai cewa populate yankin a yau daga cikin th ta hanyar zuwa th ƙarni a th karni banate na bosnia aka kafa wanda ya samo asali a cikin mulkin bosnia a cikin th karni bayan abin da aka annexed a cikin ottoman empire a karkashin wanda mulkin shi zai kasance daga tsakiyar th ga marigayi th ƙarni ottoman ya kawo islam zuwa yankin da kuma canza yawa na al adu da kuma zamantakewa na gaba na kasar wannan ya biyo ta annexation cikin austro hungarian daular mulkinsu wanda dade har sai yakin duniya na a interwar lokaci bosnia na daga cikin mulkin asar yugoslavia da kuma bayan yakin duniya na ii kasar da aka sanya cikakken jamhuriyar matsayi a cikin sabuwar kafa socialist tarayyar asar yugoslavia bayan da aka rushe asar yugoslavia kasar breakup na asar yugoslavia independence na jamhuriyar macedonia da kuma bosnia da herzegovina a shekarar wanda aka bishi da bosnian basasa zaunanniya har dayton yarjejeniyar filin jirgin sama wuri ne na musamman da aka samar da na urori na zamani da ma aikata domi sauka tare da tashin jiragen sama filin jrigin sama ya kunshi abubawa da dama wadanda ake bukata na musamman domin samar da cikakkaen tsaro kulawa walwala samar da cikakkun na urorin zamani na samar da bayanai wadanda suka shafi kula da tashi da kuma saukan jiragen sama dogon titi wanda zai wadaci jiigi yayi gudun mai nisa wanda zai taimaka mashi wurin sauka da kuma tashi wadatacen filin ajiye jiragen sama manyan filayen saukan jirage musamman na kasa da kasa sunada wuarare na musamman inda jami an custom da na immigration ke kula da shige da fice na masu sauka da kuma masu tashi haka kuma ana samun gidajen sayar da abinci bankuna da kuma manyan kantunan zamani duk a cikin su ciwon huhun daji ciwo ne qari huhu ana danganta shi da girmar tantani mara magani na fale falen nama ta huhu idan ba a nemo magani ba wannan girmar zata yadu nisa da huhun ta hanyar metastasis zuwa fale falen nama ko sassan jikin yawancin ciwon daji da ke faruwa a huhu ana ce da su ciwon huhun daji na farko acrcinomas ainihi waxannan ire ire biyu sune karamin tantanin huhun carcinoma sclc da mara karamin tantanin huhun carcinoma nsclc yawan alamomin wannan ciwo sune tari da tarin jini ramewa kasawar nufamshi da ciwon kirji qato bisa xarin jama a tamanin da biyar na matsalolin ciwon huhun daji ya nuna cewa shan tava na tsawon lokaci na kawo ciwon sa annan bisa xari matsalolin wannan ciwo ya samu ne ta rashin shan tava sigari waxannan matsalolin na sa haxuwa matsalar kayyade da watsawa zuwa rado gas asbestos da wasu hayakin kone kone da wasu gurvacewar iska za a iya ganin ciwon huhun daji kamar ciwon kirji ne idan an yi hoto aka kuma hada duba da na ura ct gwajin ta bayyanu ta bayosfsi wanda kullum ana yinta bronchoscopy ko na ura mai kwakwalwa rigakafin shi ne ta kiyaye haxarin kamuwa da ita tare da shan hayaki da kuma gurvacewar iska kula da wannan da sakamako na tsawon lokaci ya danganta ga irin ciwon huhun dajin yanayinta yadda ya ke yaxuwa da kuma dukan lafiyar mutumin yawancin matsalolin ba a iya magance su maganinsa na yau dakullum ya hada da fixa da magangunan kimiya da dauka hoton ana iya magance nsclc da fixa wasu lokuta sa annan sclc kuma qan ji magangunan kimiya da daukan hoton da sauri fiye da fixa a duniya gaba xaya a shekara ta an same mutum miliyan xaya da digo takwas million an gwada su da ciwon huhun daji sa anan mutum miliyan xaya da digo shida sun mutu da dalilin ciwon million wannan ya zamma sanadiyyar mutuwa a maza na ciwon huhun daji gama gari da ya faru da na biyu cikin sanadiyyar mutuwar mata bayan ciwon nono yan shekaru saba in ne an fi gwada su da wannan cutar mutane kashi sha bakwai da digo hudu cikin xari cikin qasar amurka an gwada su da wannan ciwon huhun daji sun rayu da ciwon na shekaru biyar bayan gwajin sa anan sakamakon a qaddarance a qasashe masu tasowa lardin kano ta kunshi masarautu hudu da suke karka shinta a wancen lokacin itace kuma tafi kowacce zama iri guda a najeriya tafus kan yawan jama a dukkan su masu magana ne da harshen hausa kuma masarautan kano kuma yawancin al amura masu wuyan gaske a masarautan kasan cewa suna matukar lura da bagaren iyali halin mutumin kano yana matukan son cin gashin kansa hakan ne yasa yake sonka suwanci tun a baya haka suke har ila yau a cikin karni na tudun dala wani tsauni ne da ke kano ya kasance dandalin farauta da tara jama ar da ke aikin baƙin ƙarfe al adun nok ba a sani ba ko waɗannan hausawa ne ko kuwa masu magana da yarukan nijar congo an san kano da farko da suna dala bayan tsauni kuma ana kiranta kamar ƙarshen ƙarshen karni na da farkon ga majiyoyin borno jihar kano jiha ce dake a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimanin kilomita murabba i da yawan jama a milyan sha ɗaya da dubu hamsin da takwas da dari uku jimillar shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce kano abdullahi umar ganduje shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne nasiru gawuna dattijan jihar sune aminu kano maitama sule sani abacha murtala mohammed sanusi lamido sanusi ibrahim shekarau isyaka rabi u aliko dangote rabiu musa kwankwaso barau i jibrin da kabiru ibrahim gaya jihar kano tana da iyaka da misalin jihhohi huɗu su ne kaduna katsina jigawa kuma da bauchi jahar kano ina mata kirari da kano koda me kazo an fika muhammadu sanusi ii shine sarkin kano kano ita ce tsakiyar bankin musulunci a najeriya kano tanada kananan hukumomi guda sune jihar imo jiha ce dake ƙasar nijeriya tana da yawan filin kasa kimanin kilomita murabba i da yawan jama a milyan uku da dubu dari tara da talatin da huɗu da dari takwas da tisa in da tara ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin jihar itace owerri kuma rochas okorocha shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne prince eze madumere dattawa a jihar sune samuel anyanwu hope uzodinma da benjamin uwajumogu jihar imo tana da iyaka da misalin jihohi hudu su ne jihar abia jihar delta jihar anambra kuma da jihar rivers jihar imo nada adadin kananan hukumomi guda ashirin da bakwai sune katsina wato babban birnin katsina wanda akafi sani da qaramar hukumar katsina katsina lga garine mai girman gaske da ci gaba da kuma yawan mutane wacce akan kira katsina metropolis katsina gari ne mai daɗaɗɗen tarihi kuma yana da ƙofofi da akayi su saboda garin zagaye yake da ganuwa katsina birni ne da ke a jihar katsina a ƙasar nijeriya a wani tarihin kuma an nuna cewa wani mutum da aka kira bayajidda ɗan sarkin bagadaza ya kafa katsina dalilin zuwansa daura kuma ya aura sarauniyar daura bisa ga ƙidayar jama a a shekarar akwai jimilar mutane dubu dari uku da sha takwas da dari huɗu da hamsin da tara an gina birnin katsina a karni na sha huɗu a da akwai ƙofofi a birnin katsina wanda suka hada da ƙofar ƙaura durbi an ɗaka sauri guga da ƙwaya marusa keke agulu waziri gazobi amman yanzu babu ƙofofin keke agulu waziri da gazobi kofar kaura kofa ce dake tsakiyar birnin katsina wacce take da shatale tale mai tambarin kwarya da ludayin fura da nono da kuma kofa wnda ke arewacin shataletale kuma tana kan hanyar birnin katsina zuwa kano kofar soro koface mai dumbin tarihi tarihi wacce ke da tsofaffin unguwanni da gineginen tarihi musaman gidan sarkin katsina da kuma tsibirin gobarau wacce aka ginata a shekara ta dubu daya da dari hudu da talatin da takwas kofar sauri kofar durbi kofar marusa kofar kwaya katsina tana daya daga cikin wanda sukafi kowa ilimin addini dana zamani sannan suna cikin wanda suka fara amsar ilimin zamani lokacin turawan mulkin mallaka a arewacin nijeriya sannan kuma akwai katsina teachers college wacce aka ginata a sannan akwai jami oi na zamani manya guda biyu umaru musa yar adua university da aka ginata a wanda shuga umaru musa yaradua ya gina sai kuma alqalam university waccce aka fi sani da islamic university wacce itace jami ar musulunci na farko a nijerya sannan akwai kolejin malamai ta federal college of education fce da kuma polytechnic wacce aka fi sani da hassan usman katsina polytechnic tun kafuwar katsina har zuwa yanzu akwai gidajen sarauta huɗu a garin katsina gidajen sune durbawa gidan korau gidan dallazawa da kuma gidan sulluɓawa p sarakanan fulanin katsina sun kasu gide biyu ne gidan dallazawa da kuma sullubawa burji badamasi shu aibu g gaskiya nagartar namiji tarihin rayuwar janar hassan usman katsina kano burji publishers isbn oclc jihar kebbi jiha ce dake a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan uku da dubu dari shida da talatin da dari takwas da talatin da daya jimilar babban birnin tarayyar jahar ita ce birnin kebbi abubakar atiku bagudu shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne samaila yombe dabai dattijan jihar sune bala naallah ahmed ogembe da yahaya abdullahi jihar kebbi tana da iyaka da misalin jihhohi hudu sune sokoto zamfara kuma da nijar jihar kebbi nada kananan hukumomi guda ashirin daya da masarauta hudu sune gwandu argungu yauri da zuru da gundumomi kananan hukumomin sune lardin sakkwato lardine da babu hadari ga sardauna amma a yanzu a kwai wahala masarautun sakkwato guda hudu ne da suka hada da sakkawato gwandu ar gungu da kuma yawuri tare da dangan taka mai cike da damuwa a tarihan ce argungu kebbi na hamayya da sakkwato har tsawon karni na goma da kuma karni na ashirin sakkwato babban birni ne wanda yake a yankin arewa maso yammacin najeriya kusa da mahadar kogin sakkwato da rima kamar yadda na yana da yawan jama a sakkwato ita ce babban birnin jihar sakkwato ta zamani kuma a baya ita ce babban birnin jihar arewa maso yamma sunan sakkwato wanda shine asalin sunan yankin sakkwato na asalin larabawa ne wanda yake wakiltar suk kasuwa an kuma san shi da sakkwato birnin shaihu da bello ko sokoto babban birnin shaihu da bello bello umar maikaset kujerun tsohon sakkwato garin ne mafi yawan musulmai kuma muhimmin wurin zama na karatun addinin musulunci a najeriya sarkin musulmin da ke shugabantar da khalifa shi ne jagoran ruhaniyar musulmin najeriya sakkwato tana da yanayi mai zafi soboda tana da rairayi tare da yawan zafin jiki na shekara sakkwato na ɗaya daga cikin biranen da suka fi kowane zafi a najeriya duk da haka matsakaicin yanayin rana gaba ɗaya bai wuce mafi yawan shekara kuma bushewar tana sa a iya ɗaukar zafi watanni masu zafi sune fabrairu zuwa afrilu inda zafin rana zai iya wuce c mafi yawan zafin jiki da aka rubuta shine c lokacin damina daga yuni zuwa oktoba ne lokacin da shawa ke zama ruwan dare shawa ba safai ta daɗe ba kuma tayi nesa da ruwan sama na yau da kullun da aka sani a yankuna masu zafi da yawa daga ƙarshen oktoba zuwa fabrairu a lokacin lokacin sanyi sauyin yanayi yana mamaye iska mai lahani wanda ke busa ƙurar sahara a kan ƙasar urar na rage hasken rana ta haka tana rage yanayin zafi sosai jihar sokoto jiha ce dake kasar najeriya tana da yawan fili kimanin kilomita murabba i da yawan jama a miliyan huɗu da dubu dari uku da tisa in da biyu da dari uku da tisa in da ɗaya ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin jahar ita ce sokoto aminu waziri tambuwal shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne ahmad aliyu dattijan jihar su ne sultan sa adu abubakar abdullahi ibrahim gobir aliyu wamakko da abdullahi ibrahim jihar sokoto tana da iyaka da misalin jihohi biyu su ne kebbi da zamfara jihar sokoto nada adadin kananan hukumomi guda ashirin da uku sune jihar borno jiha ce a ƙasar najeriya tana da faɗin kimanin faɗin ƙasa murabba i na kilomita da yawan jama a da suka kai a ƙiddidigar ƙidaya ta shekarar babban birnin jihar itace maiduguri babagana umara zulum shi ne gwamnan jihar tun bayan zabensa da akayi a shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne usman mamman durkwa dattijai daga jihar sun haɗa da yusuf buratai baba garba ali madu sheriff muhammad indimi abba kyari mohammed ali ndume da sauran su mutanen garin borno mutane ne masu son ala ada daga cikin ala adunsu akwai zaman mai gida wuri daya tare da iyalensa domin cin abinci acikin faranti daya mutane ne masu son mu amala da turare jihar borno tana da iyaka da jihhohi uku ne jihar adamawa daga kudanci jihar gombe daga kudu maso yamma kuma da jihar yobe daga yammaci sannan ta yi iyaka da kasashen jamhoriyar nijar kamaru da kuma chadi jihar gombe takasance a arewa maso gabashin ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan biyu da dubu uku hamsin da uku ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce gombe muhammad inuwa yahaya shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne charles iliya dattiban jihar su ne mohammed danjuma goje bayero nafada da joshua lidani jihar gombe tana da iyaka da misalin jihhohi biyar su ne adamawa bauchi borno taraba kuma da yobe jihar gombe nada kananan hukumomi guda goma sha daya sune jihar taraba jiha ce dake a ƙasar najeriya tana da fadin filin kasa kimanin kilomita murabba i da yawan jama a milyan biyu da dubu dari shida da tamanin da takwas da dari tara da arba in da huɗu ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce jalingo ansamar da jahar taraba da karkashine stuhuwa jahar gongola jahar tanada kabilu da yawa fulani jukun hausa kuteb kuna momoye karinju junju echin kaka mumbila chamba darius ishaku shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne haruna manu dattiban jihar su ne shuaibu isa lau yusuf abubakar yusuf aisha alhassan da emmanuel bwacha jihar taraba tana da iyaka da misalin jihhohi uku su ne adamawa bauchi borno gombe nasarawa kuma da plateau jihar taraba nada adadin kananan hukumomi guda goma sha shida wadanda sune aliko dangote shahararren dan kasuwa ne kuma attajiri an haife shi a ranar ga watan afrilu a shekara ta shahararren ɗan kasuwa ne a najeriya dama afirka baki daya dangote dai yakasance shahararren mai kudin afirka a inda duk nahiyar babu wanda ke da arzikinsa a shekarar yana da kiyasin kudin daya kai dalar amurka biliyan goma sha uku da miliyan dari tara inda yacigaba da zama maikudi na daya a afirka cikaken sunansa shine alhaji aliko muhammad gote amma anfi sanin sa da aliko dangote shine shugaban gamayyar kasuwanci ta dangote gamayyar dai ta shahara wajen samar da kayayyakin amfani na yau da kullun kamar abinci kayakin gine gine da sauransu kaduna birni ne da ke jihar kaduna a ƙasar najeriya shi ne babban birnin jihar kaduna bisa ga ƙidayar jama a a shekarar jimillar mutane dubu dari bakwai da sittin amma bisa ga kimanta a shekarar jimilar mutane miliyan ɗaya da dubu dari huɗu birnin kaduna kilomita dari biyu ne daga abuja sannan kilomita saba in da wani abu daga zaria kaduna na akan kogin kaduna ne muhimman wuraren da ke cikin garin kaduna sun hada da gidan tarihi na sardaunan sokoto wato sir ahmadu bello masallacin saukin musulmi bello gidan tarihi na kasa gidan gwamnatin jihar kaduna makarantar horar da sojoji na najeriya dadai sauran su wasu hotuna kenan na sassa a cikin birnin kaduna muhammad rabi u musa kwankwaso wanda akafi sani da rabi u kwankwaso dan siyasar najeriya ne ya rike matsayin gwamna a jahar kano har sau biyu wato a shekarun da kuma shekarar shine gwamnan farko na jahar kano a jamhuriya ta hudu kuma ya ci zabe ne duka a karkashin jam iyyar ta pdp kafin daga bisani ya canza jam iyya ya koma jam iyyar sa ta apc a zaben shekarar kwankwaso yayi rashin nasara ne a hannun ibrahim shekarau a watan yuli ne na shekara ta olusegun obasanjo ya nada shi matsayin ministan tsaron najeriya bayan samun rashin nasara da yayi a zaben a kwankwaso yayi rashin nasara a hannun shugaba muhammadu buhari a zaben fidda gwani na dantakarar shugaban kasa na jam iyyar apc inda daga bisani sai ya canza sheka zuwa takarar kujerar sanata da yake kai yanzu a shekarar ya fice daga jam iyyar apc inda ya sake komawa jam iyyarsa ta pdp da niyyar yin takarar shugaban ƙasa sai dai yasha ƙasa a hannun abokin karawarsa atiku abubakar wanda ya lashe zaɓen fidda gwani wanda aka gudanar a garin fatakwal an haifi injiniya rabiu musa kwankwaso a ranar ga watan oktoban shekarar a kauyen kwankwaso dake karamar hukumar madobi ta jihar kanoya halarci makarantar firamaren gwamnati ta garin kwankwaso sai makarantar sakandarin kwana ta gwarzo sai yaje makarantar kere kere ta garin wudil da makarantar fasaha a kano kafin daga bisani ya halarci makarantar kaduna polytechnic a inda ya samu shaidun difiloma guda biyu wato national diploma da higher national diploma yayi kuma digirinsa na farko a birtaniya middlesex polytechnich da kuma loughbrough university of technology inda yayi babban digirinsa wato masters digreedukan yawancin makarantun da kwankwaso yayi karatu shi ne yake rike mukamin shugaban daliban makarantun kuma taba zabarsa a matsayin shugaban kungiyar dalibai na jahar kano kwankwaso ya fara aiki a inda ya fara aiki da hukumar ruwa ta jahar kano wato kano satae water resources and engineering construction agency wato wreca yayi aiki na tsawon shekaru a bangarori daban daban inda har ya zama shugaban ma aikatar a shekarar aka zabi kwankwaso danmajalisar wakilai ta taraiyar najeriya mai wakiltar karamar hukumar madobi kuma shine ya zama mataimakin kakakin majalisar a karkashin jamiyyar sdp a wani taro da akayi na gyaran kundin mulkin kasa an zabi kwankwaso amatsayin wakilin jahar kano ya shiga jam iyyar pdp a an zabi rabiu kwankwaso gwamna a jahar kano a karkashin jam iyyar pdp har zuwa inda yayi rashin nasara a hannun ibrahim shekarau kasantuwar sa gwamna a jahar kano ya zama wani babban al amari da ya faru a jahar kano kamar yadda kwankwaso ya ke nuna cikakken goyon baya ga tsohon shugaban kasa olusegun obasanjo tare da yadda ya kirkiro wasu tsarurruka na musamman a gwamnatin sa da kuma yadda rashin nasarar sa ta kasance a hanun tsohon gwamna ibrahim shekarau sai dai kuma kwankwaso ya sake nuna sha awar tsayawa takara a zaben amma hakan bata yiyuba sakamakon samunshi da wasu laifuffuka da gwamnatin ibrahim shekarau ta jam iyyar anpp tayi sai kwankwaso ya kawo wanda zai yi takarar a jam iyyar pdp wato ahmad garba bichi kwankwaso baiyi kasa a gwiwa ba wajen sake tsayawa takar gwamna a zaben kuma yayi nasarar kayar da jam iyyar anpp ta salihu sagir takai anyi zaben ranar ga afrilu kuma ya kama rantsuwar aiki a ranar mayu kwankwaso na daga cikin gwanoni guda biyar wato g wadanda suka fita daga jam iyyar su ta pdp tare da sauya sheka zuwa apc akidar siyasar rabiu musa kwankwaso duba kwankwasiyya jihar akwa ibom na samuwa a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan biyar da dubu dari huɗu da hamsin da dari bakwai da hamsin da takwas ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce uyo udom gabriel emmanuel shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne moses ekpo dattiban jihar su ne bassey akpan godswill akpabio da nelson effiong jihar akwa ibom tana da iyaka da misalin jihohi uku ne abia cross river kuma da rivers jihar akwa ibom nada kananan hukumomi sune jihar rivers jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan biyar da dubu ɗaya da tisa in da takwas da dari bakwai da sha shida ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce port harcourt ezenwo wike shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne ipalibo banigo dattiban jihar su ne magnus ngei abe osinakachukwu ideozu da olaka nwogu jihar rivers tana da iyaka da misalin jihohi shida ne abia akwa ibom anambra bayelsa delta kuma da imo jihar rivers nada kananan hukumomi guda ashirin da uku wadanda ke gudanar da ayyukan karamar hukuma a karkashin zababben shugaba wato chairman sune google adsense wata manhajar google ce da ke barin mawallafa a cikin cibiyar google ta shafukan yanar gizo su iya bada tallace tallacen da aka rubutu ko hotuna ko bidiyo ko tallan da za a iya hulɗa da su duk ta hanya mai sauƙi kuma atomatik waɗanda aka yi niyyar su je ga masu ziyarar shafin kamfanin goolge ne mai kula mai tantance da tafiyad da waɗannan tallan suna iya samar da kuɗaɗan shiga ta hanyar danna tallan per click  ko idan an nuna tallan per impression a farkon kwatar shekara google ta sami bilyon wato bilyon a gabaɗayar shekarar ko kashi cikin ɗari a adadin kuɗaɗan shiga na google ta hanyar google adsense  sama da shafuka miliyan ne ke amfani da adsense jr carl s wani zaɓi na gidajen cin abinci mai sauri a kan west coast na amurka west coast na amurka ya fara da carl karcher kuma mallakar cke gidajen cin abinci karcher ta samo asalinta a samar da abinci mai yawa na canines dake cikin los angeles a karcher ya fara gidan cin abinci anaheim mai suna carl barbeque drive i a karcher ya bude carl na farko carl saboda haka ya kira shi sabon version of mota a gidajen cin abinci an kwatanta gidan cin abinci a cikin sabis na gaggawa da banners wani tauraron mai launin launin ruwan mai haske da sauri fadada jr carl kuma a halin yanzu yana da wurare a jihohin da mexico guam da philippines abinci mai girma shine cheeseburger bacon western double da rabi burger daloli a lokacin da aka kira saboda yana da yiwu cewa wannan abu zai zama abin da zagi zai kashe kimanin dala shida na dala a cikin dakin na na gano gidan cin abinci na cke hardee jerin gidajen cin abinci tare da wuraren a gabas a tsawon lokaci gidajen cin abinci na hardee sun sake zama kamar yan kananan carl ta yin amfani da tutar guda kamar taurari jihar enugu jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan uku da dubu dari biyu da sittin da bakwai da dari takwas da talatin da bakwai ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce enugu ifeanyi ugwuanyi shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne cecilia ezeilo dattiban jihar su ne gilbert emeka nnaji ike ekweremadu da utazi godfrey chukwuka jihar enugu tana da iyaka da misalin jihohi shida ne abia anambra benue ebonyi imo kuma da jihar kogi jihar enugu nada adadin kananan hukumomi guda goma sha bakwai sune jihar cross river jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan uku da dubu dari bakwai da talatin da bakwai da dari biyar da sha bakwai ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin jahar ita ce calabar benedict ayade shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne ivara esu dattiban jihar su ne gershom bassey rose okoji oko da john enoh jihar cross river tana da iyaka da misalin jihohi huɗu ne abia akwa ibom benue kuma da ebonyi jihar cross river tanada kananan hukumomi guda goma sha bakwai sune jihar jigawa jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a miliyan biyu da dubu dari takwas da ashirin da tara da dari tara da ashirin da tara ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce dutse badaru abubakar shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne ibrahim hassan dattiban jihar su ne sabo mohammed nakudu abdullahi abubakar gumel suleiman abba sule lamido da muhammad ubali shitu jihar jigawa tana da iyaka da misalin jihohi huɗu su ne bauchi kano katsina kuma da yobe jihar jigawa nada kananan hukumomi guda ashirin da bakwai sune yobe jiha ce daga jerin jihohin shiyyar arewa maso gabashin najeriya tana da yawan fili kimanin kilomita murabba i da yawan jama a miliyan ɗaya da dubu dari huɗu da sha ɗaya da dari huɗu da tamanin da ɗaya a ƙidayar yawan jama a na shekarar babban birnin tarayyar jihar shi ne damaturu mai mala buni shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne idi barde gubana jihar yobe dai tana da shiyyoyi guda uku shiyyar gabas kudu da kuma arewa yan majalisar dattijan jihar su ne ahmed ibrahim lawan mai wakiltar shiyyar arewaci ibrahim gaidam shiyyar gabashi da mohammed ibrahim bomai shiyyar kudanci jihar yobe tana da iyaka da jihohi huɗu su ne bauchi borno gombe da kuma jigawa tana kuma miyake da jamhuriyar kasar nijar an kirkiri jihar yobe ne a ranar na ogastan an ciro ta ne daga jikin jihar borno a zamanin mulkin ibrahim badamasi babangida kuma an yi hakan ne don a saukaka sha anin tafiyar da mulki a yankin ranar mayu shugaban najeriya goodluck jonathan ya rattaba dokar ta baci a jihar yobe da borno da kuma adamawa saboda harin ta addanci na kungiyar boko haram abubakar shekau shugaban kungiyar ta boko haram haifaffen kauyen shekau ne na jihar yobe yobe tana da kananan hukumomi goma sha bakwai sun hada da wadannan su ne harsunan mutanen jihar da kuma kananan hukumomin da ake samun su sauran harsunan da ake samu a jihar yobe sun hada da bura pabir manga kanuri da kuma zarma maradi gari ne da ke a yankin maradi a ƙasar nijar shine babban birnin yankin maradi bisa ga ƙidayar jama a a shekarar jimillar mutane dubu dari biyu da shida da dari huɗu da sha huɗu an gina birnin maradi a karni na sha tara haihuwan annabi issa asalin garin maradi bangare ne na katsina masarauta ta hausawa ta bice daga masarautar ne a karni n daga farkon karni na maradi tushe ce ta masarautun hausa da dama wadda wasu shugabannin da suke da asali da daular fulani ta sokoto suka kafa wasu manya a masarautar katsina na ganin maradi a matsayin wani sashe na masarautar su hakanne yasa haryanzu akema sarkin maradi lakani da sarkin katsinan maradi maradi tayi amfani da karfi wajen tilastama kasar gobir wadda ke yamma da ita masarautar damagaram dga gabas da kuma sokoto daga kudu suka zama bangaren ta zuwan turawan faransa a yayi sanadiyyar zubar da jini da kisan gilla daga yan mulkin mallaka na voulet chanoine mission amma daga baya komi ya daidaita inda birnin yazama cibiyar kasuwanci a shekarun cikin gaggawa birnin ya bazu tun a tsakiyar karni na a tsakanin shekarun da birnin yacigaba da yaduwa haryazuwa birnin maradi na a tsakanin tsaunukan up until goulbi n maradi wata magudanar ruwa mai tushe daga najeriya asalin dadadden birnin zagaye yake da katanga wadda magabatan baya sukayi domin kare birnin daga mahara daga baya turawa sun canza fasalin birnin wanda hakan yayi sanadiyyar gushewar abubuwan tarihi na birnin masu dama musamman ma gine gine na birnin faransa ta kirkiro sana ar noman kayan sayarwa domin kara bunkasa tattalin arziki da harkokin kasuwanci saboda cigaban kasuwanci da tattalin arziki a shekarun yawan mutane na ta habaka a birnin daga in zuwa har zuwa shekarar zuwa lokacin samun yancin nijar a maradi ta zama babbar cibiya ta al adun hausa a shekarar wani rikici ya barke a maradi inda musulmai suka nuna bacin ransu biyo bayan wani biki maisuna festival international de la mode en afrique fima a birnin niamey hakan yayi sanadiyyar lalacewar gine ginen da ake zaton ba na musulunci bane kamar mashayu kasar maradi ta kai girman murabba in kilomita kuma tana a kudancin kasar nijar a tsakiya birnin maradi na a nisan kilometa daga babban birnin kasar nijar wato niamey hanyoyi da dama suna bi ta birnin maradi ne kamar hanyar zinder hanyar kano da katsina yanayin kasar maradi hili ne mike wanda bai da tudu da yawa magudanar ruwa guda ce wato gulbin maradi lokacin rani wato lokacin zafi yafi jimawa ga lokacin damina kowace shekara a na samun ruwan saman da suke kai wa a ma aunin milimeta kowace shekara a cikin watan mayu akan yi zafin da zai kai kimanin a ma aunin celcius c yanayin sanhi kuma yana zowa ne a watan disamba da januari kididdiga ta bayan nan da akayi a ta nuna cewar maradi na da yawan jama ar da ya kai kimanin dubu dari biyu da sittin da bakwai a shekarar alkalamomin yawan haifuwa sun nuna cewar kowace mace a maradi na haifuwar diya wanda shine mafi girma duk duniya kuma unicef ta ce kusan kashi cikin dari na mata a maradi sunyi aure ne kafin su samu shekara maradi ce cibiyar kasuwancin kasar nijar kasuwanci noma musamman noman gyada wake hatsi dawa da sauransu kiwo awaki tumaki da shanu wajen kiwo an san maradi ne da wannan akuyar ja da kuma rago balami maradi na da kasuwanni kamar babbar kasuwa el kasuwa tsohuwa kasuwar sonitan kadro da kuma kasuwar zamani mai suna kalla transa mall akwai masana antu kamar olga oil niger plastique matelas enipriom sonitan da sauransu a birnin maradi akwai makarantu na gomnati da makarantun allo da kuma madarissoshi na addinin musulumci babbar jami a a maradi ita ce jami ar dan dicko dan koulodo akwai kuma jami ar bouzou dan zambadi ko kuma universit libre de maradi wadda aka kafa ta ne a shekarar niamey babban birnin kasar nijar ne wannan birnin yana a matsyin babbar gundumar birni kuma ya hada gunduma biyar ne bisa ga ƙidayar jama a a shekarar jimilar mutane miliyan ɗaya da dubu dari uku da biyu da dari tara da goma an gina birnin niamey a farkon karni na ashirin bayan haifuwan annabi issa babban kogin nan na niger wanda cibiyarshi take tsakanin sierra leone da guine y ratsa birnin niamey birnin niamey ya fara ci gaba ne wajen shekarar a daidai wani waje inda fulanin koira gaweye kalley maourey zongo gamkal da saga suke a lokacin kabilar da tafi yawa sune zabarmawa ko kuma songhai turawa sun iso niamey ne a makare saboda tana can yammacin kasar inda babu wani kasuwanci da akeyi mutanen gurmance gourmantch ne suka fara rayuwa a yankin niamey amma wadanda suka kafa kauyen niamey arawa ne da suka zo daga matankari ibrahim narambada ko narambada kamar yadda akafi sanin sa an haifi narambada a shekarar mahaifinsa maidangwale dan asalin jamhuriyar nijar ne a kasar filinge amma ya zo garin tubali ya zauna kuma a nan ya auri mahaifiyar narambada maidangwale dai shahararren dan dambe ne an haifi narambada a garin tubali kuma a nan ya yi karatu ya yi rayuwarsa duka mahaifiyar narambada kuwa makidiya ce don haka a iya cewa ya yi gadon kida ne daga wurinta ya samu sunan narambada ne dalilin wata karyarsa da ake ce wa rambada don haka sai aka yi masa lakabi da narambada tarihi ya nuna cewa narambada ya budi ido ne ya ga kayan kidan kotso a dakin mahaifiyarsa wanda ita ma na mahaifinta ne ta yi gado narambada ya fara ne da kidan noma wata rana sai ya yi kidan noman kauyensu a fadar sarkin gobir na garin isa jahar sokoto a yanzu da aka ji dadin wakar da kuma yadda yake da kwarewa da hikima sai aka ka mayar da shi birni ya zamo makadin gobir don haka ya ci gaba da yi wa amadu sarkin gobir waka narambada ya yi wakoki da dama a rayuwarsa kamar su ya ci maza ya kwan yana shiri uban zakara dodo na ummaru da batun da akai na yau babu sarki yau irin ka jikan bello arna suna shakkak ka da alkalin alkalai ta aiki nai da tsari da masu gari mazan gabas tsayayye sarkin rwahi ya wuce a ram mai da dai sauransu farfesa aliyu bunza na jami ar usmanu danfodiyo da ke sakkwato ya ce a ganina dukkanin kasar zamfara ba a yi mawakin da ya kai narambada ba kuma ba a kasarsa kawai yake waka ba ma ana duk duniyar kasar hausa yawancin wakokinsa ya yi amfani da kalamai na hikima da zalaka wanda ya sa wakokinsa suka fita daban da na sauran mawakan hausa misali a wakarda ya yi wa sarkin gobir ya yi amfani da salo na hikima da fasaha inda yake cewa na bar karya ko ina kidi nai sittin saba in ni ka hwata mai saba in yai karya ana ta zunde nai ko yaran da ag garai du wawwatse mashi su kai ya na yawo shi dai baram baram babu wani cikakken adadi na wakokin da narambada yayi amma farfesa bunza ya ce wasu su kan ce ya yi wakoki sun kai dari ko dari da wani abu amma iyakar binciken da mu ka yi kusan sama da shekaru ashirin da wani abu gaskiya ni hamsin na samu wadanda na rubuta da kai na na saurara na tabbatar sun rubutu na ajiye farfesa bunza ya ce ko wane irin mawaki da irin fasaha da hikima da zalaka da allah ya hore masa wato dai narambada ba ya rubuta waka sai dai ya tsara ta a zuciyarsa idan ya gama tsarawa sai ya gaya wa yaransa ya ce shaida masu amshin wakar su yi ta maimaitawa har ya zauna masu sannan a je a rera ta akwai wakar narambada da ya yi ikirarin cewa ba zai mutu ba ya ce hwadawa ku bugan in buge ku mui ta fadan mu gidan duniya kun san ba a hwada lahira kun san kuka zuwa lahira narambada ba ya zuwa lahira ko ya je dawowa ya kai gama kun san dauke mai akai masana sun fassara wadannan kalamai na narambada a matsayin cewa dalilin wakokinsa ba zai mutu ba tunda har yanzu tsawon shekaru bayan rasuwarsa ana sauraren wakokinsa farfesa bunza ya ce maganarsa ta tabbata fadawa ke mutuwa da bafade ya mutu a fada an manta da shi da sarki ya mutu a fada an manta da shi an yi wani amma idan zakaran mawaka ya mutu ba mutuwa ya yi ba ana iya cewa wannan na daga cikin irin hikima da basira da iya salon magana da allah ya bai wa alhaji ibrahim narambada ahmed musa an haife shi a ran sha huɗu ga oktoba a shekara ta shi ɗan wasan ƙwallon ƙafa ne yana buga wa ƙasarsa nijeriya da kuma buga wa kungiyoyin daban daban wasa ahmed musa ya buga wasan ƙwallon ƙafa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta kano pillars daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta venlo holand daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta moscow rash daga shekara zuwa kuma da ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta leicester city ingila daga shekara sannan ya koma kungiyar kwallan kafa ta saudi arebia wato al nassr sannan kuma shine dan wasan da yafi kowa cin kwallo a gasar kofin duniya a kasarsa nigeria layal abboud layl ab boud an haife ta a ga watan mayu shekarar yar wata kabila ce dake kasar lebanon mawaƙa na mawaƙa mawaƙa mai raɗa raye raye raye na raye raye dacewa da samfurin abokan musulmi da kuma yan kasuwa   an haife ta daga cikin wani dangi na gargajiya a kudancin labanon na kauyen kniseh abboud tsohowar jami ar isf ne ita kuma tayi nazarin wallafe wallafen ingilishi a jami ar lebanon da yin fassara a jami ar larabawa beirut da kuma jawabi a cikin jami ar kimiyya da fasahar amurika ta bayyana a karon farko a cikin wasan kwaikwayonta na el el fan a matsayin wadda zata shiga gasar kudancin labanon daga abboud ta zama daga cikin yankwaikwayon da aka yi da sakon ta na farko na fi shouq larabci a nema da aka buga a ƙarshen shekarar  rubuta a cikin harsunan larabci daban daban shahararrun ta gabatar da labaran tarihin labanese da kuma wasan kwaikwayo na cikin rani na ciki  abboud membace mai rairayi a cikin ƙungiyar masu sana a a lebanon lang ar an haifi marigayi rashidi yekini ne a garin kaduna dake arewacin najeriya a ranar ga watan ogusta shekarar yakini tun yana da shekarun haihuwa ya soma taka leda a babban mataki inda ya fara da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta untl dake garin kaduna a shekarar bayan shekaru kusan biyu sai ya koma ƙungiyar shooting stars ta garin badin wato jihar oyo daga nan kuma ya koma abiola babes daga shekarar zuwa rashidi yekini ya tafi ƙasar ivory coast inda ƙungiyar africa sports ta siye shi don ya murza mata leda kuma ya shafe shekaru uku a ƙasar kafin ya tsallaka turai a shekarar lokacin da ƙungiyar victria setbal ta ƙasar potugal ta siyeshi kuma a kakar wasa ta shekarar zuwa yekini ya kasance ɗan ƙwallon da yafi kowa cin kwallaye a gasar ƙwallon portugal inda zira kwallaye cikin wasanni a shekarar kuwa rashidi yekini ya koma ƙasar girka ne da taka leda inda ƙungiyar olympiacos ta siyeshi daga nan kuma ya koma murza leda a gasar la liga tare da sporting gijon amma bayan shekara guda sai ya kara komawa tsohuwar ƙungiyar ta portugal wato vitoria setubal a shekarar yekini ya koma fc zurich ne a switzerland a shekarar kuwa sai ya koma ƙwallonsa a ƙasar tunisiya tare da athltique bizertin daga nan kuma sai ya koma ƙungiyar al shabab dake riyad a ƙasar saudiyya a shekerar kuwa angulu ce ta koma gidanta na tsamiya saboda rashidi yekini ya kara komawa ƙungiyar ta afrca sports ne a ivory coast kuma bayan karin wasu shekaru uku sai ya dawo najeriya inda ya bugawa kungiyoyin julius berger da kuma gateway fc ta abeokuta inda anan yayi ritaya a shekara ta a bangaren super eagles kuwa rashidi yekini ya zira kwallaye a wasanni da ya bugawa najeriya wanda kuma a tarihi har izuwa yanzu babu wani ɗan ƙwallon najeriya da ya zira kwallaye masu yawan nasa ya kuma halarci gasar cin kofin ƙwallon duniya sau biyu wato a amurika a shekarar da kuma faransa a shekarar har ila yau rashidi yekini ne ya ciwa najeriya ƙwallonta na farko a gasar cin kofin duniya wato ƙwallon daya zira a ragar bulgaria wanda a karshe najeriya ta samu nasara daci uku rashidi yekini kuma ya halarci gasar cin kofin ƙwallon afrika da dama hadda na shekarar a ƙasar tunisia inda ya taimakawa najeriya ta lashe gasar abinda kuma yasa aka bashi gwarzon ɗan ƙwallon afrika a wannan shekarar saboda irin namijin kokarin da yayi da kuma sadaukar da kai sannan kuma ya bugawa najeriya ƙwallo a gasar olympics da aka yi a birnin seoul a shekarar rashidi yekini ya rasu a ranar juma a hudu ga wannan watan a garin ibadan na jiyar oyo dake kudancin najeriya yana da shekaru kuma kafin rasuwarsa yayi fama da rashin lafiya kungiyoyin da ya bugama wasa rashidi yekini ya buga wasan ƙwallon ƙafa cte d ivoire lafazi kot divwar da hausanci bakin tekun hauren giwa ko jamhuriyar cte d ivoire da faransanci rpublique de cte d ivoire ƙasa ce da ke a nahiyar afirka cte d ivoire tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i cte d ivoire tana da yawan jama a bisa ga jimillar cte d ivoire tana da iyaka da liberiya da gine da mali da burkina faso kuma da ghana babban birnin cte d ivoire yamoussoukro ne babban birnin tattalin arziki abidjan ne shugaban kasar cte d ivoire alassane ouattara lafazi alhassan watarra ne firaminista amadou gon coulibaly lafazi amadon gon kulibali ne cte d ivoire ta samu yancin kanta a shekara ta daga faransa jihar lagos jiha ce dake a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan sha bakwai da dubu dari biyar da hamsin da biyu da dari tara da arba in jimillar babban birnin tarayyar jahar ita ce lagos babajide sanwo olu shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne oluranti adebule dattijai a jihar sune bola tinubu oluremi tinubu solomon olamilekan adeola da gbenga bareehu ashafa jihar lagos tana da iyaka da jiha ɗaya ogun sha shidan farko na sunayen dake sama sun kunshi wurare ne daga cikin garin birnin lagos sauran kananan hukumomi hudun kuma wato badagry ikorodu ibeju lekki ds epe suna daga jihar ne amma ba daga cikin garin birnin lagos ba a shekara ta yawancin kananan hukumomi ashirin dake nan a yanzu anrarrabasu domin harkokin gudanar da aiki zuwa local council development areas wadanda sune ayanzu suka kai adadi sune agbado oke odo agboyi ketu agege ajeromi alimosho apapa apapa iganmu ayobo ipaja badagry west badagry bariga coker aguda egbe idimu ejigbo epe eredo eti osa east eti osa west iba isolo imota ikoyi ibeju ifako ijaiye ifelodun igando ikotun igbogbo bayeku ijede ikeja ikorodu north ikorodu west ikosi ejinrin ikorodu ikorodu west iru victoria island itire ikate kosofe lagos island west lagos island east lagos mainland lekki mosan okunola mushin odi olowo ojuwoye ojo ojodu ojokoro olorunda onigbongbo oriade orile agege oshodi oto awori shomolu surulere and yaba jihar osun jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a miliyan huɗu da dubu dari ɗaya da talatin da bakwai da dari shida da ashirin da bakwai jimillar babban birnin tarayyar jahar ita ce osogbo rauf aregbesola shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau ya sauka yamika wa adegboyega oyetola bayan yasamu nasara cin zaben da aka gudanar mataimakin gwamnan ita ce grace titilayo laoye tomori dattiban jihar su ne ademola adeleke christopher omoworare babajide da olusola adeyeye jihar osun tana da iyaka da jihohin huɗu ekiti kwara ogun kuma da ondo jihar osun nada kananan hukumomi guda talatin sune goodluck jonathan dan nijeriya ne tshohon malamin jami a kuma dan siyasa yayi maitamakin shugaban kasar najeriya daga shekara zuwa bayan atiku abubakar kafin namadi sambo a karkashin shugabancin umaru musa yar adua ya kuma rike mukamin shugaban kasar nijeriya daga shekarar zuwa inda muhammadu buhari ya kada shi bayan anyi zabe ya yi hamayya kuma ya rasa zaben shugaban kasa a shekarar inda ya amince da cin nasara kuma ya kasance shugaban kasa na farko na najeriya don yin haka lokacin da jonathan ya zama shugaba na nigeria ya ƙare ranar ga mayu tare da muhammadu buhari ya zama sabon shugaban kasa ibrahim yaqub zakzaky malamin addinin musulunci ne bangaren shi a kuma dan gwagwarmayar addini shi ya kafa kungiyar yan uwa musulmi a shekarar mutanen gari kuma na ce masu yan shi a ko yan burazas anhaifi ibrahim al zakzaky a garin zariya na jihar kaduna najeriya a ranar ga watan mayu na shekarar daidai da sha ban ah ya halarci makarantar allo sannan sai ya wuce makarantar larabci a sai makarantar larabci a garin kano daga inda ya samu iliminsa na grade ii sai kuma jami ar ahmadu bello abu a garin zariya inda ya kammala karatun digirin sa a kan economics inda ya samu kyakkyawan sakamako a lokacin karatun sa a jami a ne malamin ya zama shugaban kungiyar dalibai musulmai ta kasa wato mssn daga bisani kuma ya zama mataimakin shugaban babbar kungiyar ta ksa mai kula da kasashen waje a dagananne kuma sheikh zakzaky ya fara nuna goyon bayansa ga juyin juya halin da akayi a kasar iran a shekarar daga nan kuma sai zakzaky ya tafi kasar ta iran bayan dawowarsa ne yaci gaba da yada gwagwarmayar dawo ma addini a kasar har zuwa shekarun inda ya tara mabiya masu dumbin yawa akasari matasa masu kaunar addini kungiyar yan uwa musulmi ibrahim al zakzaky ya kafa kungiyar da ake kira islamic movement in nigeria wadda ada ake kira da muslim brothers ko kuma yan uwa musulmi a hausance wannan kungiya ta zakzaky ta sha fama da rikice rikice da rigingimu tun daga farkon kafata har zuwa yanzu fitattu daga cikin rikicin da kungiyar ta fuskanta sun hada da wana ya faru a da kuma na da na a ranar na watan yuli na shekarar ne aka samu tashin hankali tsakanin yan kungiyar yn uwa musulmi mabiya zakzaky da sojojin najeriya a birnin zariya inda mutane suka rasa rayukan su ciki harda yayan ibrahim zakzaky guda uku rikicin da kungiyoyin kare hakkin bil afama na duniya da dama ciki harda babbar kungiyar kare hakkin bil adama ta duniya hakama a birnin na zariya ne a shekarar sakamakon yan kungiyar yan uwa musulmi mabiya sheikh ibrahim zakzaky sun tare hanyar da babban hafsan sojojin kasar wato tukur yusuf buratai zai wuce a lokacin wata ziyara da yakai birnin na zariya sai sojojin suka bude wuta akan yan shi ar wadanda suka tare hanyar lamarin da yayi muni sosai inda har yakai ga rushe muhallan ibadar su da ma makabartar mabiya shi a din sannan daruruwan mabiya kungiyar sun rasa rayukan su haka nan dai lamarin yayi sanadiyyar rasa rayukan na hannun daman malam zakzaky wato sheikh muhammad mahmud turi da wasu daga yayan jagoran wato ibrahimu zakzaky shima da kansa zakzaky da mai ɗakin sa zanat sun samu munannan raunuka a lokacin tashin hankalin inda daga bisani jami an tsaro sukayi awon gaba da su kuma har yanzu hukumar kasar ta najeriya na tsare da su saidai kuma yayan kungiyar ta yan uwa musulmi suna ta gwagwarmaya da yin zanga zanga a wasu daga biranen kasar domin ganin an sakar masu jagoran nasu saidai lamarin na zanga zangar yana haddasa wadansu tashe tashen hankulan inda har ake samun rasa rayuka amma sakamakon zaman wata kotu a kasar wanda tayi a ranan ga disamba ta yanke hukuncin umartar hukumar najeriya da ta gaggauta sakin malam zakzaky da matar sa tare da biyan sa duyyar naira miliyar tare da wadan su kudirorin a watan janairu na ne aka soma jin duriyar malamin inda ya gabatar da wanu takaitaccen jawabi wanda ba asan ko wanne wajene ba ya auri matar sa zeenah ibrahim suna da yaya tara tare yanzu yayan sa uku suka rage namiji daya da mata biyu uku daga yayan zakzaky sun mutu ne a zariya rikicin yan shi a na yayin da sauran ukun suka mutu suma a rikicin na sanusi lamido sanusi an haife shi ne a ga watan yunin shekara ta dan jinin sarautar kano ne kuma tsohon shugaban babban bankin nijeriya a yanzu shine sarkin kano na an nadashi sarauta ne a ranar ga watan yunin shekara ta bayan rasuwar tsohon sarkin kano ado bayero ma aikacin banki kuma babban mutum acikin fulani modibbo malamin addinin musulunci da ake girmamawa tun bayan sauke sarkin kano sanusi na ii da gwamnatin jiha tayi daga sarautar kano inda ya koma jihar legas da zama tsohon sarkin ya kai ziyarar sa ta farko a jihar kaduna a ranar ga watan augusta inda yazo dan girmama aikin da gwamnan jihar malam nasiru el rufai ya bashi tun bayan sauke shi daga kujerarsa sir abubakar tafawa balewa kbe an haifi tafawa balewa a garin tafawa balewa dake jihar bauchi a arewa maso gabashin najeriya a shekara ta mahaifiyarsa fatima inna itama tanada dangi daga gere da kuma fulani yafara karatunsa a makarantar allo a garin bauchi kuma kamar sauran abokansa na wannan lokacin shima yaje makarantar kwalejin barewa domin ci gaba da karatunsa da gama warsa ne yasami sakamakon zama malamin makaranta ya dawo garin bauchi yafara karantarwa a bauchi middle school a shekara ta alif dubu daya da dari tara da arba in da hudu tare da wasu tsirarun malamai yan arewa aka zabe su suyi karatu a kasar waje na shekara daya a jami ar landon university of london s institute of education fannin karatun malunta wanda ayanzu itace bangaren university college london bayan dawo warsa nigeria yazama jami i mai binciken makarantun na gwamnatin turawan mulkin mallaka bayan nanne yatsunduma cikin siyasa a shekara ta alif dubu daya da dari tara da arba in da shida an zabeshi zuwa majalisar arewacin najeriya sannan yaje ta lagos a alif dubu daya da dari tara da arba in da bakwai a matsayin sa na dan majalisa yazamanto mai neman yancin nijeriya tareda alhaji ahmadu bello wanda shine keda sarautar sardaunan sokoto ya kirkiri jam iyyar yan arewa npc maradun karamar hukuma ce dake a jihar zamfara arewa maso yamman nijeriya tarihin masarautar tsibirin kwairanga wannan gari yasamo asaline daga wanda yakafashe watau malam kwairanga dan mal jibir dan makwayo kusankarshen mulkin gobirawa mal kwairanga yataso daga garin kadamutsa takasar zurmi abisa ga umurnin ubainai mal jibir dan makwayo wanda yagana da shehu usman r d alokacin da shehu yayi zaman wa azi a dauran mal kwairanga yayi hijira yabiyo shehu awannan lokacin yabar wannan gari ahannun daya daga cikin diyansa watau muhammad sambo sauran diyan sune umaru dangindau muhammad maifafau haruna jatau uban modi maifarar godiya umaru dangindau dan maliki sambo yarike sarautar tsibirin kwairanga har yarasu a shekarar yarasu yabar diya maza biyu watau muh d laddo da banga umar dangindau yarike masarautar tsibirin kwairanga azamanin sarkin musulmi aliyu babba umaru dangindau yatafiyarshi baasan indayatafi ba zuri arsa daiyabari yabar danai maisuna dankogi dodo maza duk ya haifa kamar haka a idi danba sambo b bunun rijiya c ima d dadi bunun gobba e haruna shaho muh d labbo dan sambo yagadi dan maliki umaru dangindau a shekarar zuri ar lado sune faru da abdu gajere wanda yakafa garen gera bayan rasuwar dan maliki laddo uban gidado babba sai akanada haruna jatau uban maifarar godiya a garin kaurar namoda azamanin sarkin musulmi umaru a shekara ta yarasu a zamanin sarkin musulmii abdulrahman ashekarar masu jiran sarau ta wanan zamani sune gidado babba dan sarki laddo liman yaroda muh dnakane zuri ar maifafau dan kwairanga awan nan lokacine turankawa suka kai wan da akekira alhaji amatsayin wakilin sarki bisaga umurnin sarkin musulmi alokacin da aka mayar dawan nan yanki akar kashin maradun alhaji shine yakai ahmadu marafa da umaru sarkin diya da eku dukansun amatsayin wakilla sarki wadanda ba zuri ar kwairangaba alhaji wakilin sarkin musulmi ahmadu marafa wakilin sarkin musulmi umar sarkin diya wakilin sarkin musulmi eku wakili tudu hamma tudu musa tudu bakoshi tudu jibo bunu umaru tudu judi tudu shehu date aminu kano april dan siyasa ne kuma dan rajin kare hakkin yan kasar nijeriya ne kamar yadda siyasar sa ta nuna kuma yana daga cikin mutanen da suke neman yanci kasa a waccan lokaci yana daga cikin wanda suka jogoranci mutane wajen gwagwarmayar kin yarda da turawan mulkin mallaka na ingila kafin bada yancin kai a shekarar shine shugaban jam iyar prp an haifeshi ne a kano a shekarar mahaifinshi mai suna mallam yusufu malamin islama ne kuma faƙihi ne kawunshi mallam halilu shine ya karantar dashi qur ani mallam halilu ya kasance limami ga masarautar kano ga sarki abdullahi bayero wanda aka bashi suna da mai tattabaru aminu kano yayi makaranta ne a shahuci primary school a cikin garin kano lokacin yana da shekara goma kuma yayi karatu a kaduna college bayan ya gama ya karantar a bauchi middle school a lokacin abubakar tafawa ɓalewa shine shugaban makarantan daga nan sai aka maida shi maru teacher s college sokoto mallam aminu kano ya fara siyasa ne tare da sa adu zungur a tsakanin shekarar inda suka fara kafa general improvement union su biyun sunyi hoɓɓasa wajen kafa nothern elements progressive association nepa aminu kano ya rasu ne a ranar sati th a shekaran masallaci jam i masallatai wajene da mutane ke bauta da larabci ana cewa masjid a wajen akasari musulmai masallaci ya wuce wajen bauta kadai muslmai na bauta tareda koyo da koyar da ilimin addini musulunci tare da tattaunawa akan matsalolin musulmai tare da neman hanyar warware su a masallaci a birtaniya masallatai ne cibiyar matattarar al umar musulmai tare da koyar da addinin musulunci anayin bukukuwa da taruka masallaci musamman ma shavulgulan daurin aure akwai dokokin yadda mutane zasu kasance a masallaci daya da cikin su shine wani bazai takura ma wanda yake bauta ba masallatan farko an bude su ne a karni na a fili amma daga baya an koma ana gina masallatai a salon gini na musulunci masallatan quba da masallacin annabi na a farko farkon masallatai akwai masallatai a kowacce nahiya in banda ta antarctica ana gina masallatai ne a yanayin gine gine irin na musulunci a bisa akasari amma kuma yawancin salon ginin masallatai ya danganta ne ga irin yadda salon ginin kasashe da al adun mutane zazzau ko zariya jihohi gari ne gwamnatin gida zariya kaduna a nijeriya zazzau ko zariya masarauta ce ta mai dadadden tarihi ta hausawa wadda take da gidan sarautar ta a birnin zariya dake jihar kaduna a arewacin najeriya alhaji shehu idris shine sarkin zazzau abu mafi mahimman ci da zamu fara dubawa wajen gane tarihin masarautar zazzau shine labarun da suka shahara a karni na ashirin wanda yake cewa asalin kafuwar masarautun hausa ya fara ne daga kanan bayajidda wato wani jarumi da ake fada a tarihin hausawa wanda shine asalin kafuwar masarautun hausa da muke da su a wannan zamanin kamar yadda masana tarihi suke fada cewa a karni na goma sha daya ne aka kafa masarautar zazzau bisa jogorancin sarkin zazzau gunguma daga nanne kuma aka kafa masarautar zazzau ta zama daya daga cikin masarautun hausawa ko habe na hausa bakwai fitacciyar wadda tayi iko a masarautar zazzau itace sarauniyar zazzau amina wacce tayi iko kodai tsakiyar karni na sha biyar ko kuma tsakiyar karni na sha shida birnin zazzau ya zama cibiyar harhada bayi inda ake cinikin su zuwa arewacin najeriya kamar birnin kano da birnin katsina inda ake kasuwancin bayi ta hanyar kasuwancin ban gishiri na baka kanwa daga nan kuma sai a wuce da bayin zuwa sahara a yadda tarihi yazo musulunci ya shiga masarautar zazzau ne a wajen shekara ta amma kadan daga cikin wasu mutanen naci gaba da tsafi yayin da wadansu kuma ke maguzanci har zuwa lokacin da jihadin shehu usman dan fodiyo ya zo a shekarar fulani conquest of ayanzu dai masarautar zazzau masarauta ce da tayi kaurin suna wajen tafiyar da addinin musulunci akwai manya manyan malamai na musulunci a masarautar sarautar fulani a masarautar zazzau a watan disamba na mujahidai karkashin jahorancin mujadda shehu usman danfodiyo suka samu nasarar korar masu rike da sarautar lokacin wadanda habe ne ko hausawa hakanne yasa su hausawan suka gudu zuwa yankin abuja suka tare a wajen da ake kira suleja a yanzu shi yasa har yanzu ake kiran sarautar ko kuma sarkin suleja da sarkin zazzau sarakunan habe sun fara ne daga shekarar zuwa sarakunan fulani masu cin gashin kansu sun fara sarautar su ne daga ga disamba na zuwa mayu na karon farko nuwamba janairu ko juli karo na biyu disamba zuwa janairu ya rasu afrilu zuwa maris sunfara ne daga mulkin mallaka and later rulers rulers of the independent fulani emirate start end r march april sulayma regent from sep april november ali ibn a al qadir yero ibrahim b c d august malam j ibn isha b d september february muham al amin uthman idris olufsen obasanjo tsohon janar din soja ne kuma ɗan siyasan nijeriya an haife obasanjo ne a shekara ta a birnin abeokuta dake kudancin najeriya a yanzu itace jihar ogun olusegun obasanjo shugaban kasar nijeriya ne daga watan fabrairu na shekarar zuwa satumba shekara ta bayan mulikin murtala mohammed sannan ya mika wa shehu shagari mulki bayan wa adin mulkinsa na farko daga bisani obasanjo ya sake zama shugaban kasar nijeriya yayin da mulkin kasar yakoma kan turbar dimokaradiya inda yashiga zabe a karkashin jamiyar peoples democratic party pdp kuma yasamu nasara inda aka rantsar dashi a watan mayu shekarar sannan yasake samun shugabantar kasar akaro na biyu karkashin domokaradiya bayan ya sake cin zabe a shekara ta karshen mulkinsa yakare a shekara ta inda yamara wa umaru musa yar adua baya kuma yar adua ya samu nasarar zaman shugaban kasar najeriya ne daga shekarar shehu shagari ɗan siyasan nijeriya ne an haife shi a shekara ta a garin shagari arewacin najeriya a yau jihar sokoto ya rasu ne a ga watan disamban shekara ta bayan jinya da gajeruwar rashin lafiya da yayi a wani asibiti a abuja yanada shekara shehu shagari yazama shugaban kasar nijeriya a watan oktoban shekarar yayi mulki har zuwa disamban shekarar wanda soji suka kwace mulki a hunnunsa a jogorancin muhammadu buhari shagari shine shugaban nijeriya da yahau mulki ta sanadiyar zabe na farko olusegun obasanjo ne ya bayar da mulkin zuwa ga farin kaya a dalilin suka da matsi da mulkin sojoji ke fuskanta ga rashin yin katabus ganin hakan ne dai yasa obasanjon ya bayar da mulkin amma ba a kai koina ba sai sojojin suka sake dawowa suka kwace mulki daga shagarin inda suka zargi mulkinsa da cin hanci da rashawa hakane ne dai yakaiga muhammadu buhari ga zama shugaban kasar a wancan lokaci hakazalika tarihi ya nuna cewa shagari wani wuri ne wanda ya samo asali lokacin shehu ɗan fodio sun tsaya tare da mutanen muhammadu a wani wuri domin hutawa sai ɗan fodio yace ku sha gari fura da nono daga nan aka sanya ma wurin shagari shi kuma shugaban muhammadu shagari muhammadu shagari ya rasu kuma an binne shi a shifawa inda aka binne shehu ɗan fodio a wajen muhammadu shagari ya rasu ya bar aa biyu usman da iggi wanda iggi ne babba kuma an naɗa iggi a matsayin magajin shagari watau shugaban garin shagari bayan naɗin sarautan magajin shagari igge tare da kawunsa shehu ɗan fodio suka ƙaro dakarun tsaro kuma aka zagaye garin shagari da ganuwa daga nan garin shagari ya fara bunƙasa a harkokin kasuwanci har ya mamaye ƙauyukan sokoto ta kudu an kasuwa da matafiya kan yada zango a garin shagari a duk lokacin da dare ya musu saboda mutanen garin suna da kara da kyawawan halaye garin shagari ya zama amintaccen gari mai zaman lafiya duk da yaƙe yaƙe da akai tayi a ƙarni na th  a ƙarƙashin magajin shagari sarautar sokoto ƙarƙashin shari ar musulunci bayan turawa sun kama sokoto sababbin ƙauyuka sun samu an sanya garin shagari ƙarƙashin mulkin yabo muhammadu basharu ɗan magaji rufa i ya sake zama magajin shagari duk da sun rasa mulki da zuwan turawa a lokacin da aka haɗa kudanci da arewacin najeriya a aka naɗa aliyu baban shehu shagari wanda ya gaji galadima bayan rasuwarsa da karban mulki daga hannun muhammadu basharu bayan ƙirƙirar jihohi da ƙanan hukumomi a shagri ta zama sabon cibiyar ƙaramar hukumar da yawan mutane a ƙauyuka dake ƙarƙashinta garin shagari ta rasa mutane dalilin sabbin hanyoyin kasuwanci na zamani duk da garin shagari ba wata muhimmiyar alƙarya bace amma tarihi ya nuna cewa garin ya wanzu cikin zaman lafiya da riƙon amana kusan mutanen garin na kula da harkokin gabansu ba tare da katsalandan ba tarihi ya nuna cewa na haifi shehu shagari ne a ranar laraba ga watan sha aban watan musulunci a p mahaifyar shehu shagari na kiransa da inkiya balarabe saboda an haifeshi a sha aban  asalin sunan shehu shagari usman wanda ya samo asali daga uthman ibn affan sannan kuma sunan kakansa ne ƙanin muhammadu shagari wanda ya ƙirƙiro garin shagari hakazalika sunan shehu usman ɗan fodio hausawa kan kira usman shehu shehu shagari ɗa na uku ne awajen mahifiyarsa shehu shagari ya fara ganin mota a rayuwarsa lokacin yana dan shekara biyar a shekarar lokacin da sultan muhammadu tambari yazo garin shagari ya kwana a gidan shehu shagari ptarihi ya nuna tun kafin a tura shehu shagari makarantar boko ya riga ya koya ilimin addinin musulunci a wurin iyayensa da kuma manyan malamai p shehu shagari yayizurfin karatu a ilimin addini kuma a duk lokacin da ya sami hutu yakan tsaya ya koyar da ilimi a ƙauyensa p wanda fahimatarsa ilimi wani abu ne da ya jiɓinci rayuwa gaba ɗaya tun daga farko har ƙarshe shehu ya shafe tsawon shekara yana koyarwa shehu ya bar garin shagari a karo na farko a shekarar ya tafi neman ilimin zamani watau boko a garin yabo mahaifinsa ya rasu lokacin yana shekara biyar a zaɓen october wacce zata kawo anci a ƙasar nan jam iyyan npc wanda sir ahmadu bello da abubakar tafawa balewa  a matsayin mataimakinsa yaci an naɗa shehu shagari da alhaji muhammadu ribaɗu alhaji inuwa wada zanna bukar dipchorime waziri ibrahim usman sarki musa yaradua a matsayin ministocin ƙasa bayan samun anci an naɗa shehu shagari a matsayin ministan ayyuka da ɗuba a watan may aikin shehu na farko a matsayinsa na minista shine canza sakatarorin gwamnati na turawa da an najeriya a ranar october shehu shagari ya yanke shawara fitowa takaran shugan ƙasa akan cewa zai janye idan har bai cinye yawan uri u ba a zaɓen da akayi a ranar asabar december shehu shagari ya cinye ƙuri u maitama sule adam girome dr saraki traka prof abubakar primary election held at casino cenema jam iyyar npn na shehu shagari ta lashe kijeru na sanatoci da na kujerun an majalisu a ranar alhamis da ƙarfe pm aka sanar shehu shagari yaci zaɓen shugaban ƙasa da ƙuri u an rantsar da shugaba na farko da aka  zaɓa a najeriya a ranar litinin a tafawa ɓalewa square dake legas daga cikin kamfanonin da shehu shagari ya samar sun haɗa jihar plateau ko filato ta kasance a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimanin kilomita murabba i da yawan jama a miliyan uku da dubu dari biyu da shida da dari biyar da talatin da ɗaya ƙidayar babban birnin jihar ita ce jos simon bako lalong shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne sonni gwanle tyoden dattiban jihar su ne jonah jang jeremiah useni da joshua dariye jihar plateau tana da iyaka da jihohin huɗu kaduna bauchi taraba da kuma nasarawa a shekarar jihar plateau tanada kananan hukumomi guda goma sha hudu sannan a shekara ta da ankirkira wasu sabbin kananan hukumomi daga cikin tsoffin da ake dasu wanda ayau jihar nada kananan hukumomi guda goma sha bakwai ne sune jihar nasarawa jiha ce dake a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a miliyan ɗaya da dubu dari takwas da sittin da tara da dari uku da saba in da bakwai ƙidayar babban birnin tarayyar jahar ita ce lafia abdullahi sule shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne emmanuel akabe dattijai a jihar sune philip aruwa gyunka abdullahi adamu da suleman asonya adokwe jihar nasarawa tana da iyaka da jihohi huɗu plateau kogi taraba benue kuma da abuja jihar nasarawa nada adadin kananan hukumomi guda goma sha uku ga kowanensu tareda adadin yawan mutanen dake a karamar hukumar kidayar malam ibrahim shekarau tsohon malami ne kuma ɗan siyasan nijeriya ne an haife shi a shekara ta a kano arewacin nijeriya a yau jihar kano yarike ministan ilimin najeriya daga shekara ta zuwa yashiga yin takarar gwamnan jihar kano a shekara ta wanda daga bisani ya lashe zaben a watan janairun shekara ta yayi mulkin jihar har sau biyu sanadiyar sake samun nasarar da yayi a zaben hakane yasa yajagoranci mulkin jihar na tsawon shekaru kafin nan rabiu kwankwaso wanda yayi gwamna kafinsa yasake dawowa shima akaro nabiyu inda yayi takarar matsayin gwamnar jihar a karo nabiyu kwankwason yayi nasara lashe zabe shima inda yayi mulkin jihar a karo nabiyu daga watan mayu shekara ta zuwa shekarar a halin yanzu shekarau yana fuskantar shari a a gaban kotu bisa zargin haɗa baki da karkatar da kuɗi kimani miliyan ɗari tara da hamsin wanda wani ɓangare ne daga kudaden da gwamnati ta ware a shekarar don yaki da masu tada kayar baya amma aka karkatar dasu a wancan lokacin don yakin neman zaben shugaba goidluck jonathan wanda ofishin mai bada shawara akan harkokin tsaro sambo dasuki ya fitar abdullahi umar ganduje ɗan siyasan nijeriya ne an haife shi a shekara ta a ganduje arewacin nijeriya a yau karamar hukumar dawakin tofa jihar kano mataimakin gwamnan kano ne daga shekarar zuwa da daga shekarar zuwa gwamnan jihar kano ne daga shekara bayan rabiu kwankwaso ganduje shine har yanzu gomna a kano ganduje na fuskantar tuhuma daga al umma daban daban akan wani vidiyo da wata jaridar yanar gizo wato daily nigerian ta fitar inda aka ga gandujen na karbar daloli daga hannun wani dankwangila yana tura su aljihun babban rigarsa dan kwangilan na fadi masa cewar kaga haka yafi rufin asiri amma gwamnati tayi mirsisi batace komai ba akan hakan sai sai majalisar jihar ta nemi shugaban jaridar jaafar jaafar daya gurfana a gabanta dan tabbatar da sahihancin vidiyon da ya fitar daka nan sukai watsi dabatun kuma da a kwai wani lauya mai zaman kansa wato audu bulama bukarti wanda alkacin da a bun yafaru yana kasar engla wanda yafada cewa ya tanbayi mukaddashin hukumar efcc wato ibrahim magu kuma ya tabbatar mai da wannan bidiyon na gaskiane nasir ahmad el rufai babban ɗan siyasa ne a nijeriya ne an haife shi a shekara ta a daudawa dake jihar katsina a arewacin nijeriya a yau a cikin karamar hukumar faskari a cikin jihar katsina ministan babban birnin tarayyar najeriya ne daga shekara zuwa gwamnan jihar kaduna ne daga shekarar bayan mukhtar ramalan yero an haife el rufai a garin daudawa dake karamar hukumar faskari a jihar katsina mahaifinsa yarasu yana shekara an taimaka masa a karatun daga wani kawunsa dake zaune a kaduna kuma ya tashi da rayuwarsa duka a arewacin najeriya yayi yayi karatun firamare a kawo makarantar firamari dake kawo kaduna da karatun sakandare a kwalajin barewa inda yagama da sakamako a sama da sauran yan ajinsu inda ya lashe barewa old boys association academic achievement trophy a a kwalejin barewa dake zaria el rufai ya hadu da tsohon shugaban kasa malam umaru yar adua wanda shine house captain na mallam smith house inda nan ne dakin kwanan el rufai yake amatsayin sa na karamin dalibi wato junior daga nan yaje jami ar ahmadu bello dake zaria yafita da digirin bachelor a quantity surveying da daraja mafi daukaka wato first class honors ya kuma yi karatuttuka bayan nan a harvard business school da jami ar georgetown since leaving public service nasir yayi karatun lauya da samun sakamakon ll b digiri daga jami ar london yafita a august da daraja na biyu wato second class honours upper division da kuma digirin master s a fannin public administration daga john f kennedy school of government jami ar harvard a watan yuni kuma ya karbi kennedy school certificate in public policy and management wanda ya kwashe watanni amatsayin edward a mason fellow in public policy and management daga watan yuli zuwa watan yunin el rufai ya kafa kamfani na kididdiga da kula da ayyukan project a tare da wasu mutane uku kamfanin na karbar ayyukan gine gine da civil engineering projects a kasar najeriya daga watan nuwanba zuwa watan yulin shekara ta shine darekta janar na bureau of public enterprises kuma shine sakatare na national council of privatization inda ya jagoranci sayar da kamfanonin gwamnati da dama tare dashi da tsohon mataimakin shugaban kasa alhaji atiku abubakar abba kyari ya mutu a ran ga afrilu a shekara ta ɗan kasuwan nijeriya ne an haife shi kafin shekara ta shugaban ofishin shugaban kasar nijeriya muhammadu buhari ne daga shekarar bayan jones oladeinde arogbofa abba kyari dan siyasa ne dan najeriya shi mutumin kanuri ne daga jihar borno abba kyari kanuri ne daga jihar borno a shekarar ya yi karatun digirinsa na farko a jami ar warwick ya kuma samu digiri a fannin aikin lauya daga jami ar cambridge a aka kira shi zuwa barikin najeriya bayan ya halarci makarantar koyar da dokokin najeriya a shekarar ya samu digiri na biyu a fannin koyarwa daga jami ar cambridge daga baya ya halarci international institute for management development a lausanne switzerland kuma ya halarci shirin ci gaban gudanarwa a makarantar kasuwancin harvard a da iyalan abba kyari kyari ya auri matar surukin ibrahim tahir kuma yana da ya ya huɗu a ranar ga maris an ba da sanarwar jama a cewa kyari ya kamu da cuta nan da ake kira da covid inda abba kyari kyari yayi aiki ga kamfanin lauya fani kayode da sowemimo na dan wani lokaci bayan dawowar sa najeriya daga zuwa ya yi edita tare da new africa holdings limited kaduna a shekarar ya yi aiki a matsayin kwamishinan kula da dazuka da dabbobi a jihar borno daga zuwa kyari shi ne sakatare a kwamitin kula da bankin afirka na kasa da kasa wakilin bankin bashi da kasuwanci na kasa da kasa kyari babban darakta ne mai kula da ayyukan gudanarwa a bankin united for africa daga baya aka nada shi babban jami in zartarwa a cikin an nada shi darekta a hukumar unilever nigeria daga baya ya yi aiki a kwamitin exxon mobil nigeria a watan agusta na shekarar an nada kyari a matsayin shugaban ma aikata ga shugaba muhammadu buhari abba kyari ya rasune a ga watan afrilu sana diya cutanar nan da ake cira da covid jihar kogi jiha ce dake a shiyar tsakiya a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan uku da dubu dari uku da sha huɗu arba in da uku ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin jahar ita ce lokoja yahaya bello shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne simon achuba dattijai a jihar sune isaac alfa ahmed ogembe da dino melaye jihar kogi tana da iyaka da misalin jihhohi sha ɗaya su ne abuja nijar kwara ekiti ondo edo anambra enugu benue nasarawa kuma da kaduna kogi na daga cikin jahohin dake a tsakiyar kasar nigeriya ana kiranta da mahadar ruwa saboda gamuwar ruwan kogin nijar da kogin benue a babban birininta lokoja a wannan zamani a nijeriya noma da kamun kifi sune manyan aikin mutanen wannan jihar da kuma sayar da gawayi jihar kogi nada adadin kananan hukumomi ashirin da daya wadanda sune gini ikwatoriya lafazi gini iwwatoriya ko ginen ekweita ko jamhuriyar gini ikwatoriya da ispaniyanci repblica de guinea ecuatorial ƙasa ce da ke a nahiyar afirka gini ikwatoriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i gini ikwatoriya tana da yawan jama a bisa ga jimillar gini ikwatoriya tana da iyaka da kameru kuma da gabon babban birnin gini ikwatoriya malabo ne shugaban kasar gini ikwatoriya teodoro obiang nguema mbasogo lafazi tehodoro obihaneg negema mebasogo ne firaminista francisco pascual obama asue lafazi feransiseko fasekuhal obama asuhe ne gini ikwatoriya ta samu yancin kanta a shekara ta daga ispaniya jihar niger jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan uku da dubu dari tara da hamsin da huɗu da dari bakwai da saba in da biyu ƙidayar yawan jama a a shekara ta babban birnin tarayyar jahar ita ce minna abubakar sani bello shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne ahmed muhammad ketso jahar ta naija tanada manyan mutane da dama wadanda suka rike manyan mukamai a najeriya sannan jaha ce wacce ta ke da tsofaffin shugabanni kasa na najeriya har guda biyu a lokacin mulkin soja wato ibrahim badamasi babangida ibb mai ritaya da kuma abdusalami abubakar mai ritaya dukkaninsu mutanan jahar ta neja ne manyan kananan hukumomin jahar sune chanchaga bosso da kuma kananan hukumomin bidda suleja da kuma kontagora manyan yarukan jahar sune nufanchi hausa gbagi da kuma turanci inda yankunan bidda da agaie da kuma lapai mokwa sukafi yawan masu amfani da yaren nufanci yankin kontagora kagara mariga mashegu rijau suleja sukeda mafi rinajayen masu amfani da yarukan hausa paikoro chanchaga bosso edati dadai sauransu suna amfani da saura yarokan a matsayin masu rinjaye akwai wuraren tarihi sosai a jahar ta naija musamman a garin zungeru inda anan nan ne turawan yamma suka sanya hannun domin hadewan nigeria kasa daya daga sauran yankuna sannan a wannan garin ne gwamnan farko na najeriya ya yada zango a matsayin hedikwata gareshi alhaji umar farouk bahago shine sarkin minna jihar niger tana da iyaka da misalin jihohi shida su ne babban birnin tarayya kwara kogi kaduna kebbi kuma da zamfara jihar neja nada kananan hukumomi guda ashirin da biyar sune diffa gari ne da ke a yankin diffa a ƙasar nijar shi ne babban birnin yankin diffa bisa ga ƙidayar jama a a shekarar jimilar mutane dubu arba in da takwas da biyar hukumar kididdiga ta nijar wato ins ta yi kiyasin cewar yawan jama ar diffa sun kai kimanin dubu sittin da biyar a shekarar birnin diffa yana a kudu maso gabashin nijar kuma tana da iyaka da bornon najeriya birnin diffa ya samu asali tun lokacin daular borno wato tun lokacin asalin mutanen da sukayi rayuwa cikinta kanuri ko kuma barebari ne amma a yau akwai larabawa tubawa da kuma buzaye masu rayuwa a cikin ta tun bullowar rikicin boko haram a shekarar birnin diffa ya cika da baki en gudun hijira wadanda suka fito daga makwabciya najeriya diffa tana a arewacin kogin komadugu yobe diffa na nesa na kimanin kilometa daga babban birnin niamey akan yi wa ilimi kirari da cewa ilimi garkuwar dan adam ilimi shi ne sanin abu a bisa hakikaninsa sani na yanke ba na shakka ba ko rudu shi ilmi wani irin baiwa ne da allah ya ke bayar wa ga bayin sa hakika ilmi ya na tabbatuwa a cikin kwakwalwar dan adam mutum mai ilmi ya sha banban da jahili ta kowacce fuska saboda mai ilmi yana aiki ne ko barin aiki a sakamakon umarnin da ilmin sa zai ba shi wato ai ilmin zai kasance tamkar shi ne linzamin da ke jan ragamar hankalin sa da al amuran sa lallai ilmi fitila ne da ke haskaka rayuwa duk mutumin da ba shi da ilmi to hakika za ka ga rayuwar sa cikin kunci ta ke bincike hanya ce ta samu ilimi a wannan zamani da ba kamarta hanya ta farko iyaye ana fara samun ilimin farko ne daga iyaye musamman mahaifiya daga gareta ne mutum yake fara koyar abubuwa iri iri kamar su cin abinci sanya tufafi tarbiyyar rayuwa tsafta da sauransu da taimakon mahaifi kuma yaro ya ke samun juriya dogaro da kai nagarta da kuma tabbatuwa a kan turba ta gari hanya ta biyu ita ce dandali ko kuma mu ce rariya ko kan layi anan ne yaro yake koyon gane wadansu mutane daban da na gidan su kuma a nan ne yaro yake koyon wasanni da koyon zama da jama a daban hanya ta uku makaranta daga hannun iyaye kuma sai makaranta anan mutum ya ke koyon ilimin addini da duniya a makarantar ne za a koyawa mutum ilimi daban daban tun daga firamare zuwa sakandire har zuwa jami ah a nan a ke samun shaidar karatu babba da karama don aiki a manya ko kananan ma aikatu nau o in ilimi ya kasu ne zuwa gida uku kamar yarda masana suka tsara su yanzu zamu dauko su daya bayan daya mudan tattauna akan su amma a takaice shi ilimin zamani ko kuma muce boko kamar yarda akasarin hausawa muke kiran shi ya samo asaline daga turawa wadanda suka yi mulkin mallaka a kasar mu najeriya turawan kasar ingila su ne suka kawo mana ilimin boko a kasarmu ta najeriya sun fara kaddamar da tsarin ilimin boko ne a sashen dukancin najeriya kafin su gabatar da shi a yankin arewacin najeriya duk da dai lokacin turawa sun sha wahala harma da yake yake kafin samun nasarar kaddamar da ilimin zamani a yankin arewacin najeriya amma kuma yanzu jama ar yankin sun karbeshi hannu bibbiyu ilimin boko ilimine wanda yake da tsare tsare kafin bayan da kuma lokacin da ake koyar da shi akwai tsare tsare kafin a koyar da ilimin boko kamar hukumomi daban daban na ilimi su tsara abin da za a koyar a shekara shekara zangunan karatu da kuma sati sati wanda ake kira da syllabus a harshen turanci sannan malami yana da tsare tsaren da zai yi kafin shigar shi cikin aji wanda ake kira lesson plan da kuma lesson note a turance ilimin addini ilimine da ya samo asali bayan zuwan addinin musulunci a kasar hausa hanyar da ake bi wajen koyar da ilimin addini a gargajiya shine idan yaro ya kai kamar shekara bakwai da haihuwa ana kaishi makarantar alkur ani wadda akafi sani da makarantar allo bayan yaro yayi saukar kur ani kuma sai ya tafi makarantar da zai koyi karatun litattafai akasarin wannan karatun an fi yin sa ne a masallaci ko a gidan malamin da zai koyar ilimin gargajiya ilimi ne wanda ake koyon shi akasari a wajen da ake aiwatar da shi misali idan anaso yaro ya koyi yarda ake wata sana a kamar kira noma kafinta kokuma jima to ana zaunar da shi ne a inda ake aiwatar da ita wannan sana a din a haka har ya koya kuma ya iya to amma dayake yanzu zamani ya can kuma al amurra da yawa sun sauya duk sauran abubuwan da ake koyo a gargajiyance a yanzu an zamanantar dasu misali ana koyon noma kafinta saka a makaranta tun daga matakin firamare har yazuwa jami a jihar kwara jiha ce dake a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimanin kilomita murabba i da yawan jama a kimanin milyan biyu da dubu dari uku da sittin da biyar da dari uku da hamsin da uku ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin jihar itace ilorin abdurrahman abdurrazaq shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne peter sara kisira dattijan jihar su ne bukola saraki mohammed shaaba lafiagi da rafiu ibrahim olusola saraki jihar kwara tana da iyaka da misalin jihohi biyar su ne nijar kogi ekiti oyo kuma da osun jihar kwara nada adadin kananan hukumomi guda goma sha shida sune jihar ekiti jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a milyan biyu da dubu dari uku da tisa in da takwas ta da dari tara da hamsin da bakwai ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin jahar ita ce ado ekiti kayode fayemi shine gwamna a jihar ayanzu bayan yasamu nasara a zaben da yanema takarar gwamna a jihar karo na biyi ya karba a hannun ayo fayose wanda yazama gwamnan jihar tun zaben shekara ta mataimakin gwamnan shi ne kolapo olubunmi olusola dattiban jihar su ne fatimat raji rasaki duro faseyi da biodun olujimi jihar ekiti tana da iyaka da misalin jihohi biyar su ne kogi kwara ondo kuma da osun jihar ekiti nada kananan hukumomi guda goma sha shida sune balaraba ramat yakubu kwarariyar marubuciyar littafan hausa ne da ake wa lakabi littattafan soyayya an haife ta a cikin birnin kano a a shekarar   tana daga kalilan marubuta da aka fassara littafinta zuwa harshen inglishi rubuce rubucenta sun fi bada muhimmanci akan zamantakewar aure da kuma gwagwarmayar mata a rayuwar hausawa hajiya balaraba kanwa ce ga tsohon shugaban kasar nijeriya marigayi murtala ramat muhammed wanda aka yi wa juyin mulki a shekarar tun tana karama yar shekara aka cire ta daga makaranta aka yi mata aure wannan ne ma dalilin da ya sa take rubuce rubucent da harshen hausa maimakon turanci balaraba ramat ta kasance mace tilo a cikin jagororin kungiyar marubuta mai suna  raina kama   littafinta na farko shi ne  budurwar zuciya wanda aka wallafa a shekarar daga nan ta ci gaba da rubuce rubuce har zuwa daga bisani ta shiga harkar rubutun fim tare da shiryawa a shekarar muhammed abdulkareem ya mayar da littafinta   alhaki kwikwiyo ne zuwa fim  har ila yau kuma a shekarar wani kamfanin dab i a kasar indiya mai suna blaft publishers ya wallafa fassarar littafin alhaki kwikwiyo ne zuwa inglishi littafin ya samu kyakkyawan yabo  an samar da wasu kyaututtuka ga matasan marubuta wanda aka rada wa kyautar sunan balaraba ramat yakubu aminu waziri tambuwal aminu waziri tambuwal an haife shi a ranar goma ga watan junairu na shekara ta a garin tambuwal da ke yankin kudancin jihar sakkwato wanda kuma ya fito daga zuri ar wazirin masarautar tambuwal bayan somawa da neman ilimin addini sai ya soma neman ilimin zamani daga makarantar furamare ta tambuwal daga nan kuma sai ya zarce zuwa kwalejin horas da malamai ta gwamnati da ke dogon daji inda ya kammala da samun takardar shaidar malanta mai daraja ta ii a shekarar daga nan sai ya samu gurbin karatun gaba da sakandare a jami ar usmanu danfodiyo dake sokoto inda ya kammala da samun digirin farko a bangaren shari a a shekarar haka kuma a bisa tanadin dokokin karatun shari a ya halarci makarantar horas da lauyoyi da ke legas inda bayan karbar horo na shekara daya sai aka tabbatar da shi a matsayin cikakken lauya a shekarar ko bancin karance karance lamurran da suka shafi shari a honarabul tambuwal ya halarci kwasa kwasai iri iri a kasashen ketare wadanda suka hada da na sanin ka idojin sha anin sadarwa wato telecoms regulatory master class bath a kasar ingila a shekarar sai kuma kwas akan shata dokokin da suka jibanci bangaren sadarwa wato lawmaking for the communications sectors a bmit da ke johannesburg ta kasar afirka ta kudu a shekarar har wa yau ya halarci wani kwas akan yadda za a sanya ido akan tafiyar da kamfani a cikin tsari irin na gwagwarmayar neman kasuwa wato regulating a competitive industry a brussels ta kasar beljiyam a shekarar a jami ar tulane kuwa ya halarci kwas na tsara dokokin majalisa na kasa da kasa wato international legislative drafting a shekarar ya halarci wani kwas akan cusa ra ayi da daidaita matsaya wato influence and negotiation a shahararriyar makarantar kasuwanci ta stanford wato stanford graduate school of business a shekarar da wasu kwasa kwasai da dama a karon farko an zabi honarabul aminu waziri tambuwal a matsayin dan majalaisar wakilai mai wakiltar mazabar kebbe da tambuwal a majalisar wakilai ta kasa a shekarar a karkashin inuwar jam iyyar adawa ta anpp tun daga wannan lokacin tauraruwar farin jinin siyasarsa ta ci gaba da haskawa inda ya taba rike shugaban marasa rinjaye ya kuma taba rike mukamin mataimakin babban mai tsawatarwa a zauren majalisar mukamin da ya ci gaba da rikewa har zuwa karshen tafiyar majalisar wakilai zubi na shidda kuma ya taba zama jagoran ayarin yan majalisar tarayyar nijeriya a nahiyar afirka da karebiyan da kuma gamin gambizar tawagar yan majalisun kungiyar kasashen tarayyar turai haka ma ya taba zama wakilin yanki na kungiyar yan majalisun dokoki na kungiyar kasashe renon ingila honarabul aminu waziri memba ne a majalisar zartaswa ta kungiyar lauyoyi ta kasa wato nba haka ma memba ne a kungiyar lauyoyi ta duniya haka memba ne a kungiyar tsofaffin daliban makarantar koyon sha anin gwamnati ta tsohon shugaban amurka john f kennedy wato kennedy school of government da ke jami ar harvard ta kasar amurka memba ne a kungiyar tsofaffin daliban makarantar koyon sha anin kasuwanci ta stanford wato stanford graduate school of business da ke amurka memba ne a kungiyar tsofaffin daliban jami ar tulane ta amurka a gida nijeriya honarabul tambuwal ya sami lambobim yabo da na karramawa iri iri kamar digirin girmamawa a fannin shari a da jami ar usmanu danfodiyo ta sakkwato ta ba shi domin yabawa da kawzonsa da kuma kokarinsa na ciyar da kasa gaba aminu waziri tambuwal yayi takarar gwamnan jihar sokoto a shekara karkashin jam iyyar adawa ta apc kuma yayi nasarar lashe zaben wanda ya bashi damar zama gwamnan jihar ta sokoto wanda daga bisani ya koma jam iyar sa ta farko wato pdp wanda itace jam iyar adawa a yanzu alhaji muhammadu dikko kuma anfi sanin sa da muhammad dikko ɗan gidado cbe may ya kasance sarkin katsina ne na th wanda yayi daga november har zuwa rasuwarsa a shine sarkin katsina na tara a bangaren fulani an haifes hi a shekarar a lokacin sarki muhammadu bello an naɗa shi sarauta lokacin yana da shekara ashirin da biyu da haihuwa an naɗashi durbi daidai lokacin yaƙin basasar kano a lokacin da lord lugard ya shiga garin katsina dikko yana matsayin durbin katsina kuma an bashi alhakin kula da turawa cinsu da shan su ƙibarsu da ramar su na hannunsa kamar yadda sarkin lokacin watau sarki abubakar ya umurceshi tarihi ya nuna cewa lokacin da aka naɗa sarki muhammad dikko yana gobir don siyayyar raƙuma na sarki abubakar na lokacin daga nan aka tura masa takarda ya dawo akan hanya ya haɗu da ɗan aike mallam giɗaɗo daga liman wazirin katsina haruna cewa an kama sarki yero an naɗa shi sarki da isowar bariki joji yace gwamna ya aiko kaine sarki daga nan ya kama sarautar katsina sarki muhammadu dikko yana daya daga cikin sarakunan da suka fi kowa tafiye tafiye zuwa qasashen qetare daga lokacin da sarki zai je garin makkah gwamna lugard ya haɗashi da soja mai suna mr wafaster webster ya rakashi har makka ya tashi katsina ranar talatin ga watan biyar sannan ya isa birnin landan a biyar ga watan bakwai sarkin ingila nelo ya bashi lambar girma kings medal for african chiefs a ranar ga watan ya isa jidda wanda sharifin makka usaini ya amshe su ya kare aikin hajji ran ga watan sannan ya fara buyawa ta ingila sannan ya dawo katsina a ranar a sarki dikko ya ƙara komawa ingila don halartar taron nuna kayan ciniki na ƙasashen ingila empire exhibition sarki ya ƙara komawa aikin hajji a shekarar inda ya sake biyawa ta turai a ya sake komawa turai don ayi masa maganin idonsa dake ciwo duk wanda yasan sarki muhammadu dikko yasanshi da son wasanni na motsa jini musamman wasan dawaki na polo an fara wasan dawaki watau polo a katsina a sannan mafi yawanci wanda suka buga wasan a an sarki ne da a an hakimi da a an waziri kuma sarki ya kafa ƙungiyar kwallo da ake kira katsina polo club gwanayen polo a katsina sun haɗa da wanda ake kiran wannan lambobi nigerian polo association handicape sarki muhammadu dikko ya kula da sha anin noma sosai wanda har alƙalin zazzau mallam ahmadu lugge ya kanyi masa kirari da sahibul harakaati wal garaasati sarki muhammadu dikko ya rasu a watan fabrairu bayan yayi jinya na kusan wata uku burji badamasi shu aibu g gaskiya nagartar namiji tarihin rayuwar janar hassan usman katsina kano burji publishers isbn oclc sani abubakar lugga dikko dynasty years of the sullubawa ruling house of katsina katsina nigeria lugga press isbn oclc jimmy donal wales dmi donl welz an haife shi a ranar ga watan augusta a shekara ta a garin huntsville dake jihar alabama kasar amurika yanazune a landon dake kasar ingila ɗan kasuwan kasar tarayyar amurka ne jimmy wales da larry sanger ne suka kirkira babbar manhajar wikipedia a shekara ta yayi karatu a jami ar auburn da jami ar jihar alabama tuscaloosa inda yasamu shaidar digiri na biyu a jami ar jihar indiana shahararrrn dan kasuwan yanar gizo ne kuma yana da adadin kudi sama da dala miliyan daya a shekara ta shine shugaban wikia inc run daga sharkare har zuwa yau mazaunin shugaban wikimedia foundation daga chair emeritus of wikimedia foundation daga shekara ta har zuwa yanzu shiya amshi florence devouard a matsayin shugaban wikimedia foundation babban dan kungiyar wikimedia foundation creative commons kuma yana daga cikin masu bada shawara a sunlight foundation da mit center for collective intelligence a guardian media group yadaina bada shawara a watan afrilu shekaran matansa sune pamela green daga shekara ta zuwa christine rohan sai kate garvey wanda tun daga shekara ta har yanzu suna tare yayansa ne mata shaykh abubakar mahmud gumi an haife shi ne a ranar ga watan nuwamba a shekara ta ya kuma rasu ne a ranar ga watan satumbar shekarar a landan shahararren malamin addinin musulunci ne kuma grand kadi na arewacin najeriya yayi karatu da rubuce rubuce akan addinin musulunci sosai ya fassara qur ani zuwa harshen hausa da kuma rubuta tarjama wato fassarar dai daikun ayoyin dake alkur ani hakan ne yasa yasamu nasarar samun kyautan sarki faisal king faisal award daga kasar ta saudiya malamin dai yakasance babban aboki kuma mai ba wa firimiya ahmadu bello sardaunan sokoto shawara shine mahaifin dakta shaykh ahmad gumi gumi ya shahara tun lokacin mulkin mallakar turawa a matsayin mai fada aji yana sukar salon mulkin turawa cewa ya karya lagon sarakunan musulmi kuma hakan yana kara karfafa al adun turai a kasashen musulunci a farkon shekarars an samu barkewar rikici tsakanin shi da malaman sufaye wanda daga baya rikicin ya koma muhawara a gidajen rediyo da talabijin a shekarun zuwa ya riƙa amfani da ranakun juma a a matsayin lokutan yada akidunsa a babban masallacin juma a na kaduna mai suna sultan bello ba a san takamaiman yawan aansa ba amma mafi shahara a cikin su shine dr ahmad gumi wanda shine ya gaji mahaifin sa a matsayin mai gabatar da wa azi a masallacin na sultan bello dr ahmad gumi kwararren likita daga jami ar ahmadu bello da ke zariya kuma tsohon jami in sojin najeriya ne ya bar aikin soja inda ya tafi zuwa saudiyya domin karanta ilimin fikihu a jami ar ummul quraa da ke birnin makka inda ya samu shaidar digirin digir gir shinkafa hatsi ne kuma wani nau in abinci ne wanda ya shahara a ko ina na sassan duniya shinkafa ta zama babban abinci ne wanda ya zama na kowa da kowa da kuma kowanne jinsi na duniya duk da yake akwai hanyoyi daban daban na yadda mutane jinsi iri iri dake duniya suke dafawa da sarrafa shinkafarsu dan ci ko amfanin yau da kullun amma dai ko wanne jinsi ko ire iren al umma suna ta ammuli da shinkafa a dukkanin fadin duniya dan kuwa shinkafa tafi kowani nau in abinci shahara a duniya mafiya yawan mutane na sarrafata ne ta hanyar gyarata bayan an cirota daga gona acire kobbenta daga nan wasu na dafata da ruwa zalla sannan su ci da miya wasu kuma na hadata da wasu nau in kayan abinci sannan su dafa su ci mafiya yawan lokuta anfi sarrafa shinkafa da wake musamman a nahiyar afirka ta yamma akwai hanyoyi da yawa da ake bi wajan sarrafa shinkafa hakan yasa hausawa keda nau in shinkafa abinci kala kala mutane sama da yan najeriya musulmai ne kenan sama da rabin yan kasar wato ne ke bin tafarkin addinin musulunci mafi yawan musulman najeriya mabiya koyarwar sunnah ne wato tafarkin koyi da manzon allah muhammad tsira da amincin allah su tabbata agareshi duk da haka da akwai mabiya dariku da shi a marasa rinjaye a wadansu daga cikin biranen kasar kamar zariya borno neja sokoto kano da dai sauran su duba shi a a najeriya mafi yawan musulman nigeria mazauna ne na bangaren arewacin kasar sannan akwai adadin mabiyan musulunci a yankin kudu mask gamma na kasar nigeria akwai kadan daga mabiya ahmadiyya darikar da ta fara a karni na a kasar indiya kungiyar da take bincike akan harkokin addinai ta duniya wato pew forum on religious diversity tace kash na musulman najeriya mabiya shi a ne yayin da ke bin ahmadiyya harshen kanuri ko kawai kanuri ko barbarci ko kuma barebari yare ne dake da asali a ƙasar najeriya da bangaren wasu ƙasashe kamar cadi kamaru jamhuriyyar nijar ƙasar sudan da wasu garuruwa dake kudancin libya da misra mafi yawan al umman kanuri a najeriya suke kuma suna zaune ne a jihohin borno yobe adamawa da sauransu akwai masu amfani da harshen sama da mutane miliyan biyar tun a binciken da aka gabatar a shekara ta amma ire iren harshen kanuri wato manga kanuri da yerwa kanuri wanda ake kira da beriberi ana ganin jimillar masu magana da harsunan sunkai adadin miliyan biyar da dubu dari bakwai kalmomin kanuri da hausa da turanci fulani ko fulata tilo bafulatani ko bafillace mutane ne dake a yammacin da arewacin afrika tun a tsawon lokaci mafi shaharar sana ar fulani shine kiyon dabbobin su da saida nono kuma suna tatsan nonon dabbobin su domin sayarwa fulani wasu mutane ne dake kyakkyawan fahimta ta yadda ya zamanto sukan zauna da kowane kabilu lafiya kuma har su kulla aure a tsakanin su kididdiga ta nuna cewa akwai fulani akalla miliyan talatin da biyar a najeriya harshe ko yaren da fulani suke magana da shi sunansa fulfulde haka ake kiransa a kasashen najeriya nijar sudan da kamerun amma a tushen inda suka fito watau kamar kasashen senegal mauritaniya gini da sauransu ana kiran harshen da pulaar ko fula gyaɗa wani abinci ne asalinsa tsiro ne da ake shuka shi yana fitar da ya ya a cikin kasa karkashin jijiyoyinsa kuma ana sarrafa shi dan amfani dashi amatsayin abinci da sauransu ta hanyoyi daban daban kamar wurin yin mai yawancin inda suke nomata zamfara da nasarawa da kaduna da kuma kwara duk dadai yanzu akwai sabon irin gyada da yake yalwa a jihohin yankin gabashin kasar nan musamman ma jihohin enugu da anambra ana sarrafa gyada ta hanyoyi daban daban kuma ana amfani da ita a duk fadin duniya sai dai anan zamu dubu kadan ne daga irin hanyoyin da ake sarrafa gyada amatsayin abinci istanbul ansansa a tarihi da byzantium kafin anakiran birnin da constantinople itace birni mafi yawan al ummah a kasar turkiya kuma cibiyar tattalin arziki al adu da ababen tarihi na garin istanbul wani birni ne dake a tsakanin nahiyar turai da asiya wato eurasia straddling the bosporus strait wanda yaraba turai da asiya tsakanin sea of marmara da kuma black sea kasuwanci da ababen tarihi na garin na nan ne a bangaren garin dake cikin turai kuma kusan kashi uku na al ummar garin suna zaune ne a bangaren garin dake asiya birnin ne cibiyar gudanar da ayyukan istanbul metropolitan municipality tareda istanbul province wanda dukkansu suke dauke da yawan al ummah mazauna garin kusan miliya istanbul na daya daga cikin manyan birane a duniya masu yawan al ummah kuma itace na hudu kuma itace ta farko a nahiyar turai birnin datafi yawan al ummah istanbul na matsayin wani gadane tsakanin gabas da yamma an kirkira birnin ne da sunan wanda yasamar da ita wato byzantion on the sarayburnu promontory tun kusan bce garin ya bunkasa da girma wanda yazama daya daga cikin manyan birane masu mahimmanci a tarihi bayan an sake ginata a matsayin constantinople a ce tazama birni imperial natsawon karni lokacin roman byzantine latin palaiologos byzantine da ottoman empires tataka rawa wurin cigaban addinin kiristanci lokacin roman da byzantine kafin ottomans conquered the city a ce sai takoma zuwa islamic stronghold and the seat of the ottoman caliphate an haifi mai martaba sarkin musulmi muhammadu sa adu abubakar iii a ga watan augusta na shekara ta a sananniyar masarautar nan ta gidan sarkin musulmi dake sakkwato a arewacin najeriya shine kuma ke rike da mukamin shugaban kungiyar musulmi ta najeriya wato jama atu nasril islam jni bayan sarautar kasar sakkwato kuma shine shugaban sama da mutane miliyan saba in na musulman najeriya wadanda sune suke sama da rabin mutanen najeriya mai martaba sa adu abubakar ya hau karagar mulki ne bayan rasuwar yayan sa wanda shine ke kan karagar kafin rasuwar sa wato muhammadu maccido wanda ya rasu sakamakon hadarin jirgin sama da ya rutsa dasu samuel eto o an haife shi a shekara ta a nkon kusa da yaounde kamaru shi ne ɗan wasan ƙwallon ƙafa ta ƙasar kamaru ya buga wasan ƙwallo ma ƙungiyar ƙwallon ƙasar kameru daga shekarar zuwa shekarar samuel eto o ya buga wasan ƙwallon ƙafa a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta madrid ispaniya daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mayorka ispaniya daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta barcelona ispaniya daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta milano italiya daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta makhatchkala rasha daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta chelsea birtaniya daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta everton birtaniya daga shekara zuwa ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta genoa italiya a shekarar ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta antalya turkiyya daga shekara zuwa kuma da ma ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta konya turkiyya daga shekara nnenne iwuji eme wani jami in diflomasiyyar birtaniya a watan maris na shekara ta an sanar da shi a matsayin babban kwamishinan birtaniya na birtaniya a mozambique za ta fara aikin sa a watan yulin ita ce mace ta farko da za a ba da aikin babban kwamishinan kasar ta ingila iwuji eme an haife shi a truro cornwa ingilaga iyaye da suka yi aiki don united nations  ta koyi a makarantar shiga suffolk  tana nazarin ilimin tattalin arziki a jami ar manchester  ta shiga ma aikatar muhalli abinci da rural affairs  defra a a matsayin mai ba da shawara kan tattalin arziki a shekara ta ta koma wurin ofishin harkokin kasashen waje da commonwealth fco a matsayin shugaban afrika gabas ta tsakiya da kuma tattalin arziƙin tattalin arziƙi a yankin harkokin tattalin arziƙi tarihi wani muhimmin abu ne wanda yake bawa al umma damar sanin wani abu da ya wuce a baya hausawa kan ce kunne ya girmi kaka wato yaro da aka haifa kwanannan zai iya sanin abunda kakansa ma bai sani ba ko kuma ba a haifeshi shi ba sanda abun ya faru idan muka duba wannan karin magana za mu ga cewa tabbas tarihi yana da amfani tunda zai baka damar kasan wani a bunda yafaru shekara da shekaru dukkan wata al umma da ba ta damu da tahiri ba to ba shakka tana cikin matsala saboda ba zasu san su waye su ba ana sanin tarihi ta hanyoyi da dama kamar a cikin waɗannan hanyoyi ingantacciya kuma tabbatacciya ita ce hanyar rubutawa larabawa suna cewa wato rubutacce tabbatacce ne haddatacce kam ɓatacce ne maher zain da larabci an haife shi a ranar ga watan juli mawaki ne na salon wakokin zamani wato rb ne kuma marabucin wakokin ne sannan kuma yana samar da kade kade shi dan asalin lebanon ne ya saki kundin wakokin sa na farko mai suna thank you allah a shekarar daga kamfanin wakokin su mai suna awakening records daganan kuma ya kara sakin kundin sa na biyu mai suna forgive mea watan afrilu ta karkashin shi kamfanin wakokin nasa dangin maher zain yan gudun hijira ne daga kasar labanon zuwa sweden tun yana dan shekara takwas a kasar sweden ya kammala dukkan karatun sa inda ya kammala digirin sa na farko akan ilimin gyaran jirgin sama daganan sai ya shiga masana antar wakoki ta kasar suwidin a shekara kuma ya hadu da mawaki dan asalin maroko haifaffen suwidin redone lokacin da redone ya koma amurika ne shima zain ya bishi dan yaci gaba da wakokin sa a shekarar bayan dawowar sa daga kasae amurika ne kuma a suwidin ya yanke hukuncin zama cikakken mawakin wakoki irinna addinin musulunci a shekarar maher zain ya fara aikin kundinsa tare da kamfanin wakokin sa awakening records kundin nasa na farko maisuna thank you allah ya fitar dashi ne a ga watan nuwamba kundin mai wakoki da kuma garabasar wakoki an fitar da shi ma acikin harahen faransanci zain da kamfanin sa na awakenin records sunayin amfani da kafafen sada zumunta kamar au faceboo youtube da itunes wajen yada wakokin sa a sassan duniya a farkon shekarar wakokin sa suka zagaye kasashen larabawa dama aauran kasashen musulmi dama tsakanin matasan musulmai a kasaahennahiyar turai da yankunan amurika zuwa karshen shekarar sunan sa ne gagara badau wajen bincike a kasar maleshiya da indonisiya a shafin google kuma wadannan kasashen ne suka zama mafiya hulda daahi wajen kasuwancin wakokin sa thank you allah shine kundin sa wanda akafi saye akasashen maleshiya da indonesiya zain ya fi yin mafi yawan wakokin sa cikin harahen turanci amma kuma yakan yi wadansu wakokin da wani yaren na daban kuma yakan yi kwaikwayon wakokinsa zuwa yarurruka da dama misali wakar insha allah akwaita a haraunan turanci faransanci larabci turkanci malesiyanci da indonesiyanci wakar zain ta allahi allah kiya karoan reratane da yare urdutare da hadin gwiwar ba fakiste kuma mawaki a kasar kanada irfan makki zain ya shirya taron wakokin sa a kasashen duniya da dama ciki har da nahiyar turai da amurika saurn sun hada da maleshiya indonesiya saudiyya da misra yanada kungiyoyin masoya a dukkan wadannan kasashe ciki harda najeriya da aljeriya dama wadansu kasashen da dama sunna shine bangare mafi girma daga cikin bangarorin addinin musulunci asalin sunan yazone daga kalmar sunnah wato koyi da yin dukkan abun da annabi muhammad s a w ya aikata ko yayi umarni da a aikata ko kuma aka aikata shi a gabansa amma bai yi hani ba bambanci tsakanin akidun sunnah da kuma na shi a ya samo asaline tun daga takaddama akan wanda ya cancanci ya jagoranci al umar musulmai bayan wafatin annabi s a w wato khalifanci a bangaren fahimtar mabiya sunnah sunce tunda yake annabi v bai yi nuni ba da wani cewa shi za abi to sai suka yanke hukuncin a baiwa surukin sa wato sayyadina abubakar ya zamo khalfa na farko amma a bangaren mabiya shi a kuwa sai sukace ai a ranar ghadir khumm annabi v ya sanar da cewa ba wanda zai gaje shi sai dan uwan sa kuma sirikin sa wato sayyadina aliyu sun ce sabo da shi jinin sane kuma surukin sa wato mijin yarsa sayyida fatima bint nabiy tun daga nanne rikicin bangaren sunnah da shi a ya samo asali a shekarar musulmai mabiya sunnah sunkai zuwa haka zalika mabiya bangaren sunnah sune bangare a addini wanda sukafi ko wanne yawa a duniya bayan katolika a kiristanci sanannu ne a sunan da sukayi fice a shi wato ahlul sunnah wal jama a wato al uma mabiya sunnah ga jerin akidojin sunnah kamar ha shika shikan musulunci a wajen mabiya sunnah guda biyar ne sune wato mutum ya furta kalmar shahada kamar haka la ilaha ilallah muhammad rasulullah ma ana mutum ya hakikance a ransa cewa babu wani abin bautawa da gaskiya sai allah sannan annabi muhammad s a w bawan allah ne kuma manzon allah ne yin salloli guda biyar a kowacce rana sai yin azumin watan ramadana wato wata na tara a kalandar musulunci shine mutum ya cire wani adadi da shari a ta fada na dukiyar sa ya bayar dashi ga mabukata zakka saboda allah idan musulmi ya kasance yana da dukiyar da takai zai iya biyan ta wajen zuwa saudiyya kuma yana da karfin lafiya to hajji ya hau kan sa shika shikan imani a makidar mabiya sunnah guda shida ne gasu kamar haka sanannun litattafan hadisannan guda shida wato kutub al sittah sune litattan hadisan da mabiya sunnah suka yi imani da gaskiyar hadisan dake cikin su ga jerin su amma ba iyakar wadannan kadai bane litattafan da mabiya sunnah suka amince da gaskiyar hadisan dake cikin su ba akwai dansu litattafan da dama wadanda suka hada da su ne dukkan dangin manzon allah saw wadanda sadaka ta haramta garesu da kuma matansa da zuriyyarsa allah ya yarda da su gaba daya sabanin akidun shi a ko rafidanci wadanda suke cewa iyakacin nana fatima da imamuna aliyu da suran zurriyar su sune kadai iyalan gidan manzon allah s a w wannan gurguwar fahimta ce a mahangar mabiya sunnah ahlus sunnah sun yi ittifaqi akan wajabcin son ahlul baiti da kuma haramcin cutar dasu ko munana musu da magana ko aiki sahabbai sune dukan mutanen da suka ga annabi s a w sanna kuma suka bayar da gaskiya da shi wadannan mutane suna da matsayi mai girma tare da samun girmamawa daga wajen mabiya akidar sunnah mabiya sunnah suna yin cikakkiyar soyayya da biyayya ga sahabbai ne sakamakon wadansu ayiyin alkur ani inda allah da kansa yake yabon su kamar haka kuma magabatan farko na muhajirai da ansarai da waxanda suka bi su da kyautatawa allah ya yarda da su kuma sun yarda da shi kuma ya yi musu tattalin gidajen aljanna qoramu suna gudana a qarqashinsu suna madawwama a cikinsu har abada wancan ne rabo mai girma a wannan aya mutane sun kasu kashi uku muhajirai da ansarai da wadanda suka bi su da kyautatawa ba da zagi ba sai kuma aya ta gaba muhammad manzon allah ne kuma wadanda da ke tare da shimasu tsanani ne a kan kafirai masu rahama ne a tsakaninsu ka na ganinsu suna masu ruku i masu sujada suna neman falala daga ubangijinsu da yardarsa alamarsu tana a cikin fuskokinsu daga kufan sujuda wannan ita ce siffarsu a cikin attaura kuma siffarsu a cikin linjila ita ce kamar tsiron shuka wanda ya fitar da reshensa sa an nan ya qarfafa shi ya yi kauri sa an nan ya daidaita a kan qafafunsa yana bayar da sha awa ga masu shukar domin allah ya fusatar da kafirai game da su kuma allah ya yi alqawali ga waxanda suka yi imani kuma suka aikata ayyukan qwarai daga cikinsu da gafara da lada mai girma sahabbai goma wadanda akayi masu albishir da shiga aljannah tun suna duniya manzon allah s a w yana da sahabbai duk da cewa dukkan wadannan sahabbai yan aljanna ne to amma akwai wadanda akayi musu bishara da aljanna tun suna da rai akwai guda goma wannan manzon allah s a w ya fada a hadisi cewa an yi musu bishara da gidan aljanna wato asharatul mubashshirun wannan sahabbai sune allah madaukin sarki ya bamu albarkacin wadandan bayi nasa umar ko kuma omar a larabci kuma umar ibn al khattab hausa umaru dan kaddabi allah ya yarda da shi daya ne daga cikin manyan sahabban annabi muhammad s a w kuma shine na biyu cikin halifofin musulunci yana daya daga cikin halifofinnan guda hudu na halifancin annabta sannan kuma yana daya daga cikin sahabbai goman da annabi yayima bishara da au yan aljanna ne tun suna duniya umar ya kasan ce mai taka tsantsan tare da gudun duniya kasancewar sa mutumin da yayi kaurin suna kwarai wajen rarrabewa tsakanin gaskiya da karya be yasa akayi masa lakabi da al farook umar ya kasance babban jagora kuma dukkannin hadisai ruwayar shi ana kallonsu a matsayin hadisai ingantattu an haifi sayyadina umar a birnin makka daga kabilar banu adi mahaifinsa al kattab ibn nufayl mahaifiyar sa itace hantama bint hisham yar kabilar banu makhzun a lokacin kuruciyar sa umar ya kasance yana taya mahaifin sa kula da rakuman sa n tun a lokacin kuruciyar sa sayyadina umar ya kasance mai sha awar koyon rubutu da karatu bw hakane yasa ya samu kwarewa wajen iya rubutu da karatu harma ya zama gagara badau wajen iya rubuta wake wake kamar yadda larabawa suka shahara wajen rubuce rubuce na wake wake a zamanin kafin zuwan musulunci ana danganta basirar umar da gado daga wajen mahaifin sa hakanan dai a zamanin kuruciyar sayyadina umar ya zama babban dan kaauwa inda yake zuwa kasashen romaniya da farisa fatauci sai dai harkar kasuwancin bata karbe shiba sosai kamar sauran takwarorin sa a shekara ta m annabi muhammad s a w ya fara kira zuwa ga musulunci kamar sauran mutanen makka shima umar bai bayar da gaskiya ga annabi ba da farko harma ya kasance babban mai adawa da annabi s a w sakamakon takurawar da umar da sauran kafiran makka na lokacin sukema annabi da wadanda suka musulunta ne yasa annabi s a w ya umarci wasu daga cikin musulmai da suyi hijira zuwa kasar sham lokacin da sahabbai sukabi umarnin annabi s a w ne sai ganin haka ya kara tayar da hankalin sayyadina umar harma ya fara shirya kashe annabi muhammad s a w umar ya shiga musulunci ne a ahekarar m wato shekara daya kenan bayan hijirar sham ibn ishak yayi rubutu a lattafin sirar shi game da musuluntar sayyadina umar ga tarihin daga gidan yan uwansa kai tsaye ya wuce zuwa darul arqam da ke karqashin dutsen safa wanda kuma nan manzon allah s a w ya samu mafaka da isar sayyadina umar r a wannan gida sai ya kwankwasa kofa sai mai gadin gidan yace wanene yake kwankwasa kofar sayyadina umar ya amsa da umar ne da mai gadin ya leko ya gan shi da takobi zare sai ya yi shakkar bude kofar sai sayyadina hamza r a ya ce da shi bude masa idan da alheri ya zo muna maraba da shi idan kuma da akasin haka ya zo ai sarkin yawa ya fi sarkin karfi aka bude masa ya shiga da shigarsa sai sayyadina hamza r a ya dakume shi ya ce da shi umar me ke tafe da kai sauran musulmi kuma suka zazzare takubbansu suka yi masa kawanya suka zagayeshi da zimmar ko da zai tada jijiyar wuya sai su cimmasa da jin wannan hayaniya sai manzon allah s a w ya fito daga dakinsa ya ce da sayyadina hamza r a kyale shi ya karaso gare ni da sayyadina umar r a ya kusanci manzon allah s a w sai manzan allah s a w ya ce da shi wane irin lokaci za ka dauka kana fada da musulunci har yanzu lokacin da za ka karbi addinin gaskiya bai yi ba sai sayyadina umar r a ya ce hakika lokacin da zan karbi addinin gaskiya ya yi na zo ne na yi imani sai manzan allah s a w ya mikar da hannunsa shi kuma sayyadina umar r a ya dora nasa a kan na manzan allah s a w cikin ladabi sannan ya ce na shaida babu abin bautawa da gaskiya sai allah kuma muhammadu manzon allah ne da jin haka sai musulmi suka ce allahu akbar cikin jin dadi sai manzan allah s a w ya rungume shi sannan sauran musulmi ma suka rika rugumarsa daya bayan daya sayyadina umar r a shi ne na arba in a shiga musulunci a wannan ranar da sayyadina umar ya musulunta har mala ika jibrilu a s sai da ya taya manzan allah s a w murna saboda musuluntar sayyadina umar r a ya ce da shi ya manzan allah jama ar aljanna suna murna da musuluntar umar r a kuma suna mika sakon taya murna gareka sayyadina umar r a saboda tsananin jin dadin musuluntar da ya yi saida ya rika bi kwararo kwararosako sako a makka yana shelanta musuluntar sa sakamakon tsanani yayi yawa daga wajen kafiran makka ne sai annabi muhammad s a w ya umarci sahabbai da suyi hijira zuwa birnin da ake kira yazrab a wancan lokacin wanda daga bisani aka mayar dashi madina sai sahabbi suka runka bin dare suna sulalewa daga garin makka saboda gudun cutarwa daga kafiran makka na wancan lokacin amma shi sayyadina umar a fili kuma da rana yayi tasa hijirar har ma yana fadin ina wanda yake son matar sa ta zama bazawara to ya zo ya hana ni umar yai hijirar sa tare da rakiyar dan dan uwan sa da kuma dan uwansa sa id dan zaidu a madina kuwa umar r a na daya daga cikin zaratan mayaka wadanda su kayi ruwa da tsaki wajen kare martabar musulunci da ruguza abokan fadansa ya kusanci manzon allah sallallahu alaihi wasallama har ya kai matsayin wazirinsa na biyu a shekara ta uku bayan hijira sai allah ya karrama shi da surukuta da manzon allah sallallahu alaihi wasallama inda manzo ya nemi auren yarsa hafsah aka ba shi ita aka daura aure sai ta zama ita ce ta uku daga cikin matansa bayan rasuwar uwargidansa khadijah a wurare da dama umar r a ya dace da hukuncin alkur ani kafin saukarsa misali umar ne ya ba da shawarar kada manzon allah sallallahu alaihi wasallama ya halarci sallar jana iza a kan munafukai kuma sai alkur ani ya sauka da wannan hukuncin haka kuma umar r a ya bai wa manzon allah sallallahu alaihi wasallama shawarar ya hana mutane shiga gidansa kuma allah ya saukar da wahayi a kan haka shi ne kuma ya nemi a shamakance mata daga maza ta hanyar amfani da hijabi sai allah ya saukar da wahayi a kan haka ya bada shawarar a kashe fursunonin badar allah ya karfafi ra ayinsa a suratu ali imran wadannan duka suna nuna irin kaifin basirarsa da kusancinsa ga allah da sanin abin da allah yake so da wanda ba ya so sayyadina abubakar r a ya ayyana ma musulmi umar a matsayin wanda zai gaje shi bisa ga shawararsu don haka da abubakar ya cika nan take mutane su kayi masa mubaya a kuma ya kama aiki wani muhimmin abinda ya kamata a sani game da khalifancin umar r a shi ne kwarjinin da yake da shi matuka a idon jama a amma kuma duk da haka talakawa sun more a lokacin khalifancinsa domin kuwa ya kasance yana kula da al amuransu ta ko wane fanni bayan dai kulawarsa da tsayuwar addini umar r a yana kulawa da jin dadin rayuwar jama a da inganta lafiyarsu da gyaruwar tattalin arzikinsu da samun kwanciyar hankali da zaman lafiya a tsakaninsu irin kwarjinin da umar r a yake da shi a zukatan jama a ya sanya wata mata ta yi barin cikinta a lokacin da ta samu labarin an kai kararta ga sarkin musulmi umar wannan ya sanya umar ya tara jama a ya nemi shawararsu a kan wannan abinda ya faru don sanin ko diyya ta wajaba a kansa ya kuma yi aiki da ra ayin sayyadina ali r a na biyan diyyar jinjirin da aka rasa ba za mu yi mamakin wannan mata ba idan muka san cewa manyan sahabbai irin su zubairu dan awwam da sa adu dan abu waqqas sukan tafi wajen umar da nufin gaya masa wata magana ko gabatar da wata bukata amma su je su dawo ba su samu damar yin haka ba saboda kwarjininsa da ya cika masu fuska ibnu abbas ma duk da irin kusancin da yake da shi ga umar amma ya yi shekara daya yana son ya tambaye shi game da wata aya bai samu damar haka ba saboda kwarjininsa wani wanzami kuma ya saki iska saboda tsoro a lokacin da sarkin musulmi umar ya yi tari shi kuma yana yi masa aski umar r a da kansa ya kan damu wani lokaci da yadda jama a suke fargabarsa har ma ya kan ce ya allah ka san na fi tsoronka fiye da yadda su ke tsorona a game da kulawarsa da talakawa kuwa umar r a ya shahara da ziyarar sa ido wadda yake yi a cikin dare yana sintiri a tsakanin hanyoyi da gidaje don sanin halin da kasarsa ta ke ciki a cikin irin wannan ziyarar ne yake gano idan akwai barayi ko wasu miyagu ko mabarnata masu fakewa a cikin duhun dare su yi aikin assha ko kuma bako wanda bai samu masauki ba a shekarar m ne wani bawa bafarishe maisuna abu lulu ya kai hari kan sayyaduna umar r a dama ansha shirya kashe umar watanni kafin aiwatar da kisan adadidai lokacin da sayyaduna umar yake jagorancin sallar asuba ne maharin yazo da wuka ya daddabawa sayyaduna umar r a har sau shida nakarshe ne ya daba masa ita a makogwaron sa a kokarin sauran mutanen na ganin aun kama maharin lulu ne sai da ya raunata mutum goma sha biyu daga baya shida ko tara na mutanen allah ya karbi rayuwar su dalilin wannan raunin shima lulu daga bisani kashe kansa sayyadina umar ya rasu sakamakon raunukan da maharin wato luli l a yayi masa bayan kwana uku wato ranar laraba ta ga watan dhu al hijja shekara ta bayan hijira da umarnin aisha ne aka binne mahaifin ta wato sayyaduna umar a cikik dakinta gefe kadan da makwancin annabi muhammad s a w da kuma na sayyadina abubakar r a sayyadina umar a s ya auri mata tara ne a iya rayuwar sa yana da yaya goma sha hudu goma maza hudu mata zinder kuma ana iya fadin zindar shine birni na biyu mafi girma a kasar nijar yana da yawan jama a kidayar amma zuwa adadin jama ar ya karu inda alkaluma suka nuna ya zarta yana tsakanin babban birnin kasar wato niamey kilomita daga gabas da birnin na niamey yana kuma tsakanin kilomita daga arewacin birnin kano na najeriya zinder ta fara ne daga dan karamin kauyen hausawa zuwa cibiyar kasuwanci mai matukar muhimmanci a tsakani yankasuwar sahara ashekarar ne jama ar kanuri suka kafa daular damagaram asannan ne kuma daular ta gina yankin da ayanzu ake kira birni kuma birni ya zama wata babbar mahada ta mutanen kano da kuma na borno da kuma abzinawa wajen kasuwanci a karni na gabaki dayan yankin yana karkashin ikon masarautar sarkin musulmi ta borno ne amma daga bisani sai yankin ya samu cikken yanci ta hannun rabah a shekarar aka kashe wani bafaranshe mai bincike mai suna cazemajou a shekarar ne layin wayar salula na farko wato celtel ya baiyana a birnin tare da gina dogon benen na sayar da wayoyin hannu tare da layukan waya sakamakon wannan shigowar ta wayar hannu ya sauya tsarin isar da bayanai a birnin saboda yana bama yankasuwa damar isar da sakonni cikin sauri kuma ba wata wahala ko matsala wannan na daga cikin abubuwan da kamfanonin wayoyin hannu sukayi wajen sauya duniya baki daya a yau zinder ta kumshi wasu manyan bangarori guda uku wato birni tsohon garin hausawa kuma anan ne gidan sarautar zinder da babban masallacin gari da kuma gidan adana kayan tarihi yake saikuma zango ko kuma zengou shine tsohon yankin da abzinawa suke amfi sanin yankin da sabon gari tsakanin birni da zango akwai wata cibiyar kasuwanci wato babbar kasuwar zinder birnin yanzu yana sairin bukasa ta bangaren arewaci da kudancin sa inda har ya kusa kaiwa ga wadansu garuruwa na makwabta kamar su karkada garin mallam gawon kolliya akwai duwatsu a birnin sannan kuma birnin yayi kaurin suna wajen wahalar ruwa amma bayabayannan wani kamfain kasar sin ya samarwa da birnin hanyoyin ruwan sha na famfo daga yankin arewaci dukda haka ana hasashen kara samun matsalar ruwa a birnin sakamakon karin hayayyafa a shekarar ne aka samar da matatar mai ta farko a kasar nijar kuma a birnin na zinder ginin tashar talabijin mai tsawon mita a yankin arewacin birnin shine gini mafi tsawo a birnin zender birnin zinder yana a gabas ga maradi da nisan kimanin kilometa kuma ya na nesa da babban birnin niamey da kilometa a zinder yanayin zafi ya kai kimanin na ma aunin celsius c a watanin disamba januari da kuma farkon febrari kowace shekara akan yi ruwan sama masu kai kimanin milimita mm birnin ya kasu ne zuwa yankuna zinder zinder zinder zinder zinder tattalin arzikin zinder ya ta allaka ne kan noma da kiyo kuma ya hada da kasuwanci da sufuri da en kere kere babbar matatar man fetur guda tilo wadda nijar ta mallaka kuma tana a kilometa daga birnin zinder kashi cikin dari wato na mutanen zinder suna aikin noma ne kuma shi yasa kusan yawancin kaya da ke kawowa a kasuwannin birnin zinder kaya abinci ne babbar kasuwa a zinder ita ake kira kasuwar dol wadda aka sake mata fasali na zamani a shekarar a kwai filin tashi da sukar giragen sama a kudu maso yammacin birnin mai lamba znd zinder tana kumshe da al adu da suka samu tushe daga tarihi da kuma zamantakewar mutanen zinder wakokin galgajia ne suka fi samun karbuwa a zinder kamar kidan kalangu da busa salon waka wanda aka fi anfani da shi shi ne na gangara da kuma rap an samu mawaka en zinder da suka shahara a nijar da wajen nijar kamar sani abussa dan gana da kuma ali atchibili wanda shi ke tashe a yanzu a fanin rap kuma an samu mawaka kamar black power dnr bach one da sauransu khula hur rashidun a larabci khilafa al raahidah sune kalifofin farko guda hudu ko kuma magada na jagorancin daular musulunci tun bayan wafatin fiyayye halitta annabi muhammad s a w a shekara ta m wato h khulafa ar raahidun sune sukayi shugabancin daular musulunci daga m musulmai mabiya sunnah wato sunni islam ne ke kiran su da sunan khulafa hur rashidun amma a bangaren mabiya shi a wannan kalmar bata amfani domin kuwa sun hakikance da kalifofin ukun farko kafin sayyadina ali sunyi kwace ne kuma basa ganin su da girmamawa khulafa hur rashidun sunyi kalifanci ne na shekara bayan wafati sa s a w ne sahabban sa suka fara tattaunawa game da ko wanene zai gaje shi wajen jagorancin musulmai a yayinda sukuma iyalan gidansa suna can suna shirya janazar sa sayyadina umar da abu ubaidullah ibn al jarrah suka nuna mubaya ar su ga sayyadina abubakar bayan wafatin annabi muhammad s a w a shekarar miladiyya sai mutanen madina ansar suka fara tattaunawa akan wanene zai gaji kalifancin musulmi a tsakanin su sai suka zabi sayyadina abubakar ya zama kalifa na farko na musulunci daganan sai shi kalifan na farko yaci gaba da jan ragamar musulmai da aiwatar da al amuran musulmi da yada addini tsakanin kasashen makabta na larawa da sauran kabilu tsarin kalifanci baya nufin sarauta tun daga kalifan farko har na karshe basa daukar kansu a matsayin sarakuna domin kalifanci na nufin jagorancin annabta ma ana jaogoranci na al amuran musulmi kwatankwacin na annabta kalifofin da suka biyo bayan kalifan farko sune sayyadina umar wato kalifa na biyu sai sayyadina usman kalifa na uku sai sayyadina aliyu kalifa na hudu daganan kuma kalifanci ya kare sai sarauta mohamed salah ghaly a larabcin misira an haifeshi a yuni kwararren ɗan ƙwallon ƙasar masar ne wanda yake buga wasa a gasar zakarun turai da ƙungiyar sa ta liverpool f c kuma yana bugawa a tawagar yan ƙwallon ƙasar masar salah ya fara ne daga buga ƙwallon sa na kwararru a ƙungiyar sa ta gida el makawloon a gasar kwararru ta ƙasar masar daganan kuma sai ya wuce ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta besel a ƙasar suwizalan salah ya samu nasarori da dama kamar safp golden player award daga nan kuma salah ya shiga ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta chelsea f c akan kwantaragin na yuro a shekarar daga nan kuma sai salah ya sauya sheka da ƙungiyar dake wasanta serie a wato fiotentina a kan kwantaragin milyan na yuro bayan nasarorin da ya samu a rome salah daga karshe ya koma ƙungiyar da yake taka leda a yanzu ta liverpool f c dake ƙasar ingila akan kwantaragin yuro na miliyan a shekarar salah a matsayin matashin ɗan ƙwallo a ƙungiyar el makawloon sai ya shiga ƙungiyar kwararru ta ƙasar sa masar salah ya kafa tarihi sosai a ƙungiyar besel lokacin da yake buga masu wasa kamar a wasan da kungiyar sa ta buga filin wasa na stadion rankhof salah ya buga zagaye na biyun wasanne kawai amma saida yasamu damar zura kwallaye biyu a raga a ranar ga watan janairu ne ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta chelsea ta fitar da sanarwar fara yarjejeniya da ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta besel kan yiwuwar komar salah kungiyar a kan kwantaragin yuro miliyan a ranar ga janairu na ne kuma dai chelsea ta sake fitar da sanarwar kammala yarjejeniyar ta su inda salah yazama dan kasar masar na farko da zai taka leda a stamford bridge a ranr ga janairun na ne kuma salah ya fara nuna bajintar sa a wasan ƙungiyar sa ta chelsea da kuma ta newcastle ranar ga maris salah yaci ƙwallon sa ta farko a wasan chelsea da arsenal ranar fabrairu na salah yabar kungir kwallon kafa ta chelsea zuwa kungiyar kwallon kafa ta fiorentina a matsayin baahi ranar augusta salah ya sake komawa ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta roma a matsayin bashi a ranar yuni ne salah ya sauya sheka zuwa ƙungiyar sa ta liverpool akan kwantargin yuro miliyan tarihin kasar zazzau ya ci karo da son rai kwarai da gaske saga wajen wadan da me koran kansu a matsayin fulani sun yi kokarin bayyana cesar kasar zazzau ba musulunci ta hanyar boye gaskiyan tarihi amma a yau zamu soma bayyana gaskiya domin in had kana son gaskiyan zance to ka nemi ma abotanta kiran shehu dan fodio kasar hausa ta kama daga kewayen gobir har ya zuwa gefen kasar bauchi wanda a da can ake kira da kasar gobir wanda kuma a ke kira da tsantsan asar hausa sune asar gobir da zamfara da kebbi da katsina da daura da rano da ningi da kano wanda daga baya aka samu asar sakkwato ta fada cikin wani irin nau in hatsin baran addini watau na hada bori da addinin musulunci a cikin wannan hali da ake ciki na bori allah subhanahu wata ala ya karfafa zuciyar mujeddidi shehu usman bn fodio da tsaida sunna kuma ya karfafa shi da samun nasara wajen fahimtar da jama arsa shehu usman mujeddidi ya soma kiran jama a a mahaifarsa egel sai dai kamar yadda bayanai suka nuna mujeddadi shehu usmanu shi kansa bai fita zuwa yake yake ba sai a wuri aya kamar yadda litattafai su ka bayyana watau asar gobir da kuma yadda sakkwato ta samu asali littafan tarihi sun kra bayanin haihuwarsa cewar an haife shi a watan safar shekarar hijiran manzon allah muhammadu tsira da amincin allah su tabbata a gare shi allah ma aukakin sarki ya kaddara samun mujeddadi cikin jama an annabi wanda ya kara tsaida addinin allah da kafafunsa a zukatan jama a bayan karkata ta zo masu kamar a wannan zamani inda kungiyar izalatu bidi a wa ikamatussunna ta bayyana mana a yau yadda al amari ya kasance kuwa shi ne inda aka samu ya yi kokarin kau da ire iren wadannan shirkoki da bidi o i duk da wasu sai ara harman kunno kai suke yi shehu usmanu bai gaza ba musamman bisa taimakon allah ta wajen kokartawa har sai da addinin allah ya daidaitu a zukatan jama arsa kasar zazzau na tsokale idanuwan jama ar kasar nan wadda a dalilin haka ta kasance a cunkushe da tarihi na kazafi wanda allah madaukakin sarki ya hana aikatawa amma ga wanda yake son tsaftataccen tarihi kuma yasan asalinsa dole ya nemi masu asalin tahirin ba mun ji ga wane ba ko kago son rai ba akan haka muka ga zai fi kyau da mu raya tarihimu ba mu bar wasu wadanda basu da masaniya kan komai su rinka gurbata mana asali ba jihadin shehu usmanu dan fodiyo kasar hausa ta kama daga kewayen gobir har ya zuwa gefen kasar bauchi wanda a da can ake kira da kasar gobir wanda kuma a ke kira da tsantsan kasar hausa sune kasar gobir da zamfara da kebbi da katsina da daura da rano da ningi da kano wanda daga baya aka samu kasar sakkwato ta fada cikin wani irin nau in hatsin baran addini watau na hada bori da addinin musulunci a cikin wannan hali da ake ciki na bori allah subhanahu wata ala ya karfafa zuciyar mujaddidi shehu usman bn fodio da tsaida sunna kuma ya karfafa shi da samun nasara wajen fahimtar da jama arsa shehu usman mujaddidi ya soma kiran jama a a mahaifarsa degel sai dai kamar yadda bayanai a cikin littafan tarihi suka nuna cewar mujeddadi shehu usmanu shi kansa bai fita zuwa yake yake ba sai a wuri daya watau kasar gobir da kuma yadda sakkwato ta samu asali littafan tarihi sun kara bayanin haihuwarsa cewar an haife shi a watan safar shekarar hijiran manzon allah muhammadu tsira da amincin allah su tabbata a gare shi allah madaukakin sarki ya kaddara samun mujaddadi cikin jama an annabi wanda ya kara tsaida addinin allah da kafafunsa a zukatan jama a bayan karkata ta zo masu kamar a wannan zamani inda kungiyar izalatu bidi a wa ikamatussunna ta bayyana mana a yau yadda al amari ya kasance kuwa shi ne inda aka samu ya yi kokarin kau da ire iren wadannan shirkoki da bidi o i duk da wasu sai kara harman kunno kai suke yi shehu usmanu bai gaza ba musamman bisa taimakon allah ta wajen kokartawa har sai da addinin allah ya daidaitu a zukatan jama arsa lallai shehu usmanu ya amsa sunansa mujaddidi kwarai da gaske domin ya tsai da sunna amma kash mabiyansa sun bijiro da salon son mulki da barna wadda ya fi na baya abin ya kai sun kauce wa shari ar muslinci na kamanta shi da manzon allah muhammadu tsira da amincin allah su tabbata a gare shi ko kuma mai da shi abin ro o da bautatawa haka kuma fulani sun karkata a kan duk wanda bai karatu wajen shehu ba to karkatacce ne ko da kuwa a ina ya sami ilminsa za mu iya samun wa annan bayanai a wurare da dama da kuma nazarin manufofinsu a zahiri amma wasu rubuce rubucensu na da wuyar samu musamman yadda su ka farga da cewar jama a na fahimtar barnarsu ta nazarce nazarce a kan rubuce rubucensu da kuma nau in ayyukansu a zahiri a cikin wa annan littattafai da ayyuka wasunsu kuwa nada sau i domin ba a mai da hankali a kansu ba ballantana a atar da su kuma an mai da su tamkar addinin allah daga cikin wa annan ayyuka da littafai akwai ziyarar kabari da ire iren shirkoki da bidi o in da ke wakana a wuraren sai littafin tarihin fulani na wazirin sakkwato wanda ya rubuta da harsunan larabci da hausa a cikin nazartan littafin zamu iya fahimta barna tun daga shafi na zuwa shafi na a cikinta misali ya yi bayani kamar haka bushara da shehu usmanu allah shi yarda da shi hakika bushara an yi da shehu allah shi yarda da shi tun gabanin samuwatai ta abku kamar yadda shi kansa ya ambata cikin littafinsa wanda yake maganar gabanin samuwatai ta abku kamar yadda shi kansa ya ambata cikin littafinsa wanda yake maganar dangantakarsa zuwa ga annabi tsira da amincin allah su tabbata gare shi inda ya ce hakika annabi tsira da amincin allah su tabbata gare shi an yo bushara da shi tun gabanin zakuwatai ni kuma na gode ma allah an yi bushra da ni haka kuma zancansa ga dangantakarsa zuwa ga mahadi ya ce hakika mahadi amincin allah ya tabbata bisa gare shi an yo bushara da samu nai ni kuma nai godiya ga allah an yo bushara da ni sauran al amurra kamar yin masa salati bayan anbaton sunansa kamar yadda ake wa ma aiki allah tsira da amincin allah su tabbata a gare shi da nau in tsarkakansa kamar na manzon allah s a w watau cewar shi ma asumi ne duba shafi na sakin layi na arke da dai sauransu kamar yadda tarihi ya nuna shehu usmanu ya aurace wa jama ansa zuwa gujuba a dalilin irin yadda suka juya wa al amarin da awarsa ya zuwa neman abin duniya ya allah ka shirye mu amin don allah mu dubi wannnan zantuka shin zai yiwu ga wanda ya tsotsi madarar sunna ya fadi wadannan kalmomi ko kuwa kaga masa aka yi sau da dama za ka ga ma su irin wannan akida cikin damuwa da fargaba ga son mulkan jama a ko ta halin kaka a cikin wannan littafin ya yi bayanai na irin mu ujizozin da shehu usmanu mujaddidi yake da su wa anda sun kamanceceniya da na manzon allah tsira da amincin allah su tabbata a gare shi ko kuma mahadi amincin allah ya tabbata a gare shi a takaice zantukan na nuni da cewar shi ma aiko shi aka yi kamar yadda aka aiko sauran annabawa wannan ya nuna karara cewar lallai dole su dauka cewar duk wanda bai kataru wajen shehu usmanu ba to shi kafiri ne rikicin hausa fulani da masarautar zazzau tarihi ya nuna cewar lokacin da shehu dan fodio ya taso da da awarsa a kasar hausa ya na mai kokarin jaddada addinin musulunci ne ida ya ga suna da rauni lallai bai kalli kasar zazzau ba domin shi kansa yasan kasa ce wadda ta tara masanan addinin musulinci wuri guda wanda har gobe masu riko da sunna ne a wancan lokaci yana fama da asashen gobir ta dauri ne watau gobir masomar jihadi sai dai dalibansa sun fadada jihadin ya zuwa katsina da kano da daura sai kuma sashen yarbawa watau ilorin don bayar da kariya ga shehu usmanu a dalilin rashin goyon baya da ba su ba shehu usmanu ba a karshen al amari wa annan sarakuna ba su amince ba a dalilin yanayin ko dai mabiyansa ko kuma yadda suke gudanar da wa azozinsu wadanda suka soma nuna alamun son mulki fiye da bayyana da awar shehu shehu usmanu ya goyi bayan daukan matakin jihadi kan wa annnan kasashe bisa shawarar almajiransa da sunan kauce wa kai gudunmuwarsu ga kasar gobir duk da shehu ya soma ya ar kasar gobir a matsayin sulan yake yaken jihadin mujaddidi bayani ya nuna a ciki littafin muhammad bello infakul mansur wanda yake a ne ga shehu usmanu cewar a watan yuni shehu usman ya aika wa sarakunan kasar katsina da daura da kano kuma zazzau takarda kunshe da bayanin yadda ta kasance tsakaninsa da sarkin gobir yumfa sarakunan katsina da na kano sai suka yaga takardan shehu mujaddadi amma sarkin zazzau na wannan lokaci malam isyaku jatau bai yaga tasa ba sai ya kira malaman kasarsa ya yi masu bayanin takardan shehu cikin sigar ilmi da hikima ya fahimtar ko gamsar da jama arsa manufa na shehu usmanu wa annan masanan malamai na kasar zazzau sun gamsu da wannan takarda kuma suka amince da wannan manufa ta shehu usmanu ba da wani jinkiri ba sarkin zazzau ya amince da manufar shehu kuma ya nada wata tawaga wanda ke dauke da sakon sarki na amincewarsa da ya ci gaba da gwagwarmaya tare da irin tasa gudummuwar ganin yadda sarki isyaku jatau ya amince da manufarsa shehu ya kara masa kwarin gwaiwar kaddamar da jihadinsa kuma ya amince da tutar kasar zazzau a matsayin tutar ahlil sunna irin wannan akida har gobe yana nan ga malaman zage zagi wadanda ba su saka wata dagawa ko nuna shahara kan ilmin addinin allah ba malamai ne wadanda basa hada wani abu da abin bautarsu ko shigar da wani al amari ko saka sauran bidi o i da suka kunno kai a wannan zamani cikin addinin muslinci a wajajen arshen jihadin shehu mujaddadi kuma daidai shugowar turawa arewacin kasar nan allah ya yi wa sarkin zazzau malam isyaku jatau rasuwa kuma ansa malam muhammadu makau makka ya amshi ragamar mulki a daidai hawan karagan mulkin kasar zazzau sarki muhammadu makau ya fuskanci kalubale a wajen masu sha awar mulkin kasar na wancan zamani watau malaman dake cikin kasar wadanda suke kiran kansu fillato borno dake zaune a wannan kasa wannan ya faru ne bayan dan wani lokaci ka an kuma bayan cin kasar kano wanda ya kawo karken sarautar sarkin kano alwali malam al wali inda daga nan maya an mujaddadi suka nausa ya zuwa kasar bauchi har ya zuwa kanem watau asar borno a yau amma game da sarki alwali cikin martabawa da kuma tausayawa sarkin zazzau muhammadu makau ya nemi ya sauki sarkin kano alwali a asarsa a sakamakon irin karamci na mutanan zazzau wanda sukan dauki al amurra cikin sauki tare da ganin sun saka adalci a rayuwarsu wannan hali yana nan tare da su har gobe ya kawo tunanin fillato borno da suke cikin asar zazzau na kauda sarkin zazzau muhammadu makau ta yi masa bore bayan sun kai azafinsa ga shehu cewar ya koma cikin shirka don ganin cewar sarki alwali ya bijire wa takardan shehu mujaddidi kuma sarki muhammadu makau ya kuduri niyyar saukarsa duk da bayanin da sarki muhammadu makau ya yi masu cewar kira ya kamata ai masa ba a kore shi ko kashe shi ba wanda ya jagoranci kai wannan ara shi ne sarkin zazzau yamusa domin a da can sun kasance manyan al alai a asar zazzau a cikin tafiyar da wannan bore a kwai malam mu sa wanda alibin shehu usmanu ne kuma an ha o shi da yamusa ne don ya zo ya tabbatar da gaskiyan zancan malam yamusa amma a arke ya juyar da tafiyar ta zamo tasa kuma ya are karagar mulki wannan bore ya faru a daidai lokacin bukin aramar sallah wato watan shawwal a lokacin da sarkin zazzau malam muhammadu makau ya fita ya zuwa sallar idi wa annan masu bore sun rufe ofar gari suka hana shi komawa cikinta a dalilin haka sarki muhammadu makau sai bai ja da su ba domin a tunaninsa jama arsa ne kuma bai da bukatar ya ar asarsa amma sai ya juya akalar dokinsa ya nausa cikin asashen nufawa da sauran abilu don bu e wata daula daban kafin barinsa asar zazzau ya yi dakace a bayan gari inda ya tattara jama ansa wannan wuri a yau shi ake kira da dakace dakacen sarki ya cimma nasarar yin hakan wajen kafa wuri wanda a yau ya zama masarauta biyu wa anda ake kiransu da sunayen anninsa a halin yanzu wato sule ja sulaimanu sza da abu ja abubakar sza kuma wannan wuri a yau ya zama zucciyar asar baki daya tarihi ya nuna cewar daga baya ya yi yunkurin fadada sabuwar daularsa ta wajen yakar ko kwatar wasu bangarori na kasar zazzau duk da a lokacin tsufa ta kama shi sai ya umurci danuwasa sulaimanu ja da ya koma ya rike sabuwar daularsa gudun kar ta kubuce masu baki daya inda ya sa shi a matsayin wakilinsa bayan rasuwar sarki muhammadu makau sai malam sulaimanu ya zama sabon sarki wannan wuri daga baya an raba shi biyu inda wadannan anni na sarkin zazzau muhammadu makau suka mai da su wuraren masarautunsu kuma aka sanya wa wuraren sunayensu dalilin raba wa yan uwasa wannan wuri zai ta alla a a kan samar da zaman lafiya a zuriyarsu kuma su shugabanci wa annan sabbin dauloli don kauda tunaninsu ga komawa cikin birnin zazzau wannan ba aramin tunani ne ba ga shugabanni adalai masanan ya kamata da hangen nesa daga wa annan wurare basu sake tunanin kafa wata daula ko fadada kasa ba sai dai tarihin baya na shi sarki muhammadu inda ya yi yunkurin kwato wasu yankuna da ke karkashin kasar zazzau ya zuwa sabuwar masarautarsa kuma wannan yunkuri ya cimma ajalinsa shehu an fodio ya yi fama da jama arsa ko ince mabiyansa a arken jihadinsa domin sun juya al amarin ya zuwa neman mulki ba wai kokarin da awa da jaddada addinin allah da daukaka addinin allah ba almajiran shehu sun mai da hankali wajen neman mulkan jama a ko ta halin ya ya manufar shehu shi ne na kauce wa shirka da kadaita allah s w a abin bauta shi ka ai kuma su maida duk al amurransu ga allah shi kadai amma yan shirkokin da ba a rasa su ba tun daga mabiyansa har ya zuwa ga sauran jama a allah subhanahub wata ala ya sa ya cimma nasara ta dagewa a kan akidarsa ba tare da jin tsoro ko shakkun wani abin da zai same shi ba duk wadannan nasarori sun samu ta wajen dagewar da shehu tare da kaninsa abdullahi da kuma dansa muhammad bello su ka yi bisa yardan allah mahara daga cikin aliban shehu mujaddadi wa anda son mulki ta yaudara sun nausa ya zuwa kasashen borno da yobe da taraba da kuma bauchi inda suka tadda malam rabeh fadel allah ya yi nisa da shugowa wajan jihadinsa wannan za a iya gani tun daga cikin kasar niger har ya zuwa kasashen da na yi bayani a baya kamar yadda tarihi ya nuna mana cewar kafin karken jihadin da gudana a zamanin shehu usmanu alibansa sun yi yun urin kai jihadinsa kasashen gabashin kasashen arewa wanda bai samu dama ba don tuni addini musulunci ya yi arfi sai dai fadan siyasa kawai a littafi mai suna language disappearance case study of biu emirate na bukar usman ya yi kokarin bayanin yadda ta kwashe tsakanin mujaddidi rabeh fadel allah tare da ansa fadarallah da masarautun wa annan kasashe a tsakanin shekara ta rabe ya nausa kasar borno ansa kuma ya nausa asar biu har ya zuwa wuyo wanda ake kira da suna bayo a halin yanzu cikin kasar borno wannan ya faru ne a tsakanin a dalilin wannan tashin tashina na jahadin wadda wa annan shehunnai biyu suka yi ya kawo kai komon jama a daga wannan waje zuwa wancan waje musamman ga jama ar biu a wancan karni hujjojin wannan bayani an samo su ta wajan zantawa da jama a dabamdabam wanda ya nuna cewar jama a sun taru daga arewacin masaninbao gabashin niger da borno zuwa kudancin wannan kasa misali jama ar biu sun nuna cewar akwai wurare biyu wanda yake duk asalin wurin mazaunansu ne wurin zamansu kamar yeme da chad bayanin baka ya nuna cewar tera na daya daga cikin masu neman sarautar ngazargamu a tsohuwar daular borno kuma su suke sarautar a janhuriyan nijar wanda har yanzu suna da kyakkyawar alaka da junarsu wasu daga cikin jama ar kanuri da suke zaune a geidam wanda a halin yanzu yake cikin jihar yobe sun guje wa jihadin rabeh a cikin shekara ta wanda ya kai su ga gangarowa ya zuwa gwara wanda aka fi sani da gora wannan gari na kusa da garin shani a cikin asar borno auratayya da kabilan kanakuru kuma a dalilin haka suka samar da abilan komberi ita ma wannan kabila ta jirga ya zuwa gundumar tera yake yaken jihadi sun ci gaba kuma jama a sun ci gaba da hijira daga wannan wuri zuwa wancan wuri har ya zuwa shekara ta inda fulani suka kama yammacin ngazargamu wanda yake shi ne birnin daular borno amma a karke a cikin shekara ta sheikh lamido ya kori fulani daga daular borno wannan kai komo ya sa rabe ya rasa wajen zama inda ya bar zindar ya nausa ya zuwa gabashin nijar a cikin shekara ta wannan ya zo daidai da turawan faransa sun shigo kasar nijar kuma suka kashe shi a wani gari mai suna kousseri cikin kasar kamaru a shekara ta haka ma dansa ya faru da shi wanda aka kashe shi a wani gari mai suna gujba ta hanyan yaudara wanda turawan faransa su kai masa a shekara ta a nan ne kuma turawan faransa suka hadu da turawan ingila kuma turawan ingila suka nuna wa turawan faransa cewar sun wuce iyaka kasar faransa wanda a yanzu suna cikin kasar da ake kira nijeriya haka ya faru a inda faransawa suka ba turawan ingila wuri game da rayuwar kasar zazzau kuwa sarkin zazzau muhammadu makau ya samar wa yan uwansa wurin zama ba tare da sun tsoma kansu cikin rikicin mulki da wasu suka haramta masu don bukatar mulkan asarsu ba zazzaghawan asali sun mai da martani ga sabuwar masarautar zazzau a inda suka tare mashigin dake tsakanin kudancin asar zuwa kasar zazzau domin tauye kasuwancin da ke tsakaninsu da jama an kudancin asar nan haka kuma sun taimaka wa turawa wajen cin asar zazzau domin daidai wannan lokaci ne turawa suka bullo zazzaghawa sun taka babban rawa wajan cin kasar zazzau a wancan lokaci a cikin rubuce rucen hausa fulani sun o arin yin bayanan age ga jama an zazzau ta dauri musamman akan yadda ta kasance da sarkin zazzau muhammadu makau ta wajen neman kau da gaskiyar al amurra kuma sun hada gabas da yamma wuri guda watau wajen dauko tarihi barebari suka gauraya a cikin tarihin zazzau ta dauri inda suka auko tarihin albarka wanda yake shi an sarkin kukawa ne can cikin asar borno kuma ya zo kasar zazzau a sanadiyyar rikicin sarauta albarka bai da ninyar zama kasar zazzau sai dai ya yada zango ya wuce wannan ya faru ne a zamanin sarki zazzau alu dan sidi amma ga al amarin sarki sai ya jawo hankalinsa da ya zauna a nan kasar zazzau sarki ya yi masa al awarin bashi duk bakin inda ya yi jifa ta tsaya kyauta hakan kuma ya faru wannan wuri ya kama tun daga bakin kotu ya yi iyaka da kwarin fadama a dalilin haka ne wannan wuri ya samu sunarsa albarkawa malam usman katuka sabulu a ne ga sarkin kano al wali kuma jika ne a gidan sarautar zazzagawan dauri zazzau inda sarki isyaku jatau ya dauki yar kaninsa malam muhammadu megamo ya ba da aurenta ga sarkin kano al wali usman katuka sabulu ya zo kasar zazzau wajen kakanninsa don koyon karatu da samun ilmin addinin muslinci kuma allah ya nufa wajen arzikinsa kenan a dalilin goyan bayan da ya ba juyin mulkin filato barno da kuma hausa fulanin a asar zazzau domin suna kiran kansu a matsayin fulani a lokacin yin ma gidan kakaninsa bore don kaucewa halin da zai iya shiga bayan basu ko kuma a bisa wasu dalilai nasa a karke sarkin zazzaun na farko a daular hausa fulani a kasar zazzau malam mu sa ya amince da usman sabulu kuma ya umurce shi da ya zauna a daya daga cikin gidajen kakanninsa watau na zage zagi kuma aka ba shi sarautar katukan farko a daular hausa fulani katuka usman ya samu tsawon sarakuna biyu a daular hausa fulani kafin a tsige shi daga kan sarautar watau mu sa da yamusa jerin sarakunan daular suleja sarkakiyar sarautar hausa fulani a arewacin nijeriya sarautar hausa fulani a arewacin nijeriya na tafe da wasu sarkakiya wa anda jama a kan zanta a kansu sau da dama watau ta yadda suka amshi mulki ko kuma yadda suka rin a azabtar da yan uwansu musulmi in har ba kai karatu wajen shehu mujaddidi ba ko da kuwa kai bafillace ne wadannan misalai kan samu ta wajen nazartar abin da ya faru a sassa dabandaban a arewacin kasar nan amma an samu inda adalci ya fito karara a tsakanin kasar katsina da daura inda sarkin katsina dikko ya ba turawa shawarar da su dawo da jama ar asar daura na asali watau ha e a harshen hausa fulani a cikin shekara ta kuma sarkin katsina ya ci gaba da ba su shawarar yadda za a yi a mai da su a kan karagar sarautar daura inda ya ce ku dauko jikansu musa wanda yake zaune a zangon daura a bashi sarautar daura kuma a ha a masa zango da aure duk a ar ashin mulkin daura wannan al amari ya faru ne a lokacin da turawa suka shawarci sarkin katsina dikko ta yadda za a dawo da masarauar daura kyakkyawar ala a ta ore tsakanin katsinawa da daurawa na mutunta juna tun wancan lokaci har ya zuwa yanzu domin sun zama abokanin shawarar juna a duk wani abu da ya taso masu alal misali lokacin da aka taso da zancan larduna sarki dikko ya shawarci sarki abdurrahman tare da neman alfarma da a ha a asar katsina da daura a matsayin lardi aya babu kokanto ko ja sarkin daura abdurrahaman ya amince a dalilin wannan kyakkyawar ala a a wannan dalili ne masarautar daura ta sa wa ofar yamma suna abdurrahman domin shi ne sarki da ya yi sanadiyyar ha ewar su da katsina kasar kano ta samu kanta cikin wannan juyin juya hali da as ashen hausa ke ciki arewacin asar kano ya soma fa awa hannun fulani cikin sauki amma sarki alwali ya yi kokarin kare gabashin kasar bayan gwbzawa yaki da aka yi a dan yahaya fulani sun samu damar kamala kama kasar kano kuma sarkin kano alwali ya bar kasar anan ma an samu rabewar kai tsakanin fulani kuma ak rasa wanda zai tsaya a matsayi sarki a karke sun aika wa shehu da ya zaban masu shugaba shehu ya tambayesu waye fasihi a cikinsu sai suka ba da amsar cewar sulaimanu bawan shugaban ya i to anan ne shehu y ace ma su shi ya kamata ya zama sarki wannan ya faru a cikin shekara ta amma a game da kasar kano da ningi kuwa ya sha bamban da tsakanin katsina da daura kafuwar ningi bai samu ba sai da aka ja batta tsakanin jama an kasar ningi da sarkin kano usmanu abin da ya faru kuwa shi ne sarkin kano usman ya sa wa jama ar ningi haraji amma daya daga cikin ya yan ningi kuma malami wanda ya shahara a wancan zamani watau malam hamza bai amince da wannan haraji ba kuma kamar yadda tarihi ya nuna cewar shi ma ya yi karatu wajen shehu amma bai karbo tuta ba kamar yadda sauran hausa fulani suka kar o tuta a wannan lokaci dawakin kudu na karkashin galadiman kano malam hamza ya ci gaba da da awarsarsa na cewar babu inda aka ce musulmi ya ba musulmi jizya ko kudin gandu ko haraji wannan ya kai ga har an kai shi gaban sarki a can kano kamar yadda zancan baka ya nuna cewar ya tafi da gafakan al ur aninsa da an buzunsa a gaban sarkin kano ya sake bayyana adawarsa ta bayyana wa sarki gaba gareshi cewar karatu dai mun yi gaban shehu kuma ba inda shehu ya ce musulmi da su biya hukumar musulmi jizya ko kudin gandu ko haraji ba ka gani nan ina kan kasar allah ne ba kasar ka ba nan take ya baza buzu ya hau kai a karke sarkin kano ya lallaba wannan malami ya dawo kasarsu dawaki amma bayan majalisan sarkin kano ta ba sarki shawa kan wannan malami domin a ganinsu zai zame wa sarki karfen kafa sai sarki ya ba da umurnin kamo shi ga al amarin wannan malami kuwa ko da ya ji labarin kama shi sai ya umurci al majiransa masu imbin yawa suka bar gari a wani babin an ce mutanan da suka bishi sun kai gidaje wanda a wancan lokaci gari ne abin kulawa kuma a nan babban adawan wannan malami shi ne bai yarda da ya an jama a ba illah wa azi kuma da shi ya musuluntar da dimbin jama a amma ga al amarin hausa fulani a wannan lokaci basu amince da yin haka ba sai dai su mallaki jama a ta hanyar yakarsu don su zama masu mulkin mallaka ko ta halin kaka malam hamza ya shiga kasar bauchi da almajiransa kuma a wannan zamani sarkin bauchi ibrahim yana sarautar kasar a matsayin sarki na biyu domin a asar bauchi daga yakubu sai ibrahim a sarautar asar sarkin bauchi ya sa sarkin ara da ya tunkari wannnan malami anan ma wannan malami ya yi fama kwarai da gaske inda ya kai ga sai da sarkin bauchi ya taso da kansa yazo ofar ningi cikin wani gari mai suna cafana ya shata fulotai inda ya dasa itatuwan gawo wannan abu ya faru wajen shekara ko fiye da haka yake yake ba su yi sauki ba har sai da alu mai sango ya dau matakin kona duk wani lambunan rano ganin haka aka nemi sulhu kuma aka zauna lafiya a asar kebbi wanda yake fulani ke mulkan kasar kuma a lokacin muahammadu fodi ke mulki amma fulani sun fa a ma shi kuma suka kora shi ya samu damar kafa garin argungu a cikin shekara ta wanda amalam abdullahi ya jagoranta wannan shi ne dalilin da ake kira wannan waje kebbin argungun malam muhammadu fodi bai iya daurewa ba sai da ya rin a kai masu hari akai akai wanda ya kawo rasa ransa a shekara ta amma duk da faruwan wannan abu magajinsa wanda aka fi sani da suna karrari ya ci gaba da kai hari kasar kebbi har zuwan turawa wannan dalilin da yasa ake kiran sarkin argungu da sarkin kebbi wannan al amari shi ya jawo hankulan sarakunan asar hadejiya da tai iyaka da borno suka sakar wa malam umar wani daga cikin fulani da suke zaune a kasar haka kuma sauran kasashen kamar su kazaure da garun gabas da gatarwa da auyo suka janye daga mulkinsu suka ba fulani wuri sarakunan katsina da kano duk sun rasa mulkinsu a shekara ta fulani sun kama dukkanin wuraren da ba fulani ke mulki ba ko kuma fulanin da basu amshi tuta ba ko da kuwa sun yi karatu wajen shehu usmanu a asar katsina bayan fulani sun amshi asa sai rikicin mulki ya rincabe tsakaninsu wanda ya kai ga an samu gidajen adawa uku umaru da dumyawa na alhaji da umaru dallaji dukkaninsu na adawar ya amshi tuta daga shehu usman a arke an samu sau in al amari bayan ya cimma nasaran zama sarki a shekera ta amma ga sarkin katsina da aka ture sai ya koma da zama a wani wuri da ake kira mara i arewa da kasar katsina wanda ya kai tsawon kimanin mil hamsin miles sarkin katsina da ya koma mara i ya ci gaba da kai hari ga duk fulanin da ya ci karo da su wannan hari da ake kai ma fulani ya samu goyon bayan asashen zamfara da agadas umaru danlaje ya yi sarauta daga shekara ta zuwa asar gobir dama ita ce masomin da awa wanda ya koma jihadi a shekara ta sarki yunfa ya rasa ransa a yakin alkalawa wanda ta ke a wajen gundumar masarautar jajirtatce ne wajen kare kansa da asarsa irin wannan jaruntaka ya samu amsuwa wajen magajinsa a dalilin wannan jajircewa na su ya zama dole fulani suka iya mallakan ka an daga cikin asar gobir a arke a shekara ta fulani suka kafa masarautarsu wanda trake da gundumar mulki kuma a ka raba wannan wuri gida biyu arewacin wurin in wanda ke da gunduma a gwandu aka na a abdullahi a matsayin sarki gabashin wurin dake da gunduma a sakkwato aka na a muahammad bello a matsayin sarki shi ko shehu usmanu ya koma ga nazarin littafansa domin a arke ya nuna damuwarsa na ganin ada awarsa ta koma na neman mulki kuma fa a a asa don sarauta ba ra ayinsa ne ba wadannan al amurra sun gudana a kasar zazzau inda sarkin zazzau muhammadu makau ya nemi zama da sarkin kano kuma surukinsa al wali kuma ya nuna ma malaman da ke adawa da ra ayinsa cewar wannan bawan allah fahimtarwa yake bu ata dangane da jihadin shehu mujeddidi amma hausa fulanin dake asar suka nuna rashin amincewarsu daga cikin malamansu malam yamusa ya jagoranci kai sarkin zazzau muhammadu makau kara wajen shehu mujeddidi cewar ya juya wa koyarwar shehu baya kuma ya koma al amari na gargajiya akan haka shehu ya soma tambayarsu abin da ya kamata a yi a nan suka ba da shawarar a yaki asar zazzau jin kaha sai shehu usmanu ya ce da su a a sai dai ku yaki sarkin zazzau shi ka ai domin asar zazzau akwai malamai masu yawa wannnan al amari bai samu damar gudana ba sai cikin watan sallah arama a lokacin da sarkin zazzau muhammadu makau ya fito yin sallar idi a wananan tsakani masu bore suka kulle kofar gari bayan sun tarwatsa jama ar sarki ganin haka hankalin sarki bai tashi ba musamman ganin ya iya tattara jama arsa wuri guda a wani wuri da ake kira a yau dakace amma asalin dalilinsa ana nufin dakacen sarki ne inda sarki muhammadu makau ya dakata har ya hada jama ansa nan take ya yanke hukuncin barin kasar zazzau ya kuma nausa kudancin kasar ba tare da ja in ja da su ba shawararsa na barin kasar ya faru a cikin shekara ta inda ya samar da sabon wuri kuma ya bar wa kaninsa bisa alkawarin kula da wurin domin shi ya dauri ninyan amso wasu bangarori da ke karkashin kasar zazzau wadannan wurare ya yi iyaka da kajuru a karke cikin shekara ta kasar an raba ta biyu inda aka ba sulaimanu ja kuma aka sa ma wajan suna suleja sannan abububakar ja shi ma angarensa ya koma da suna abuja amma ga al amarin sarki muhammadu kuwa ya fita harkan zaman sarauta ya koma ga neman kwato wasu yankuna a cikin kasar zazzau ta wannan al amari ne ya kai ga rasa ransa a yau daya daga cikin wadannan wurare mai suna abuja ya zama abin alfari ga kasar nijeriya baki daya inda ta zama abin tun ahon jama an nijeriya a matsayin gundumar mulkin kasa baki daya an amshi wnannan wuri abuja a hannun sarki sulaimanu barau a matsayin gundumar mulkin asa a shekara ta a nan zamu iya ganin yadda aikin sarki mai adalci muhammadu makau dan sarki isyaku jatau ya kai wannan ba karamin abin alfahari ne ba zazzagawan dauri sun ci gaba da huddansu da fulani da ke makabtaka da su da ke da zama abida amma jama an da ke asar zariya sun komo da hua da sabuwar kasar muhammadu makau dole a zamanin sarki abubakar kwakwa cikin shekara ta zuwa wannan ya faru a dalilin tsaida duk wani nau in kasuwanci tsakanin kasar da kudancin nijeriya bayanan abubuwan da ya wakana a tsakanin ma su da awar karban tuta daga hannun shehu usmanu na tattare a gun wadanda abin ya shafa inda za ka iya samun gaskiyan abinda ya gudana a tsakaninsu amma ga al amarin hausa fulani ba za su tsaya su tsaga gaskiya don kowa ya ganta ba illa su bayyana cewar sun kori kafurai ko su yi amfani da kalamar maguzanci allah mai girma in muka ce za mu zanta irin nau in mulkin da suka yi wa jama a tabbas mutunci da imansu zai zuba a idon jama a musamman yan bana bakwai domin in aka fassara kalmar maguzanci kuma muka bisu daya bayan daya zamu ga irin mummunar zama da aka yi ko ince a ke yi da su in da hatta su kansu ba su bar junan su ba bari mu ga wani abu daga cikin al amurran da ya faru yake yaken jihadi ko son mulki sun ci gaba da gudana kuma jama a sun ci gaba da hijira daga wannan wuri zuwa wancan wuri har ya zuwa shekara ta inda fulani suka kama yammacin ngazargamu wanda yake shi ne birnin daular borno amma a karshe a cikin shekara ta sheikh lamido ya kori hausa fulani daga daular borno daga ibrahim abdullahi dodo zage zagi anguwan katuka zaria city tarihin shehu ibrahim inyass tarinhin shehul islam sheikh ibrahim inyass shine sheikh ibrahim dan shehu adullahi inyass an haifeshi agarin daiban yasin gari ne da mahaifinsa yakafa a kaulakh dake kasar senegal ranar alhamis bayan la asar rajab hijra yatashi akan kularwar mahaifinsa ya haddace al qur ani a hannun mahaifinsa acikin kananan shekaru ya wallafa littafi a rana daya yana da shekaru aduniya ya turo ilimi zahiri dana badini har yazama baida tamka a fagen ilimi a duk duniya yazama gagara misali acikin son manzo allah san da yabonsa faiyar da shehu ahmadu tijjani mai darika yai bushara da zuwanta ta bayyana a hannunsa a hijra yayi hijra daga garinsu kaulaka ranar safiyar sallah yatafi hajjin farko kuma a wannan shekara ce ya hadin da sarkin kano shehu abdullahi bayaro sarkin alhaji wanda yai asalin shigowar shehu nigeria shehu yai wallafa littafai ba adadi daga cikin akwai shahararren duwaninsa da kashiful ilbas da ruhul adat yaba yaya maza da mata ya rayu shekaru yarasu a asibitin london rana ga rajab an rufeshi a madinarsa a gaban masallacinsa raularsa ta zama abin ziyara a kowa ne lokaci a na masa lakabi da shehul islam abu ishaq sahibul faidha inyass sheikh khalifa isyaka rabi u malamin addinin musulunci ne kuma shahararren dan kasuwa ne wanda ya dade yana ayyukan taimakawa al umma a lokacin rayuwarsa an haifi marigayi isyaku rabi u a ga iyalan muhammadu rabi u dan tinki wanda mai wa azin addinin musulunci ne daga bichi cikin jihar kano a najeriya daga zuwa marigayin ya halarci makarantar allo ta mahaifinsa inda aka horar da shi kan alkur ani da larabci daga nan ya tafi maiduguri domin karo ilimi kuma bayan ya gama karatunsa a can ne ya dawo gida da niyyar yin aure bayan ya yi auren kuma ya tafi zaria gidan wani shahararran malami mai suna malam na iya inda ya samu shekaru biyu yana dalibta a shekarar ya kasance malamin addini mai zaman kansa inda yake koyar da larabci da alkur ani ga dalibansa kuma a cikin daliban akwai ibrahim musa gashash a farko shekarun mallam isyaku rabi u ya fara kasuwanci duk da cewa bai bar koyarwa ba ya kafa wani kamfani mai suna isyaku rabiu sons a da farko kamfanin ya fara da zama dilan kayan kamfanin uac ne wanda a wancan lokacin ke kasuwanci akan kekunan dinki da litattafan addinin musulunci da kuma kekuna a kamfanin ya sami bunkasa bayan da aka kafa masakar kaduna textile limited kuma kamfanin na isyaku rabiu sons ya zama daya daga cikin dilolinsa na farko marigayin ya zama babban dilan kamfanin a arewacin najeriya kuma a shi da wasu yan kasuwa daga kano suka hadu don kafa kano merchants trading company wannan kamfanin ya jure wa gasa daga kamfanonin da ke shigo da kayayyaki daga kasashen waje ya kuma kafa wani kamfani mai dinka kayan sawa a a lokacin da aka fara siyasar janmuriya ta biyu marigayi sheikh isyaku rabi u ya goyi bayan jam iyyar npn wadda ta mulki kasar kamfanin da marigayin ya kafa na isyaku rabiu sons a matsayin kamfani mai kasuwancin gine gine da harkar inshora da na banki da kuma saye da sayarwar filaye a shekarun kamfanin ya zuba jari cikin harkar hada akwatuna da jakukkuna kuma wannan wani hadin gwuiwa ne da wasu masu zuba jari daga lebanon a ya kafa masakar bagauda textile mill masu saka zannuwa da kayan inifom inda daga nan ne ya kafa wasu kamfanonin da ke kasuwanci a bangarori daban daban na tattalin arzikin kasar wasu daga cikin sassan sun hada da kasuwanci kan kifi da harkar gidaje da filaye da siga da kamfanin da ke samar da kayan motoci musamman na daihatsu amma saboda faduwar darajar naira kamfanin ya mayar da hankalinsa wajen kere kere da kasuwanci kaya marigayi isyaku rabi u ya rasu ya bar mata da ya ya har da jikoki masu yawa kuma a cikin ya yansa akwai nafiu rabiu wanda shi ne babban dansa akwai kuma babban dan kasuwan nan abdulsamad rabiu wanda shi ne shugaban kamfanonin bua akwai kuma rabi u rabi u mai kamfanin jirgin sama na irs airlines da naziru rabi u da quraish i rabi u da makiu rabi u sai abdullahi rabi u da muhammad rabi u da daha rabi u kuma a fili yake cewa gidan marigayin na cikin gidaje mafi girma a duk fadin kano ban da fagen karatun addini da kaswanci marigayi sheikh isyaku rabi u ya yi fice wajen ayyukan taimako wanda ya sa mutane da dama ke kaunarsa malam isyaka rabi u sanannen dan darikar taijjaniyya ne kuma yana daya daga cikin manyan almajiran shiek ibrahim nyass kaulaha masarautar kano masarauta ce ta musulunci datake a birnin kano na arewacin jamhuriyar najeriya fulani ne suke jagorancin masarautar tun a shekarar lokacin da muajaddadi shehu usman dan fodiyo ya kaddamar da jihadi kan haɓe wato hausawa maguzawa wadanda suka kafa masarautar saidai kuma masarautar ta kano ta rage karfinta tun bayan da turawan mulkin mallaka suka shigo kasar arewa masarautar kano ta fara ne daga wani dan karamin gari dake a zagaye da dutsen dala a tsakiyar birnin a yanzu a tabakin masana tarihin sarautar kano sunce wani jarumi ne mai suna bagauda ya fara kafa masarautar tare da zama sarkin ta a shekarar sai mihammadu rumfa wanda yayi kokarin mayarda masarautar maibin tafarkin addinin musulunci wanda yahau karagar mulki a zuwa masarutar ta haɓe tacigaba da rike ragamar sarautar ta kano har zuwan jihadin mujaddadi usaman dan fodiyo a shekarar maroko ko moroko larabci al magrib ma ana mafadar rana ko yamma a yaren abzinawa kuma faransanci moroc cikaken sunan kasar shine masarautar maroko da yaren abzinanci ko kuma berber da larabci kuma al mamlaka al magrabiyya kasace dake bin tsarin mulki salon sarauta dake arewacin afrika kasace ta asalin yan kabilar abzinawa kasr maroko kasace dake da dogayen tsaunuka da kuma sahara al umar kasar maroko yakai kimanin miliyan kuma tana da adadin fadin kasar da yakai kilomita sukwaya mil babban birnin taraiya shine rabat kuma birni mafi girma shine kasablanka sauran birane masu girma sun hada da marrakeah tangier sale fea da kuma meknes yaren berber ko abzinanci shine babban yare kuma mai asali a kasar kafin larabci da ya shigo bayan mamayar da larabawa sukayi ma kasar musulunci ne babban addini na kasar azumi ko kuma da larabci sawm ko siyam yana daga cikin shika shikan musulunci guda biyarar wadanda dole sau da su ne musuluncin mutum ya kammala ma ana kamewa daga ci da sha da jima i da daga farkon fitowar alfijir har ya zuwa faduwar rana kalmar sawm daga larabci ne ma anar ta kamewa musulmai a tsakiyar asiya kamar afghanistan indiya iran banglaedash pakistan da turkiya sunayin amfani da kalmar roza rozha roja oruc wadda asalinta daga yaren farsi ne na mutanen farisa wato iran kenan a yau amma jama ar malay na kasae malesiya da a harshen brunai da singafor sun kiran kalmar fa puasa haka kuma akan yi amfani da wannan kalmar a indonesiya da kudancin tailan da kudancin filifin al umar hausawa suna amfani da kalamr azumi sannan wadansu kanyi amfanu da kalmar rikon baki an haramta ma musulmai ci da sha da jima i tun daga bullowar rana wato fajr har zuwa faduwar rana maghrib musulmi na da damar yin dukkan abubuwan da aka haramta masa da rana tun daga faduwar rana har zuwa lokacin fitowar al fijir azumi na taimaka ma musulmi wajen kara kusanci da allah da kuma tsoron allah sannan musulmai na kara gane kyautar allah a gare su sakamakon abubuwan da suka sabayi na al ada kuma na dole kamar ci da sha da kusantar iyali amma sakamakon azumi dukkan wadanan an haramta masu su anan ne musulmai kan farga da irin halin da wadanda basu da wadata kan shiga na rashin ci da sha ma anar azumi ba wai kawai hana bukatun dan adam na al ada bane ba kadai a a harma da yana taimakama dan adam wajen yin ainahin biyayya ga allah da kara tsoron allah da biyayya ga manzon allah s a w da kuma kara lafiyar jiki da tattalin arziki da kara sada zumunci allah yace al baqarah ayah kur ani surah al baqarah ayah surah al baqarah ayah akwai abubuwan da ayar kur ani ta ta baiyana a kaurace masu yayin azumi kamar abinci abin sha da kuma kusantar iyali sannan akwai kari kan haka wanda shari a ta baiyana a kaurace masu kamar girman kai mummunan kalami fada gulma da sauran su idam musulmi ya kasance yana aikata koda daya daga cikib wadannan ne to azumin sa ka iya lalacewa musulmai an umarce su ne da yin sadaka da taimako ga mabukata a cikin watan ramadana ko kuma yayin azumi daga kur ani da sunnah dukkannin wanda yanayi na rashin lafiya ya kaishi ga bazai iya azumi ba ko matafiyi wanda yake yin tafiyar da shari a ta amince kuma halin tafiya yasa bazai iya azumi ba to wadannan zasu yi kokarin su rama azumin da ya kubuce masu amma kuma wanda wata cuta wadda an kasa shawo kanta ke damunsa to wannan zai nemi shawarar masana lafiya ne idan har sun bashi tabbacin zai iya yin azumi to lallai azumi ya wajaba a kansa amma kuma idan likitan ya fada masa cewa hin azumin ka iya zama sila ta karuwar larurar tasa to wannan hukuncin sa shine ya ciyar da mutane na ko kuma wani mutun guda na tsawon kwana talatin ko kuma ashirin da tara gwargwadon dai yadda watan yayi shiri ar musulunci ta haramta azumi ga matar da take jinin al ada har sai lokacin da jinin ya dauke to sai ta yi wanka kuma taci gaba da azumi sannan wannan azumin daya kubuce mata to zata rama shi kafin dawowar wani ramadanan wani malamin musulunci a kasar amurika nouman ali khan yace hanin yin azumi ga mata masu al ada yana da nasaba ne ga lafiyar su domin musulunci ne kadai ke kare lafiyar mabiyansa amma kuma matan masu al ada ka iya cigaba da yin zikirori da adduo in su azumi ya wajanta ga wanda ya hada wadannan abubuwa guda biyar din idan mutum cikin halin mantuwa yaci ko yasha ko ya kusanci iyali yayin kuma da yake azumi to hukuncin sa shine zai rike wannan azumin wato ya karasa wannan ranar ba tare da aikata dukwani abinda zai karya azumi ba kuma zai rama shi bayan watan azumi amma kuma mutumin da yakasance yana sane ya ci ko yasha ko ya kusanci iyalin sa to wanna ga abinda shariar musulunci ta ce a kansa jerin abubuwan dake karya azumi idan wani yayi rantsuwa kuma yazo ya karya to ga hukuncin sa ja afar mahmud adam ya rayu ne daga watan fabrairu na shekara ta zuwa ga watan afrilun shekara ta yarasu ne sanadiyar harbin sa da wasu daba asan ko suwane ne ba sukayi a lokacin da yake sallar asubahi a masallaci a garin kano malamin addinin musulunci ne ahlus sunnah ne mabiyin kungiyar jama atu izalatul bid ah wa ikamatus sunnah izala kungiyar addinin musulunci da take kokarin kawar da bidi a wato ibadun da basu da tushe a musulunci da tabbatar da sunnah wanda babban cibiyan kungiyar take a abuja ya haddace al kur ani a shekarar sheik ja afar yana yin wa azi a masallacin indimi a birnin maiduguri wanda yake samun halartar mataimakin gwamnan jihar borno an kashe sheikh ja afar mahmud adam ne a masallacin sa dake unguwar dorayi cikin birnin kano na arewacin najeriya a watan afrilu na ginin taj mahal ma ana tambarin waje wani sanannen wajen yawon bude ido ne a kasar indiya wanda yake a birnin agra wato kudu da bakin gabar kogin yamuna na kasar indiya daular mughal ta sarki shah jahan ce ta fara gina shi a shekara saboda da tunawa da abarkaunar sa wato matarsa mumtaz mahal ginin anyishi ne da tsawon murabba in hekta ginin mai baya daya kunshi gine gine masu yawa kamar masallaci da masukin baki da manyan dakunan kwana masu yawa an kammala ginin taj mahal ne bakidaya a shekarar amma an cigaba da aiwatar da wasu bangarori na ginin har ya zuwa karin shekaru anyi amannar cewa ginin na taj mahal an kammalashi ne bakidaya a shekarar akan adadin kidin da yakai rupee na kasar indiya na lokacin miliyar wanda aka kiyasta da darajar rupee na kasar indiya na yanzu daidai da rupee biliyan daidai da dalar amurika miliyan masu zanen gini guda ne suka gwada basirar su ta zana ginin karkashin jagorancin babban mai zane wato ustad ahmad lahauri hukumar dake kula da muhimman wuraren tarihi ta majalisar dinkin duniya wato unesco world heritage sites ta saka taj mahal cikin jerin ta tare da yi masa lakabi da jagoran zanen gini na musuluci a kasar indiya tare kuma da saka shi a matsayin daya daga cikin abubuwan al ajabi aduniya wanda dan adam ya hada akan samu masu ziyara taj mahal domin yawon bude ido kamar miliyan a kowacce shekara tsarin ginin taj mahal yana nuna irun tsarin gine gine ne na mutanen parisa da kuma na tsohuwar daular mughal da akayi a baya hasumayar ginin itace tsakiyar ginin taj mahal wani babban farin hasumaya ce mai ado da zane zane mai daukar hankali burj khalifa larabci wani gini ne wai tsawon gaske dake a kasar daular larabawa wato dubai shine gini mafi tsawo a duniya baki daya tun daga shekara da tsawon murabbain mita kafa an fara ginin ne tun daga shekara kuma an bude ginin ne a shekarar a wani bangare na sabon cigaba gwamnatin kasar ce ta dauki nauyin ginin daga kudin da take samu na rarar man fetur a kasar da farko an sakama ginin sunan burj dubai ne amma dag baya aka sauya masa suna zuwa burj khalifa domin girmama jagoran birnin abu dhabi kuma shugaban kasar khalifa bin zayed al nahyan ginin ya rusa kowanne tarihi na hini mafi tsayi a duniya ginin yai kamanceceniya da ginin willis tower dake kasar amurika dakuma ginin masallacin samarra bashir usman tofa ko kuma bashir othman tofa dan siyasa ne a najeriya musulmi kuma kanuri wanda ya taso a birnin kano tofa shine dan takarar shugaban kasa na jam iyyar national republican convention nrc a zaben da gwamnatin soja ta ibrahim babangida ta shirya a shekarar an haifi tofa a kano a watan ranar ga yuni na shekarar yayi makarantar firamare ta shahuci junior primary school kano sai ya cigaba da karatu a makarantar city senior primary school a birnin na kano tsakanin ne ya halarci makarantar provinceianl college kano bayan kammala karatu a wannan makarantar ne ya fara aiki da kamfanin royal exchange insurance tsakanin daga zuwa ya je makarantar city london college tofa ya shiga harkar siyasa ne a lokacin da yayi kamsila a mazabar dawakin tofa sai aka sake zabarsa mamba a majalisar jaha a jamhjriya ta biyu ne tofa ya zama sakataren jam iyyar npn a jahar kano har na wasu lokuta sannan kuma ya zama sakataren kudi na jam iyyar a jamhuriya ta uku kuma tofa ya hade da jam iyyar nrc a a lokacin janar badamasi babangida yana shugaban soja a najeriya ne ya shirya tare da gabatar da tsari option a aka zabi tofa a matsayin dan takarar shugaban kasa mai wakiltar kano kuma ya kayar da pere ajunwa da joe nwodu da dalhatu tafida a zaben fidda gwani inda ya dauki tikitin yima jam iyyar ta nrc takara tofa ya yi takara da sylvesta ugo a matsayin mataimakin sa tafa yayi rashin nasara a zaben hannun moshood kaahimawo olawole abiola bayarbe daga yankin yammacin kasar amma daga bisani gwamnatin ta babangida bata fidda cikakken sakamakon zaben ba tofa kuma dan kasuwa ne dan kasuwar mai ne da kuma masana antu shine shugaban kamfanin international petro energy company ipec da kuma abba othman and sons ltd kuma yan zaman mamba a kungiyar century merchant bank and general metal products shi a larabci ko shi ah bangare daga shi atu ali ma ana bangaren sayyadina aliyu bangare ne a addinin musulunci wanda mabiyansa a amanna da sayyadina ali a shine halifa na farko bayan manzon allah s a w wato hannun riga kenan da sunnah ko mabiya sunnah wato sunni islam wadanda sukayi imani ba ali ne halifa na farko ba sukace halifa nafarko shine sayyadina abubakar r a hujjar sunnah kuwa itace dayake manzon allah s a w bai nuna wani ba wanda za abi bayansa sai suka yanke hukuncin yin shura wato kuri a tsakanin al uma bayan wafatin annabi s a w kuma suka zabi sayyadina abubakar a matsayin jagoran daular musulunci kuma jagoran musulmai shi a na ganin akasin haka inda su ke cewa manzon allah saw ya daga hannun sayyidi ali a ranar ghadeer kuma ya ce duk wanda ya ke masoyinsa ko majibincin lamarinsa to shi ma aliyu nasa ne shi a shine bangare na biyu a bangarorin musulunci wanda yafi yawan mabiya bayan bangaren sunni islam a kididdigar da akayi ta yanshi a ne kaso na al umar musulamai shi a yan sha biyu ko ithna ashariyya sune sukafi yawa daga cikin yan shi a inda suke da kaso na mabiya mazhabin shi a a kididdigar duk da haka akwai rare rabe masu yawa a yawa amma amfi sanin guda uku sune yan sha biyu ismailyya zaidiyya amma yan aha biyu sune mafiya yawa daga cikin bangarorin shi a kalmar shia larabci shah ia ma ana mabiya ko bangare amma kalmaar shi a anan tana nufin shatu al iatu ali ma ana mabiya sayyadina aliyu ko yan bangaren ali da hausa ana iya kiransu a jam i da yan shi a ko shi awa akidar kuma akan ce mata shi anci itaciya shine tsiro wacce take shekaru biyu ko sama da haka a ilimin kula da tsirrai wacce takeda turake na kututture dakuma ressa wadanda suke damfare da ita da ganyayyaki amafiya yawan dangoginta awani bayanin itaciya tana kadai tuwa ga takurarren ma ana cewa tsiro wacce keda itace mai gwabi bishiya wadda take rika ko kasuwa tahanyar shekaru da dadama da tayi sannan tanayin tsawo mai nisa domin tsererenayar riskar rana sannan tana yin daruruwa dakuma dubbanin shekaru aduniya awani ma ana kuma bishiyar kwakwa gora da ayaba suma itaciyace bishiya bishi yoyi an kiyasta sunanan tu shekaru miliyon dasuka gabata kimanin rikakkun bishiyoyi miliyon uku ne abuniyarnan ana amfanida ita wajen yin kujeru gadaje gidaje dabe kofofi rufin dakuna hura wuta akwashi kofuna farantai kwatamniya tirame tabare dadaisauransu jihar benue ko binuwai jiha ce dake ƙasar najeriya tana da yawan filin kasa kimanin kilomita murabba i da yawan jama a miliyan huɗu da dubu dari biyu da hamsin da uku da dari shida da arba in da ɗaya ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce makurdi samuel ortom shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne benson abounu dattiban jihar su ne david mark george akume da barnabas andyar gemade jihar benue tana da iyaka da misalin jihhohi shida su ne cross river ebonyi enugu kogi nasarawa da kuma taraba jihar benu nada kananan hukumomi guda ashirin da uku sune ƙofar gari gini ne da ake yin da ƙasa domin kare kai daga abokan gaba ana gina ganuwa ne mai tsayi da faɗi da kuma kauri daga tsakiya kuma sai a sanya ƙyaren da zaa rinƙa buɗewa ana rufewa akwai masu gadin ƙofa waɗanda su suke kula da ita saboda irin yaƙe yaƙen da ake yi wancan lokaci ne yasa ake gina su idan abokan gaba suka zo sai su tarar an kulle ƙofa kuma babu hanyar shiga gari daga cikin garin ana haƙa kududdufi ruwa ta yadda ko da sun hauro to ruwa zasu faɗa duk da cewar tana da tsayin da ba zaa iya hauro ba an fara gina ƙofofin gari ne a shekarar zamanin sarki gijimasu sarkin kano na uku fedrick lugard yayi rubutu akan ƙofofin har ma yace shi bai taɓa ganin wani abu irin wannan ba a afrika wadannan jerin sunayen sarakunan kano ne wato birni kuma masarauta dake a arewacin najeriya wanda ta taba kasancewa daular hausawa wanda fulani ta hannun shugabansu usman dan fodiyo ya kwace a shekarar wanda ya kafa masarauta ta fulani dan cigaba da jarragamar masarautar sarakunan farko na masarautar ansame sune daga tushe daya wanda aka tattara a karni na th wanda ya tsaya a karshe da sarautar muhammadu bello dan dabo amma dai ance samosu akayi daga cikin littafan tarihi wadanda suka dade da bacewa kuma ta shahara ne da yadda takeda cikakken bayanai da karancin sunkai a wurin nuni zuwa ga asalin shudaddiyar daular gidan jobawa hawan durbar ko bikin durbar wani tsohon bikin al adane wanda yake gudana shekara shekara a wasu daga cikin jahohin najeriya wannan bikin yana nuna kawo karshrn watan ramadana ne da kuma gabatar da bikin karamar sallah da babbar sallah ranakun hutun musulmai ana fara dutbar ne da gabatar da sallar idi sannan kuma sai mahaya su fara sukuwa da dokuna da yan rakiyar makada tare da kawo karshen sa a fadar sarki bikib durbar anfi sanin sa ne a biranen kano sakkwato zariya katsina da bida kuma yana jawo hankulan yan yawon bude ido turawan mulkin mallaka ne suka kawo bikin durbar a najeriya amma asalin kalmar durbar tazo ne dagaharshen farisa daga bukuwan nuna goyon baya ga saraunia biktoriya amatsayin sarauniyar indiya bayan shigar turawan mulkin mallaka na birtanya kasar ta indiya a an fara bikin durbar na farko ne a najeriya cikin shekarar daga baya bikin yaci gaba ashekarun da bikin yaci gaba a kasar har ya zuwa yanzu kuma yana daga cikin muhimman bukukuwa a arewacin najeriya an gabatar da bikin durbar a bankin nd world bank da kuma african festival of arts an culture anfi sanin bikin da festac a hankali turawa suka cusa son bikin na durbar domin su karama sojoji kaimi wajen hawan dokuna tare da kara kawata bikin sallah jihar bayelsa jiha ce dake a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a miliyan ɗaya da dubu dari bakwai da huɗu da dari biyar da sha biyar ƙidayar babban birnin jihar shi ne yenagoa henry dickson shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne gboribiogha john jonah dattijan jihar su ne goodluck jonathan david clark ben murray bruce emmanuel paulker izibefien da evan foster ogola jihar bayelsa tana da iyaka da jihohin biyu delta da kuma rivers jihar bayelsa nada kananan hukumomi guda takwas sune jami ar yusuf maitama sule kano tsohon sunan ta na da northwest university kano jami a ce mallakin gwamnatin jahar kano mai mazaunin wucin gadi a tsakiyar birnin na kano da kuma mazaunin dindindin a kan titin gwarzo cikin birnin na kano tana daga cikin jamio in da suka kafu a shekarar kuma tasamu amincewar hukumar kula da jamio i ta kasa wato nuc jamil ar ta yusuf maitama sule university kano an kirkireta a shekarar lokacin gwamnatin rabiu musa kwankwaso domin bunkasa tsohuwar jahar arewa maso yammacin najeriya kuma aka yi mata lakani da north west university wato jami ar arewa maso yamma sai dai daga baya gwamnatin abdullahi umar ganduje ta canza sunan jami ar zuwa yusuf maitama sule university domin girmamawa ga tsohon sanannen dansiyasar nan na najeriya kuma babban dattijon kasar waso marigayi alhaji yusuf maitama sule ankafa jami ar ne domin bunkasa ilimi ba kawai a yankin na arewa maso yamma ba harma da kasar dama nahiyar afrika baki daya alhaji yusuf maitama sule dan masanin kano an haifi maitama a shekarar a unguwar yola cikin garin kano maitama shi ne na uku a jerin ya ya a gidansu sauran yan uwa biyu mata ne wato rabi wacce ake kira yaya ta zagi maimuna wacce ake kira yaya ta bichi an sa masa suna yusuf saboda sunan mahaifin madakin kano mahmudu shi madaki yana kiran shi abbana sunan maitama kuwa an sa masa shi ne saboda galadiman kano yusuf saboda an yi amfani da makamai sosai lokacin basasar kano akan yi wa duk wani mai suna yusuf lakabin maitama madakin kano ya yi wa mahaifin maitama abba sule danmuri mai kula da dukkan al amuransa na gida da kula da dawakai maitama yana dan shekaru mahaifiyarsa hauwa wacce ake kira yarkayi ta rasu ita allah ya yi ta ne mace mai ban dariya mai raha ba ta fushi shi ya sa duk bukin da ya tashi ita ake kira ta yi ta magana a gidan buki halinta da iya maganarta maitama ya gado madakin kano ya saka maitama a makarantar elimintari ta shahuci a cikin watan daya janairu shekara ta alip dubu daya da dari tara da talatin da bakwai dama kafin a kai su makarantar boko suna yin karatun kur ani a gida a ka ida shekaru hudu ya kamata a yi a elimantari amma saboda hazakar da maitama ya nuna shekaru biyu kawai ya yi aka ba shi damar daukar jarabawar zuwa gaba a wannan lokacin ne maitama ya fuskanci kalubalen da bai taba fuskanta ba a rayuwarsa domin a wannan gabar ne madaki mahmudu mai daukar dawainiyarsa a rayuwa ya rasu cikin shekarar ta alip dubu daya da dari tara da talatin da tara aka bar kujerar madaki tsawon shekaru biyu ba a nada kowa ba har sai a shekarar ta alip dubu daya da dari tara da arba in da daya gaba daya dawainiyyar maitama ta koma kan mahaifinsa abba sule wanda a wancan lokacin kuma ba shi da karfin da zai iya daukar dawainiyar ya yan nasa sai da ta kai abba sule ya saida duk wani abunda ya mallaka har da suturunsa kayan sawa dan ya dauki dawainiyar ya yansa a lokuta da yawa haka suke kwana da yunwa ranar da suka samu dan abin daren gasashehen rogo ne za su ci su kwanta a karshe maitama ya shiga makarantar middle a wannan datsen an kai matsayin da maitama ko suturar da zai sa ba shi da ita kayan makaranta kawai sune kayan sa wansa a shekarar maitama ya shiga kwalejin kaduna yana dan shekaru maitama ya kammala karatunsa na kwaleji cikin shekarar ya kuma kama aikin malanta a makarantar middle ta kano maitama sun tsaya zabe da shi da tsohon malaminsa a makaranta malam aminu kano wannan zabe ya gudane a central office wannan abu ya faru ne a lokacin da aka fadi sakamakon zaben malamin zaben ya bada sanarwar cewa maitama ne ya lashe wannan zaben ana fadar haka aminu kano ya juyo ya cewa maitama ina taya ka murna saura in kaje kuma ka ba mu kunya maitama ya cewa aminu kano yallabai wallahi ba zan ba ka kunya ba suka riko hannun juna suka fito tare wanda suka fara gamuwa da shi shi ne ado bayero inda ya rike hannun maitama ya nufi inda magoya bayansa suke ya ce sun ci zabe ya zama ministan tama da karafa duk a wannan janhuriya ta farko bayan faduwar janhuriya ta farko ya dawo gida kano inda ya rike mukamin kwamishina mai kula da kananan hukumomi a gwamnatin audu bako ya rike mukamin shugaban hukumar sauraren koke koken jama a ta kasa a gwamnatin murtala ya tsaya takarar shugaban kasa a jam iyyar npn amma shagari ya kada shi a zaben fidda gwani ya yi wakilin nijeriya na dindindin a majalisar dinkin duniya muna fatan allah ya yi masa rahama kuma yagafarta masa ya kuma sa aljanna ce makoma bbc hausa kafar yaɗa labaran harshen hausa ce mallakin tashar labarai ta bbc da turanci wato british broadcasting corporation bbc world service wadda take watsa shirye shiryen ta a harshen hausa musamman ma labarun da suka shafi ƙasashen nigeria ghana niger da kuma sauran masu jin harshen hausa dake a yankunan yammacin afrika bangarene na harsunan da bbc ke watsa shiryeshiryen ta guda wadanda guda daga cikin su yarukan afrika ne ana watsa shirye shiryen sashen na hausa kai tsaye daga babbar tashar ta bbc dake birni landan wato broadcasting house da kuma tashar ta dake babban birnin taraiyar najeriya abuja dakuma shafinta na yanar gizo wanda ake wallafawa duka dai a birnin na abuja tashar bbc hausa itace sashen farko da bbc ta fara gabatar da shirye shiryen ta daga cikin harsunan dake afrika kuma daya daga cikin biyar na harsunan afrika da bbc ke watsa shirye shiryen ta an kaddamar da tashar be ranar ga maris da karfe agogon gmt da shirin minti wanda aminu abdullahi malumfashi ya gabatar daga baya kuma abubakar tunau yacigaba da kawo labaran fassar a shirin bbc na labarun yammacin afrika wati west africa in the news ana gabatar da shirye shiryen sashen hausa na bbc na farko farko a ranakun laraba da juma a ne kawai bayan shekara daya kuma akaci gaba da gabatar da labarun kullum kullum ranar ga yuni a watan mayu na ne bbc hausa tayi bikin cika shekara da fara watsa shirye shirye bikin ya samu halartar daraktar bbc wato bbc world service group fran unsworth shugaban najeriya muhammadu buhari ya tura sakon murya a yayin bikin inda ya ambaci tashar ta bbc hausa da tasha jan hankalin masu sauraro kuma wadda ta kwashe shekaru tana gabatar da shirye shirye anbude ofishin bbc hausa a abuja tun a shekarar a yawancin lokuta bbc nada babbn edita da masu gabatar da shirye shirye da mataimakan editoci da babban mai gabatar da rahoto sannan kuma tafi karfin gabatar la labarunta game da al amuran da suka shafu biranen kaduna kano jos enugu abuja da sokoto da kuma kasahen niger republic ghana da kasar sin ana sake watsa wasu shirye shiryen na bbc hausa a kafafen radiyo da talabijin dake najeriya da hadin gwiwar kafar bbc wato bbc world service ga wasu daga cikin su ana gabatar da shirye shiryen sashen hausa na bbc a kafar yanar gizo cikin kwarewa kuma da suki wajen nemowa kafar yanar gizon bbc hausa ta zama kafa ta biyu wadda akafui ziyarta a najeriya da masu ziyarta miliyan a wata wasu da wayar hannu wasu kuma da kwamfuta da kuma mabanbantan masu ziya miliyan a kowanne wata bbc hausa nada mabiya nasu dimbin yawa a kafafen sada zumunta da sama da mutum a facebook da mabiya sama da a twitter da mabiya samada a googl da mabiya samada a youtube zaynab alƙali farfesa ce a harshen turanci an haifeta ne a shekara ta kuma tafito daga gidan turah mazila dake jahar borno da adamawa tayi makarantar sakandarin tane a queen elizabeth illorin sannan ta tafi zuwa jami ar ahmadu bello dake zaria inda ta samu digirin ta na farko dana biyu sai daga baya ta koma jami ar bayero dake kano takaranta english har takaiga tasamu digiri na uku wato matakin dakta zainab alkali ta shahara a rubuce rubucen takaitattun kagaggun labarai littafinta na farko data wallafa ya shahara shi ne littafinta the stillborn a shekara ta sannan sai littafinta na biyu virtuous woman wadda longman suka wallafa a shekara ta zainab alkali dai ta kasance marubuciya kuma ta wallafa littafai da dama kuma littafan ta sun kasance an fassara su zuwa yaruka daban daban kamar jamusanci larabci faransanci da safaniyanci tana daga cikin mata marubuta na farko a arewacin najeriya an haifi zainab alkali ne a garin tura wazila a jahar borno dake arewacin kasar najeriyaa shekarar ta yi karatu a jami ar bayaro dake kano da digirin baa ta yi karatun digirin digirgir a jami ar sannan ta zama shugabar makarantar mata ta kwana ta sakere girls boarding school ta koyar da darasin turanci a jami o in najeriya da dama ta zama shugabar sashe a jami ar jahar nasarawa dake keffi insakulofidiya ko a harshen turanci encyclopedia ko kuma encyclopaedia daga ye kalmomin harshen girka wata hadakar bayanaice a rubuce mafiyawanci littafi ne ko kuma a shafukan yanar gizo wato dai akance kamus ne amma shi ya kunshi cikakkun bayanai na kalma ko suna kuma a jere harafi bayan harafi asalin insakulofiya bugaggune a litattafa har zuwa farkon karni na lokacin da aka fara saka wasu a faifayen cd da kuma a yanar gizo insakulofidiya ta karni na mafiyawanci tafi a shafukan yanar gizo ne babban shafin yanar gizo daya kunshi insakulofidiya shine shafin wikipedia musamman ma dai na turanci wanda yake da sama da makaloli miliyan saidai shima shafin wikipedia na hausa shine babban shafin insakulofidiya na hausa na yanar gizo babban littafi wanda aka wallafa a na insakulofifiya a duniya shine littafin britannica wasu yarurrukan suna da rubutattun litattafai na insakulofidiya wasu kuma babu an wallafa dubban litattafa wadanda suka kunshi cikakkun ilimai a dubban shekaru da suka gabata sananne cikin litattafan farko farko akwai trihin halittar allah na felin tsoho sunan encyclopedia ya samo asali ne tun a karni na ma anar sa cikakken ilimi littafin encyclopdie da faransanci na denis diderot shine littafin insakulofidiya na farko da mutane da dama suka hadu wajen rubuta shi musa na c c ko mansa musa shi ne mansa na goma wanda ake fassarawa sultan mai nasara ko sarki na daular mali kasar musulman ta afirka ta yamma a lokacin da musa ya hau kan karagar mulki mali a bangare dayawa ta kunshi yankin tsohuwar daular ghana wacce kasar mali ta ci galaba a kanta masarautar mali ta kunshi ƙasa wanda yanzu wani ɓangare ne na mauritania da kuma jihar ta mali ta zamani a zamanin mulkinsa musa ya rike mukamai da yawa kamar sarkin melle ubangijin ma adinan wangara kuma mai nasara akan ghanata musa ya ci birane tare da garuruwansu a zamanin mulkin musa wataƙila mali ce ta kasance mai samar da zinari mafi girma a duniya kuma ana ɗaukar musa ɗaya daga mutane mafi arziki a tarihi koyaya masu sharhi na zamani irin su mujallar time sun kammala cewa babu ingantacciyar hanyar da za ta ƙayyade arzikin musa musa gaba daya ana kiransa ne da mansa musa a cikin rubuce rubucen yamma da adabi sunansa kuma ya bayyana a matsayin kankou musa kankan musa kanku musa sauran sunayen da musa ya yi amfani da su sun hada da mali koy kankan musa gonga musa da zakin mali abin da aka sani game da sarakunan masarautar ta mali an karɓa daga rubuce rubucen malaman larabawa waɗanda suka hada da al umari abu sa id uthman ad dukkali ibn khaldun da ibn battuta dangane da cikakken tarihin ibn khaldun na sarakunan mali kakan mansa musa shi ne abu bakr keita larabci daidai yake da bakari ko bogari sunan asalin da ba a sani ba ba sahabiyy abu bakr ba dan dan sundiata keita ne wanda ya kafa masarautar mali kamar yadda aka rubuta ta hanyar labarun baka abu bakr bai hau gadon sarauta ba kuma dansa mahaifin musa faga laye ba shi da wata mahimmanci a tarihin mali mansa musa ya hau gadon sarautar ne ta hanyar aiwatar da nadin mataimakin lokacin da wani sarki ya tafi aikin hajjin sa zuwa makka ko kuma wani kokarin nasa daga baya ya nada mataimakin a matsayin magaji a cewar majiyar farko an nada musa mataimakin mataimakin abubakari keita ii sarkin da ke gabansa wanda ya ba da rahoton yawon shakatawa don gano iyakokin tekun atlantika kuma bai dawo ba masanin larabawa masarautar al umari ya nakalto mansa musa kamar haka mai mulkin da ya gabace ni bai yi imani da cewa ba zai yiwu a iya kaiwa ga iyakar tekun da ya mamaye duniya yana nufin atlantic kuma yana so ya kai ga ƙarshen kuma ya ci gaba da nacewa cikin ƙira don haka ya wadatar da jiragen ruwa ɗari biyu cike da mutane kamar yadda sauran da yawa ke cike da zinari ruwa da abinci isasshen da zai isa shekaru da yawa ya umurci shugaban mai martaba da kar ya dawo har sai sun kai ƙarshen tekun ko kuma idan sun ƙosar da abubuwan abinci da ruwan sun tashi kasancewar ba su tsawan lokaci mai tsawo kuma a karshe jirgin ruwa daya ne ya dawo a yayin tambayarmu kyaftin din ya ce yarima mun daɗe mun yi ta bincike har sai da muka gani a tsakiyar teku kamar babban kogi yana guduna da ƙarfi jirgin jirgi na shine na karshe wasu kuma suna gabana da zaran wani daga cikinsu ya isa wannan wuri sai ya nutsar da shi cikin iskar guguwa kuma bai taɓa fitowa ba na yi tafiya da baya don tserewa wannan halin amma sarkin musulmi ba zai yarda da shi ba ya ba da umarnin a samar musu da jiragen ruwa dubu biyu domin shi da mutanensa da kuma karin dubu daya domin ruwa da abinci sannan ya ba ni labarin gaskiya a lokacin rashi kuma ya tafi tare da mutanensa a kan balaguron jirgin ruwa ba zai dawo ba kuma ba alamar rayuwa an kuma nada dan musa magaji mansa magha keita a matsayin mataimaki a lokacin aikin hajjin musa musa cikakken musulmi ne mai ibada hajjinsa zuwa makka ya sanya shi sananne a duk faɗin arewacin afirka da gabas ta tsakiya a wurin musa islama ta kasance shigowa cikin al adun duniyar ta gabashin bahar rum zai yi amfani da lokaci mai yawa don inganta ci gaban addini a cikin daular sa musa yayi hajjinsa tsakanin zuwa ya procession rahoto hada maza duk saka kauri da kuma persian siliki ciki har da bayi wanda kowane kwashe na sandunan zinare da kuma masu shelanda suna sanye da siliki wadanda suke ɗaukar sandar zinare da shirya dawakai da jakunkuna musa ya samar da dukkan abubuwan bukata domin taron ya ciyar da jama a gaba daya maza da dabbobi waɗannan dabbobin sun haɗa da raƙuma waɗanda kowannensu ya ɗauki ƙurar ƙura musa ya ba talakawa zinarin da ya haɗu da su ta hanyar sa musa ba kawai ya ba wa biranen da ya bi ta kan hanyar zuwa makka ba ciki har da alkahira da madina har ma ya yi ciniki da zinare don kyautatuwa an ruwaito cewa ya gina masallaci a kowace juma a   shaidun gani da ido da yawa sun tabbatar da tafiyar musa yayin da suke kan hanyarsa waɗanda ke tsoron arzikinsa da tarin yawa kuma akwai bayanai a wurare da yawa gami da mujallu bayanan baka da kuma tarihai musa ya ziyarci mamluk sultan na masar al nasir muhammad a yuli duk da irin yanayin da yake bayarwa dumbin kudaden da musa ya bayar da gudummawa da yalwa ya janyo da koma baya na zinare tsawon shekaru goma a cikin biranen alkahira madina da makka kwararar zinare ta bazata ta lalata darajar karfe sosai farashin kayayyaki ya yawaita wannan kuskuren ya bayyana ga musa kuma a hanyarsa ta dawowa daga makka ya karɓi zinaren da zai iya ɗauka daga masu sayarwa amatsayin bashi da zai biya nan gaba da daraja sosai wannan ne kawai lokacin a cikin tarihi cewa mutum ɗaya kai tsaye ya iya sarrafa farashin gwal a cikin meditareniya wasu masana tarihi sun yarda cewa aikin hajji ba shi da wata ma ana ga addini fiye da mai da hankalin duniya zuwa ga halin da ake ciki a mali irƙirar koma bayan wannan girman yana da ma ana bayan haka alkahira shine babbar kasuwar gwal a lokacin inda mutane suka je siyan dumbin zinare don mayar da waɗannan kasuwannin zuwa timbuktu ko gao musa da farko ya shafi tattalin arzikin zinare na alkahira duk da yake wannan da awar yana zama mai shimfiɗa   musa sanya wata babbar batu na nuna a kashe ya al umma dkiya manufar sa shine ya kirkiro wani abu kuma yayi nasara sosai a cikin wannan har ya sanya kansa da mali a cikin atlas na catalan na hakanan yana samun ziyarar daga sananniyar matafiyin duniyar musulmi ibn battuta a cikin dogon dawowar sa daga makka a musa ya ji labari cewa rundunarsa ta kama gao sagmandia daya daga cikin janarorinsa ne ya jagoranci kokarin garin gao yana cikin daular tun kafin mulkin sakura kuma ya kasance muhimmi kodayake galibi yan tawaye ne cibiyar kasuwanci musa ya yi shirin ba da agaji ya ziyarci garin da ya karɓi baƙi ya yan gao guda biyu ali kolon da suleiman nar ya koma niani tare da yaran nan biyu kuma daga baya ya karantar dasu a kotu lokacin da mansa musa ya dawo ya dawo da yawancin masanan larabawa da masu gine gine musa ya fara wani babban shiri na gini yana inganta masallatai da madrasas a timbuktu da gao mafi mahimmanci an gina tsohuwar cibiyar koyan sankore madrasah ko jami ar sankore lokacin mulkinsa a niani musa ya gina zauren sauraron ra ayoyi wanda yake sadarwa ta ƙofar ciki ta zuwa gidan sarki shi ne mai m monument surmounted da wani dome kuma qawata da arabesques na daukan hankali launuka filin katako na katako daga saman bene aka dalaye shi da tsare na ƙananan bene tare da zinariya kamar babban masallaci wani tsayayyen tsari da tsari a timbuktu an gina hall din da dutse ne a wannan lokacin an sami ci gaba na rayuwar birni a cikin manyan cibiyoyin mali sergio domian wani masanin kimiyyar zane zane na italiya ya rubuta game da wannan lokacin ta haka aka kafa harsashin wayewar gari a lokacin da ƙarfinsa ya kasance mali tana da aƙalla birane kuma yankin na niger delta yana da jama a sosai an rubuta cewa mansa musa ya ratsa garuruwan timbuktu da gao a kan hanyarsa ta zuwa makka kuma ya sanya su zama cikin daularsa lokacin da ya dawo a shekara ta ya kawo masu zanen kaya daga andalusia yanki a spain da alkahira don gina babban fadarsa a timbuktu da kuma babban masallacin djinguereber da har yanzu yake a yau ba da daɗewa ba timbuktu ya zama cibiyar kasuwanci al adu da musulunci kasuwannin da aka shigo da su daga kasashen hausaland egypt da sauran masarautun afirka an kafa jami a a cikin gari haka kuma a garuruwan mali na djenn da sgou sannan kuma addinin musulunci ya yadu ta kasuwanni da jami a wanda ke sanya timbuktu wani sabon yanki domin karatuttukan musulinci labarin birnin arziki na daular maliki har ma ya ratsa tekun bahar rum zuwa kudancin turai inda ba da daɗewa ba yan kasuwa daga venice granada da genoa sun kara da timbuktu zuwa taswirar su don siyayya da kayayyaki na zinare jami ar sankore da ke timbuktu ta kasance ta hannun musa tare da masana kimiya da masanan kimiyyar lissafi da lissafi jami ar ta zama cibiyar koyo da al adu tare da jawo hankalin musulmai daga ko ina cikin afirka da gabas ta tsakiya zuwa timbuktu a shekara ta masarautar mossi ta mamaye ta kuma ci birnin timbuktu janar gao ya riga ya kama gao kuma musa ya hanzarta sake daukar timbuktu ya gina shinge da katangar dutse sannan ya sanya runduna ta tsaro don kare garin daga mamayewa nan gaba yayin da fadar musa tun daga lokacin da ta shuɗe har yanzu jami ar da masallacin suna tsaye a timbuktu a karshen mulkin mansa musa an canza sankor jami ar zuwa cikakken jami a wanda ke da mafi yawan tarin littattafai a afirka tun daga dakin karatu na alexandria jami ar sankor ta iya ɗaliban ɗaliban kuma suna da ɗaya daga cikin manyan ɗakunan karatu na duniya tare da rubutun kusan ranar mutuwar mansa musa an yi muhawara sosai tsakanin masana tarihi da masana larabawa waɗanda suka rubuta tarihin ƙasar mali idan aka kwatanta da zamanin magajinsa dan mansa maghan hukuncin da aka rubuta daga zuwa da babban dan uwan mansa suleyman dokar da aka rubuta daga zuwa da kuma tarihin musa na shekaru ranar da aka kirkiri mutuwarsa wasu bayanan sun ce musa ya yi niyyar kaurace wa dan nasa kursiyin amma ya mutu ba da daɗewa ba bayan ya dawo daga makka a a wani labarin da ibn khaldun ya ruwaito mansa musa yana da rai lokacin da aka ci birnin tlemcen na aljeriya a shekarar yayin da ya aiki wakili zuwa algeria don taya murna ga masu nasara abubakar shekau an kuma sanshi da darul akeem wa zamunda tauhid ko darul tauh woto gidan tauhidi larabci an haifeshi tsakanin ko babu tabbaci dan kabilar kanuri ne kuma wanda akafi sani da shugaban kungiyar boko haram mai kokarin kafa daular musulunci a yankin arewacin kasar kungiya ce ta masu tayar da kayar baya a najeriya kamar yadda kasar ta ayyana ta sakamakon fitar da wani faifan bidiyo da shugaban ta shekau yayi ya nuna ikirarin kungiyar nayi mubaya a ga kungiyar dake kokarin kafa daular musulinci a yankin gabas ta tsakiya wato isis shekau ya rike matsayin mataimakin shugaban kungiyar a karkashin wanda ya kafa ta muhammad yusuf har zuwa lokacun da yusuf ya rada rayuwar sa a hannun jami an tsaron kasar najeriya a shrkara ta inda daga bisani ya zama shugaban kungiyar har zuwa yanzu shekau muslmi ne kuma mabiyin akidar sunni islam ko salafiyya asalin yaren haihuwa na shekau shine kanuri amma kuma yana jin harsunan hausa larabci filtanci fa turanci sosai yayi ikirarin cewa shi musulmi ne kuma wanda yayi ilimin addinin na musulunci na ainahi kuma mai bin akidar musulunci sauda kafa a faya fayan bidiyon da shekau yake fitarwa a kafafen yanar gizo yasha kalibalantar sojojin dake yaki da kungiyar sa cewa yafi karfin su kuma yananan kan akidarsa ta kafa daular musuluncu sannan bazasu iya dakatar dashi ba ko su kasheshi har sai in allah ne ya kawo karshen rayuwar sa a wantan yuni na hukumar kasar amurika ta ayyana shekau a matsayin dan ta adda tun daga shekarar ne kasar ta amurika tayi ikirarin bayar da ladan miliyan na dalar amurika ga duk wanda ya taimaka wajen kama shekau a wani karin kuma kasar najeriya ma tayi ikirarin bayar da naira miliyan ga wanda ya taimaka wajen kama shekau din shekau ya tsallake ma wani harbi da sojojin najeriya suka yi masa a kafa a samamen da suka kai masa a shekarar bayan ya tsallake rijiya da baya ne yaci gaba da kai hare hare a daya dag cikin sanannun hare haren sa akwai wand yayi garkuwa da yanmatan makarantar sakandare sama da a shekau yayi sanarwar cewar ya musuluntar da yanmatan dukkan su daga bisani kuma yayi barazanar suma yanmatan zasu rikna kai hare hare kan kiristoci a watan augusta na kungiya isis ta ayyana abu musab al barnawi a matsayin shugaban kungiyar ta boko haram kuma ya maye gurbin shekau wanda yaki amincewa da hakan saidai daga baya hukumomin tsaro na kasar ta najeriya sun kama albarnawi ranar ga watan disamba na shekau dan najeriya ne kuma yayi ikirarin shi haifaffen kauyen shekau ne na jahar yobe amma babu tabbaci game da adadin shekarun sa ya auri daya daga cikin matan muhammad yusuf ana masa lakani da darul tauhid wato matattarar kadaita allah sau tari bangaren gwamnatin taraiya tasha ikirarin cewar ta kashe shekau amma daga bisani sai ya fiti a faifan bidiyo ya karyata maganar ta bangaren gwamnatin somaliland somali somaliland larabci shmllnd ar hik shml bisa ga al amuran jamhuriyar somaliya somaliya jamhuuriyadda somaliland arabic jumhryat shmllnd wani yanki mai zaman kanta na somaliya gwamnatin jihar islama ta somalia ta dauka kan matsayin kanta a matsayin magajin tsohon magajin mulkin somaliya na somalia wanda a matsayin jamhuriyar somaliya na ɗan gajeren lokaci ya haɗu kamar yadda aka shirya a ranar ga yulin tare da yankin tallafi na somaliya tsohon italiyanci somaliland don samar da jamhuriyar somaliya somaliya yana zaune ne a arewa maso yammacin somaliya a kudancin bakin kogin gulf of aden yankin somaliya ne ta hanyar fahimtar duniya a gabas djibouti zuwa arewa maso yamma da habasha a kudu da yamma yankin da ake da awar yana da fili na kilomita sq mi tare da kimanin mazauna miliyan filin sauka da tashin jirge na malam aminu mallam aminu kano wanda ake kira da aminu kano international airport mai lambar sadarwar filayen jirage iata kan icao dnkn filin jirgi ne dake a garin kano a arewacin najeriya tashar jirage ce mallakun sojojin sama na masarautar ingila kafin samun yancin kan kasar shine babban filin jirgi daga bangaren arewacin kasar kuma aka saka masa sunan sanannen dansiyaar kasar aminu kano tashar jirgin ta mallam aminu kano itace tashar jirgi mafi dadewa a kasar najeriya ta fara aiki tun shekarar a farkon farawarta itace mahadar samar da man jirage tsakanun afrika da turai filin jirgin na kano ne sanadiyyar samuwar al umar labanawa a kano da kuma hanyar zuwa aikin haji a makka dake kasar saudiyya audu bako tsohon kwamishinan yansanda ne mai ritaya anhaifeshi a shine gwamnan farko na jihar kano nijeriya a lokacin mulkin soja na general yakubu gowon bayan kafuwar jahar daga yankin arewacin najeriya an haifi audu bako a shekarar a barikin yansanda dake kaduna mahaifinsa yayi aikin dansanda na tsawon shekaru audu yayi karatu a makarantar kaduna government school da kuma zariya middle school bako ya shiga aikin dansanda a an nada shi a matsayin gwamnan jihar kano a lokacin tshohuwar jahar ta kano a lokacin mulkin soja bako yayi aiyukan raya kasa sosai a jahar ta kano a shekarar ya fara gina madatsar ruwa ta bagauda tsakani gwamnatinsa ta ginan babbar madatsar ruwa ta tiga domib bunkasa harkar noma aikinsa na samar da ruwansha na timas danbatta ya tsaya har sai a shekarar sannan aka karasa shi inda ake samar da ruwan sha ga kananan hukumomin dambatta makoda da minjibir bako yayi ritaya a lokacin mulkin retired in murtala muhammed inda ya kama aikin noma a jahar sokoto ya rasu a yabar mata da yaya bayan rasuwar sa an sauya ma matsar ruwa ta tiga zuwa sunan audu bako yasha samun kyaututtuka a wasannin kwallon doki wato poli ana matukar girmama bako sosai rabilu musa ibro anfi sanin da da suna dan ibro disamba dan ibro ya halarci makarantar danlasan primary school a garin wudil daga baya ya je makarantar government teachers college wudil duka a jahar kano ya shiga aikin jami in tsaro na gidan yari wato nigerian prison service a yayi kuma aiyukan sakai daga baya kuma duka ya koma harkar fim da fim dinsa na farko wato ar mai ganye wanda ya kara bunkasa harkokin sa shahararrun wakokin da suka kara bunkasa shu sune bayanin naira idi wanzami dureba makaho rabilu musa ya shahara sosai a harkar fina finan hausa kadan daga fina finan sa sun hada da andamali bita zai zai ibro aloko ibro angon hajiya ibro dan fulani wasu wakoki daya shahara dasu sune bayanin naira idi wanzami direba makaho tukur yusuf buratai laftanar janar din soja ne a najeriya kuma shugaban sojojin kasan najeriya ne ayanzu matsayin da shugaban kasa muhammadu buhari ya nada shi tun a janar buratai an haifeshi a garin buratai karamar hukumar biu ta jahar borno mahaifinsa yusuf buratai ma tshon soja ne na royal west african frontier force da kuma yakin duniya na biyu inda yayi yaki a kasar burma buratai yayi karatunsa na firamare a garin buratai daga nan kuma ya samu takarar shiga makarantar horar da malamai ta garin potiskum dake jahar yobe inda ya kammala da kyakkyawab sakamako a watana janairu na buaratai ya shiga makarantar horar da sojoji dake garin kaduna sakamakon gwaggwabar nasarar da ya sanu ta kammalawa ne sai ya samu matsayin laftanar na biyu a ranar ga disamba na a cikin kuratan sojojin najeriya buratai yayi digiri a fannin ilimin tarihi a jami ar maiduguri da kuma wani digirin a fannin falsafa daga jami ar kwararru ta kasar bangalidash wato bangladesh university of professionals dhaka ya kuma yi karatu a makaranatr national defence college mirpur duka a kasar ta bangalidash ya shiga bataliayar matasan sojoji ta a garin elele dake fatakwal sai kuma mai nazari na harkar soja cikin rundunar sojoji ta majalisar dinkin duniya a kasar angola daga baya kuma sai yakoma bataliayar sojojin tsaro a a lagos wato lagosa garroson command camp laftanar janar buratai kuma ya rike mukamin mai tafiyarwa na gidan yankin jaha a abuja wato motoruzed batalion sai balation bakasi penninsular army headquaters garrison abuja kafin daga baya kuma sai yazama daraktan ma aikata a kwalejin horon mayan jami an soja dake jaji ya kuma rike makamai kamar haka ahq army policy and plans abuja mataimakin shugaban tsare tsare na al amuran gudabarwa hq infantry centre jaji yadai rike mukamai da dama a bangarori daban daban rukunin kamfanoni na dangote ko dangote group kamfanine na hadaka a najeriya mallakin alhaji aliko dangote itace babbar kamfani a yankin afirka ta yamma kuma daya daga cikin manya a nahiyar afirka kuma kamfanin ya samar mada mutane aikin yi a kalla sukai an samar da kamfanin ne a da farko domin kasuwanci inda ya fara da shigo da sikari da siminti da shinkafa da kifi da sauran kayayyakin masarufi na bukatun yau da kullum don rarabawa a kasuwannin najeriya kamfanin ya cigaba zama babbban kamfanin dake sarrafawa tare da samar da kayayyaki a shekarun ya fara da sakar tufafi sai kuma sarrafa fulawa sai sarrafa gishiri sai sarrafa sikiri daganan kamfanin ya bunkasa zuwa samar da kamfanin sarrafa siminti kamfanin ya bunkasa zuwa sauran sassa na nahiyar afrika a yanzu rukunin yana tafiyar da kamfanoni sama da a kasahen afrika guda goma babbar cibiyar rukunun kamfanonin dangote tana jihar lagos a najeriya aliko dangote ne ya kafa kamfanin bayan samun rance na dalar amurika daga hannun kawun sa ya fara ne da sayar da kayan abinci daga bisani kuma yacigaba zuwa shigo da kayayyaki ta jirgin ruwa kamar siminti a yau kamfanin ya bunkasa sosai a nahiyar afrika kamfanin na samarwa tare da kasuwancin shinkafa sikari fulawa taliya kayan ruwa man fetur da iskar gas samar da rukunun gidaje harkar sadarwa takin zamani da tama da karafa kamfanin wanda ya shahara a huldar kasuwar duniya ta stock exchange ya rarabu zuwa kasashen benin kamaru ghana najeriya afirka ta kudu da zambiya kamfanin sikari na dangote shine babban kamfanin sikari a yankin afrika makusantan sahara hadisi ko hadith da larabci a musulunci ana nufin dukkannin abubuwan da annabi muhammad s a w yayi ko yasa ayi ko akayi a gabansa baice komi ba ko bai hana kuma aka tattarashi a rubuce wannan shine hadisi hadisi na da ma anoni guda biyu ma anarsa a luggace da kuma ma anarsa a is ilahance to abinda ya shafemu anan shine ma anarsa a islahance wato ma anarsa a mahanga ta malaman hadisi a wajensu ma anar hadisi shine hikaito fa ar manzon allah s aikinsa da kuma tabbatarwarsa wato yaga abu ko yaji abu bai ce komai ba wannan a ta arifi na malaman hadisi na ahlul sunnah wato sunni islam amma a ta arifi na malaman hadisi na shi a hadisi yana nufin hikaito fa ar ma asum aikinsa da kuma tabbatarwarsa wato abinda aka hikaito daga manzon allah s da kuma aimma na ahlul bait as anan saboda iiti adin da mabiya ahlul bait suke dashi na cewa aimma na ahlul bait ma asumaine saboda haka dukkan zantukansu da ayyukansu da kuma tabbatarwarsu sunna ne shi yasa a wannan darasi na hadisi da za a dunga gabatarwa lokaci bayan lokaci zamu ga hadisai masu yawan gaske da aka ruwaito daga wajensu to tambaya anan minene banbanci tsakanin sunna da hadisi sunna itace ainihin fadar manzon allah aikinsa ko tabbatarwarsa ko kuma na aya daga cikin imaman ahlul bait shi ko hadisi shine hikaitowa ko ruwaito fadin ko aikin ko kuma tabbatarwar tarihin rubuta hadisi a mahangar shi a da sunna tarihin rubuta hadisi wani abune da malaman shi a da sunna suka yi bayanai da kuma rubuce rubuce akai kuma ko wannensu da nashi mahangar domin a ahlus sunna an soma rubutawa da kuma tattara hadisai a lokacin khalifancin umar dan abdul aziz yayi khalifanci hijira ta zuwa wannan kuma ya faru ne akan asasin umarninsa da yin hakan amma khalifofin da suka gabace shi sun hana ba wai kawai sun hana rubutawa ba a a har hana ya a hadisai aka yi ta yiyu wasu su sha mamaki akan haka amsa anan shine su karanci tarihi zasu ga haka dama fiye da haka domin zasu ga wa anda suka rubuta hadisai a lokacin manzon allah s da kuma bayansa aka sa su gogesu wasu ma onawa suka yi kai ta kai ma akwai sahabban da aka tsare a madina aka hana su fita madinar saboda gudun kada suje su yada hadisai su wa anda suka auki wannan mataki hujjarsu itace wai kada mutane su shagaltu da wani abu in ba alkur ani ba kuma shi wannan yun uri na hana rubuta hadisai na manzon allah s tun manzon allah yana duniya aka fara shi alal misali akwai wani sahabi mai suna abdullahi an amru da yake rubutawa amma wasu suka hana shi har ya kai maganar ga manzon allah s kuma idan mutum duk bai san ire ire wa annan ba ai akwai abun da ya auku gab da rasuwar manzon allah s da ya bu aci akawo masa takarda da tawada ya rubuta abinda in an bishi ba za a ace ba a bayansa sai wani daga cikin sahabban dake wajen yace kada a kawo littafin allah ya ishemu to mu duba fa manzon allah ne zai rubuta da kansa amma aka hana to ina ga wani saboda haka a zahirance ana nunawa cewa wai ka da mutane su shagaltu da wani in ba al ur ani ba amma a ba inance wa anda suka auki wannan mataki na hana rubutawa ko ya a hadisai na manzon allah suna tsoron hadisai da suke bayanin khalifanci ko kuma fifikon ahlul bait domin idan zata bayyana ma mutane ai ga wa anda manzon allah s ya bayyana a matsayin khalifofi a bayansa a cikin hadisai to masu khalifanci a lokacin zai kasance ba hujja ga yin khalifcin su shi yasa alokacin mu awiya ya fito da abun aro aro yaba da umarnin cewa duk wani hadisi da aka samo daga imam ali ko yake bayani dangane da ahlul bait ko falarsu kada a ya a shi kuma duk wanda aka samu ya sa ama wannan umarni zai auki mataki akansa mutum ya tambayi tarihi zai bashi amsar irin abubuwan da yayi shi yasa a lokacin idan isnadin hadisi ya tu e ga imam ali as sai kaji ance an wane an wane daga baban zainab ko baban hassan yaji daga manzon allah wato ba a bayyana sunan imam ali saboda gudun abunda zai biyo baya kai wasu ma malaman hadisan ko baban zainab ko hasan basa fa i sai dai suce daga wani mutum yaji daga manzon allah kuma wani abun mamaki har yanzu a littafan hadisai na ahlus sunna idan mutum na karantawa jefi jefi zai ci karo da irin wa annan hadisai wanda a arshen isnadin kaga ance daga wani mutum ko baban zainab yaji daga manzon allah kuma in mutum ya duba tarihi zai ga cewa lokacin da khalifan abbasawa mai suna mansur ya bu aci malik an anas wato shugaban mazhabar malikiyya da ya rubuta littafi na hadisi wanda da ya rubuta yasa masa suna muwaa to daga cikin shara in da ya gindaya masa shine kada ya kawo hadisai da aka samo daga imam ali mutum na iya bincika muwaa yaga hadisai guda nawa ne aka samo daga imam ali saboda haka tattara hadisai da rubuta su a matsayin littafi bai auku ba a ahlus sunna sai a cikin arni na biyu kuma in mutum yayi bincike zai ga cewa mafi yawan malaman ahlus sunna sun bayyana cewa littafin hadisi na farko da aka soma rubutawa shine muwaa to amma idan muka juya a angaren shi a zamu ga akasin haka in mutum yayi bincike zai ga yadda aimma na ahlul bait suka rubuta kuma suka karfafa mabiyansu ga rubuta hadisai na manzon allah s farkon wanda ya soma rubuta hadisai na manzon allah s da kuma tattara su shine sayyadina aliyu as kuna yayi haka ne da umarnin manzon allah s akwai ma manyan littafai na hadisai guda biyu da aimma as suka gada daga wajen imam ali as mai son ganin sunayen littafan da kuma abubuwan da suka umsa ya duba littafi mai suna ma alimul madrasataini juz i na biyu bayan haka kuma akwai mus hafi fatima wanda abin da ke cikinsa shine hadisai da sayyida fadima as taji musamman ma na abubuwan da zasu auku amma abun mamaki daga wasu sashen musulmi na rashin adalci da kuma jahiltar me ake nufi da mushafi fatima sai suna kazafin cewa wai mus hafi fatima wani al kur ani ne na farko duk wanda zai ce maka wasu na da wani al kur ani wannan ya nuna lalle bai fahimci ayar da take cewa mune muka saukar da ambato kuma lalle mune masu kare shi allah t ya kare alkur ani ta ko wace fuska wato na ayi masa ari ko ragi ballantana kuma wai a kir kire shi mai wannan tunanin haka ya nuna jahilcinsa da kuma wautarsa na biyu wasu kalmomi a larabci wani lokaci ana amfani da su a ma anarsu ta lugga ko is ilahi saboda haka ya daganta misali anan mus hafi fa ima mus haf anan da nufin ma anarsa ta lugga ba wai is ilahi ba saboda haka idan mutum yaji ko ya karanta ire ire wa annan kalmomi sai ya bincika ana nufin ma ana ta lugga ko is ilahi ba gashi an yi bayanin ma anar hadisi da sunna a is ilahin malaman hadisi amma in da za a duba ma anarsu a luggace zamu ga ai ba haka bane misali ma anar sunna a luggace shine hanya ma anar kuma hadisi a luggace shine labari na ukku idan zaka yi hukunci ga wasu mutane kan wani abu da aka jingina masu to adalci da kuma ilimi shine ka bincika littafansu kaga haka ne shi yasa anan muna kira ga yan uwanmu musulmi ahlus sunna na duk wani abu da suka ji ko suka karanta wa anda aka jingina ma shi a da su bincika a littafan shi a su ga haka ne ko ba haka ba ko wannan mus hafi fa ima ga mai bu atar bayani akansa ya duba littafin ma alim da aka ambata a sama zai ga yadda malamin ya kawo wani hadisi daga imam sadi as dangane da mus hafi fatima yake cewa acikinsa babu wata aya ta alkur ani ko hukunce hukunce na halal da haram abinda ke cikinsa ilimi ne na abubuwan da zasu kasance har ya cika da cewa wallahi ba alkur ani bane haka nan kuma imam ali as shine farkon wanda ya tattara alkur ani a waje guda in mutum ma ya bincika zai ga cewa abinda imam ali ya soma yi bayan wafatin manzon allah s shine tattara alkur ani amma mu duba yadda a aya angaren aka jirkita abun aka mai da shi lokacin usman an affan abubuwa da yawa makamantan haka sun faru wasu aka jirkita su wasu kuma aka oye wanda sai mutum ya bincika a angaren ahlul bait zai ga ha i a akwai wani hadisi a cikin muwaa malik mai ban tsoro kuma abin tsokaci ga masu tunani hadisin shine bayan ya in uhud sahabban da suka yi shahada bayan an kammala jana izarsu sai manzon allah s yace ga su shuhada na uhud wa annan zan yi masu shaida sai abubakar yace ya manzon allah mu ba yan uwansu bane mun musulunta kamar yadda suka musulunta mun yi jihadi kamar yadda suka yi jihadi sai manzon allah s yace haka ne sai dai ban san mi zaku yi a bayana ba jin haka sai abubakar ya face da kuka cikon hadisin yake cewa zamu kasance a bayan ka ne to idan mutum ya duba sharhin muwaa mai suna tanwirul hawalik wajen sharhin wa annan zan yi masu shaida sai malamin yace ai zan yi masu shaida ga imani sahihi da kuma rashin canzawa da kuma rashin gogoriyo ga neman duniya da makamantansu idan mutum na son yaga wannan hadisi cikin muwaa sai ya duba kitabul jihad fasalin dake magana kan shuhada u fi sabilillah wannan hadisi ya nuna abubuwa zasu faru bayan wafatin manzon allah s kuma lalle sun faru musammam ga ahlu baitinsa da kuma mabiyansu kai da ma hadisan manzon allah s da mutum zai yi bincike kan irin jarabawowin da wasu daga cikin masu ruwaito hadisai suka fuskanta a hannun masu tafi da iko a daular bani umayya da abbasawa dama gabanin haka ta fuskoki dabam dabam da ya sha mamaki a ta aice dai mabiya ahlul bait sun riga mabiya ahlus sunna wajen rubuta hadisai wato saboda hani da su ahlus sunna suka bi daga masu tafi da iko na hana rubuta hadisai da kuma ya a su wai saboda hujjar kada a ha a wani abu da al ur ani alhali in mutum ya duba zai ga cewa ba yadda za a yi ka fahimci al ur an in ba tare da hadisi ba domin hadisi shi yake fassara abubuwan da suke dunkule na alkur ani nawal al hausawi matukiyar jirgin sama ce yar kasar saudiyya wannan ba kasafai aka saba gani ba a kasar ta saudiyya mai matsanancin rikon addinin musulunci nawal wadda bahaushiya ce haifaffiyar kasar saudiyya ta zama zakarar gwajin dafi a kasar inda ta zama mace mai tuka jirgin sama alhausawi kuma ta na yin fafutika wajen kwato yancin matan kasar saudi arabia musamman a fagen maganar wariyar launin fata alhausawi bakar fata kuma bahaushiya haifaffiyar birnin makka ta auri farar fata baturen kasar amurika ta karya dadaddiyar al adar kasar ta wadda musulma yar kasar dole sai dai ta auri musulmi mafiyawanci ma farar fata na akasarin yan kasar tana da izinin tukin jirgin kasuwanci kuma tana bayar da shawara game da larurar da ta shafi tunani da matsalolin auratayya wannan kuma abune mai kamar wuya ga mata yan kasar ta saudiyya falsafa ko turanci philosophy hanya ce ta tunanin duniya ko tunani gane da duniya da halittar da take cikin duniya da ma kabilu da muhallai ta dogara ne bisa ga tambayoyi da zurfafa tunanai game da yanayin mutane yanayin duniya da kuma abinda ya hada su ma anadai falsafa na nufin yin tunani game da asali na halitta kama daga mutum dabbobi tsirrai dama duniyar baki daya tare da yin tambayoyi akan shin menene asalin su wasu lokutan mutane kanyi batutuwa game da dalilan su da irin falsafar su yadda suke kallon duniya a mahangar su dama tunanin su har zuwa binciken su sai dai wannan makala din bata kawo bayani game da falsafar wani a karan kansa ba zatayi bayani ne agame da tunani na gamaiyar masana falsafa ne da ittafakin su bai daya ma ana mutanen da sukayi tunani tambayoyi tare da rubututtuka game da falsafar duniya tun dauri misalan tambayoyi na falsafa asalin kalmar falsafa tazo ne daga kalmomin harshen girkanci guda biyu wato philo ma ana so sai kuma sophia wako hikima kenan idan an hada kalmar wato philosopia na nufin son hikima da harshen hausa kuma sai ake fadib falsafa da akwai mabambantan rabe rabe daga mabambantan gurare da lokuta na falsafa wasu masanan falsafar yan asalin gargajiyar girka ne kamar su plato da aristotle wasu kuma daga asiya suke kamar su budda wasu masana falsafar kuma daga yankin turai suke kamar su william na ockham ko kuma saint thomas aquinas masana falsafa na shekaraun s s da s sun hada da thomas hobbes ren descartes john locke david hume da immanuel kant masana falsafa na shekarun s sun hada da ludwig wittgenstein da kuma jean paul sartre siyaya hanya ce da mutane ke bi wajen rayuwa a hade ko a tare ko a kungiyance cikin manufa daya siyasa na nufin hada yarjejeniya tsakanin mutane domin su zauna tare dukda mabam bantan kabilu da addinai a birane da kasashe a manyan kashashe mutane da dama kan dauki dogon lokaci wajen tsayar da yarjejeniyar siyasa wadannan mutane su ake kira da yan siyasa yansiyasa da kuma wadansu mutane kan hadu domin samar da gwamnati da tafiyar da ita karatun tafiyar da gwamnati a jami a ana kiranshi da ilimin siyasa turanci political science ko public administration ko political studies a ma anar koyaushr siyasa na nufin hanyar da kasashe ke bi domin aiwatar da mulki ko gwamnati da kuma hanyar da gwamnatoci ke bi wajen aiwatar da dokoki ana kuma yin siyasa a wasu guraren kamar kamfanoni kungiyoyi makarantu masallatai da majami u dosso birni ne dake kan kwanar kudu maso yammacin kasar nijar birnin na tsakanin kilomita mil kudu maso gabashin babban birnin kasar wato niamey a kan marabar hanyar zuwa birnin zinder kasar benin birni na bakwai mafi yawan jama a a kasar ta nijar kuma mafi girma a yankin gundumar dosso a kidayar shekarar akwai mutane kimanin birnin ne cibiyar gundumar wanda ya kunshi bangarorin gudanarwa guda biyar dake kudu maso yammacun kadar nijar masrautar dosso na zaunene a garin na dosso kafin shigowar turawan mulkin mallaka masarautar zarma ce ta mamaye dukkan yankunan na zarma sarkin gargajiyar yankin ana kiran sa da zarmakoy ko djermakoy na dosso ma ana sarkin zarma ko djerma manyan muhallan birnun akwai masarautar djermakoy da gidan ajiye kayan tarihi wanda yake daga cikin guwaren abubuwan mamaku na majalisar dinkin duniya wato unesco world heritage sites a birnin na dosso mahadar kasuwanci ne na shiga da fitar kaya daga birnin kwatano na kasar benin sakamakon shigo da kaya zuwa birnin niamey ne dosso ta zama matattarar sufuri na kanana da manyan motoci akwai hanyar jirgin kasa dake kan aiki a halin yanzu a wani kari kuma akwai shirin gina tashar sauke kaya ta doron kasa birnin kebbi birni ne wanda yake a yankin arewa maso yammacin nigeria shine cibiyar jahar kebbi kuma shine mazaunin masarautar gwandu a kidayar akwai yawan jama a a birnin kimanin kebbi mafiya yawan mutanen jahar hausawa ne da fulani kuma musulunci ne addinin da yafi rinjaye a birnin birnin kebbi ne mazaunin fadar masarautar kebbi a da wadda daga bay ta koma garin argungu bayan bude ta da gwandu yayi a shekarar birnin kebbi na nan gefen kogin sokoto wato sokoto river akwai hanyar da ta hada birnin da garin argungu kilomita daga arewamaso gabashin birnin jega kilomita kudu maso gabas da bunza kilimita kudu maso yamma dogondoutchi ko dogonduci dogon dutse a hausa ta mutanen najeriya birni ne dake kilomita daga gabashin birnin niamey na kasar nijer kuma kilomita daga iyakar nijar da najeriya birnin na kan babbar hanyar da ta hada baban birnin kasar da maradi da zinder har zuwa gabashi da arewacin yankunan tahua agadez da arlit dogondoutchi cibiyar gudanarwa ta yankun rayawa na dogondoutchi a jamhuriyar nijar yana karkashin jahar dosso kuma al umar yankin zaikai kimanin daga arewacin garin dogondoutchi akwai manyan tsaunuka wanda daganan ne ma garin ya samo asalin sunan sa sannan kuma garina yana gefen kogi ne sannan garin yana a kudu maso gabashin nijar ne tsakanin sahel da kudu yankin da ake samun wadataccen ruwan sama akwai yanayin samun isasshen ruwan sama a yankin akwai mutane kimanin kidayar akwai akalla mutane a yankin birni akwai yankunan rayawa guda da kauyuka da kabilun fulani kabilin yankin sun hada da hausawa da fulani da abzinawa da djerma zabarmawa dogondoutchi shine mahadar yamma ta al umar hausawa sosai wadanda sune kabilu mafiya yawa a yankin kaso na mutanen musulunci ne addinin su sai kuma masu bin addinin gargajiya kamar bori na wadansu hausawa sannan kuma akwai adadin masu bin kirista kalilan a birnin bamboo airways ne mai k abilan vietnam kasafin kudin hanyar jirgin sama a headquarter da yake a hanoi da kuma tsakiyar aiki da yake a qui nhon phu cat filin kamfanin jiragen sama zai fara tashi a watan oktoba a farkon kamfanin jirgin saman zai yi amfani da jiragen haya daga airbus kamfanin ya sanya yarjejeniyar tare da airbus na airbus aneo a ranar ga watan yuni kamfanin ya sanya hannu kan yarjejeniyar tare da boeing don boeing dreamliner za a tsayar da jirgin sama a ya jirgin ga mafi yawan filayen jiragen saman a vietnam hanoi da da nang hai phong hu nha trang vinh dong hoi qui nhon da lat buon me thuot can tho phu quoc kamfanin ya sanya yarjejeniyar tare da airbus na airbus aneo a ranar ga watan yuni kamfanin ya sanya hannu kan yarjejeniyar tare da boeing don boeing dreamliner za a tsayar da jirgin sama a masallacin annabi larabci al masjid an nabawi masallaci ne a birnin madina na kasar saudiyya wanda annabi muhammad s a w ya kafa ginin shi kuma shine mallaci na uku da aka gina a tarihi yana daga cikin masallatai mafiya girma a duniya shine kuma waje mafi tsarki na biyu a musulunci bayan masallacib harami ka aba dake birnin makka na kasar ta saudi arabiya masallacin koda yaushe a bude yake domin aiwatar da aiyukan bauta ga musulmai asalin wajen shine gidan annabi s a w anan ya zauna bayan yayi hijira daga maka zuwa birnin na madina a shekarar miladiyya shine kuma ya assasa gina shi asalin masallacin budadden gini ne masallacin ya kasance waje ne na rayuwar al uma kuma wajen shari a sannan kuma makaranta ta koyar da addini musulunci asannu a hankali sarakunan musulunci ne sukai ta kokaru wajen fadada shi da kara masa gyara har yakai kyakkyawa kamar yadda yake a yanzu shine waje na farko a yankin larabawa da aka fara sakama hasken wutar lantarki masallacin na karkashin hukumar dake kula da masallatai biyu masu tsarki ta kasar saudiyya masallacin yana a tsakiyar birnin madina akwai manyan hotel hotel da tsofaffin kasuwanni a kewaye da shi babban waje ne na aiwatar da aikin umara ga n mahajjata da masu ziyarar umara bayan fadada shi ne da daular umaiya tayi karkashin sarkin daular kalifa al walid i sai ya hado harda makwancin sa s a w da wasu sahabbai nasa guda biyi kalifofin khulafa hur rashidun na farko da na biyu daya daga cikin manyan sannun gurare a masallacin shine babbar koyariyar hasumiya wadda ananne daidai dakin ummuna ai sha matar annabi s a w a ranar ga watan maris ne hukumomi a kasar saudiyya suka bayyana sanarwar rufe kofofin madallacin tare da hana yin dukkan wasu aiyuka na ibada da taruwar jama a sakamakon kamari da annobar cutar covid tayi ma duniya annabi muhammad s a w ne ya gina masallacin a madina bayan hijirar sa a shekarar miladiyya yana tafiya a kan dokin sa maisuna qaswa sai ya zo daidai inda masllacin yake a yanzu asalin gurin mallakin wadansu mutanene sahal da suhail wajene da ake busar da dabino daga baya kuma aka maidashi makabarta annabi s a w yaki karbar filin a matsayi sadaka sai ya sayi filin kuma yakai tsawon wata bakwai kafin a kammala ginin shi misalin tsawon masllacin shine mita kafa kafa an rufe shi da ganyen kwakwa sa kasa tsawon mita kafa kofofi ukun nasallacin sune bab al rahma daga kudu sai bab al jibril daga yamma sai kuma bab al nisa daga bangin gabas bayan kammala yakin khaibar an fadada masallacin da mita kafa daga ko wanne bangare a lokacin kalifa na farko wato sayyadina abubakar yabar masallacin haka amma daga baya lokacin kalifancin sayyadina umar sai ya rusa sauran gidajen dake makotaka da masallacin banda gidan ummuna aisha domin kara fadadashi sabon gyaran ya kasance kamar haka mita mita kafa anyi amfani da busaaahen tabo da laka wajen gina katangar masallacin umar kuma ya kara da gina wadansu kofin ciki harda kofar al bukaiha kalifa na uku wato sayyadina usman ya rushe masallacin a shekara ta miladiyya inda ya dauki tsawon wata goma domin gina masallacin ananne kuma ya daidaita fuskar sa ta koma kallon makka ga yadda nasa aikin ginin ya kasance mita mita kafa kafa dukkan kofofin da sunayen su basu canza ba a shekara kalifa na daular umayya al walid ibn abdal malik ya sake gina masallacin yadau shekara uku kafin aikin ya kammala an kara fadin masallacin da sukwaya kalifan abbasiyya wato kalifa al mahdi ya kara tsawon masallacin daga arewa da mita kafa an rubuta sunan sa a katangar masallacin ya kuma yi kokarin ya matsar da hawan mimbarin zuwa hawa shida amma daga bisani sai ya fasa an gina babbar hasumaya a kan raudha da ta hado daga kudu maso gabashin kwanar masallacin an gina ta a m daga nan ake kiran ta da koriyar hasumiya sultan abdul majid i ya dauki shekaru goma sha uku wajen sake ginin masallacin wanda aka fara a anyi amfani da jan bulo wajen aikin sake ginin masallacin an kara fadada daben da tsawom murabba in sukwaya mita an kuma rubuta ayoyin alkur ani a kan katangun masallacin an kuma gina makaranta wato madrasah domin koyar da alkur ani lokacin da sarki saud bin abdul aziz ya karbe madina ya dauki kudiri tare da aiwatar dashi kudirin kuwa shine na sake gina masallacin tare da gyara da goge dukkannin abubuwan da zasu kawo matsala ga tauhidi wato bidio in da akayi kamar gyra ginin da akayi akan kabarin annabi tare da hana mutane yin sallah da adduo i a wajen bayan kafa masarautar saudi arabiya a masallacin ya fuskanci gyare gyare da dama kamar samar da hanya inda aka yanki wani bangare na shi da kuma karin hasumayoyi da samar da dakin karatu na litattafan musulunci a shekara sarki faisal ya kara fadin masallacin da sukwaya mita an kuma kara fadada harabar sa a zamanin sarki fahad a lokacin da aka kammala aikin masallacin ya kai fadin kafa miliyan anyi sanarwar fara aikin sabon gyara a masallacin na dalar amurika biliyan b a shekarar idan an kammala aikin masallacin zai dauki adadin mutane miliyan chiang kai shek ga oktoba afrilu kuma ya sake yin haka kamar chiang chieh shih ko jiang jieshi da aka sani da chiang chungcheng shi ne shugaban siyasa da soja wanda yayi aiki a matsayin shugaban kasar jamhuriyar sin daga zuwa na farko a kasar sin har sa an nan kuma gudun hijira a taiwan ya san shi da yawa daga cikin duniya a matsayin shugaban gwamnatin kasar da ta dace har zuwa karshen shekarun da farkon shekarun ya kasance mai mulkin sarauta mai mulki mafi tsawo a kasar sin tun shekaru da suka wuce kaaba larabci ka abah ana kuma kiran ta da al kabah al musharrafah larabci daki mai tsarki wani ginannen daki ne a birnin makka na kasar saudiyya mai matukar tsarki a tsakani misulmai al masjid al arm masallacin harami har ila yau kuma musulmai kan kira shi da dakin allah duk inda suke a duniya musulmai ana bukatar su da su fuskanci bangaren wannan dakin lokacin gabatar da sallah alt bautar allah a musulunce dakin kuma shine ake kira da qiblah mafuskanta wato dai mafuskantar ta musulmai domin gabatar da sallah daya daga cikin shika shikan musulunci biyar shine aikin hajji a dakin na kaaba ne matattarar mahajjatan kuma kowanne musulmi yana da fatan zuwa dakin koda sau daya ne a rayuwar sa domin dawafi tawaf kewaya dakin sau bakwai da niyyar bauta ma allah hakanan ma bayan aikin hajji haka dai musulman na yin dawafin a fakin yayin zuwansu umara umrah miliyoyin mutane ne ke ziyartar dakin domin tsarkake allah mutane daga wajen kasar saudiyya ne suka halarci dakin yayin aikin hajji na a shekarar ma saudiyya ta sanar da adadin mahajjata daga wajen kasar ta wadan da suka halarci hajjin shekarar yayin da yan kasar ta kuma kimanin mutane ne suka samu halar ta tunisiya larabci abzinanci faransanci tunisie jamhuriyar tunisiya turanci republic of tunisia larabci al jumhrya at tnisya kasa ce mai cin yancin gashin kanta a yankin arewacin afrika mai fadin kasa sukwaya mita sukwaya mil tayi iyaka da kasar libya daga kudu maso gabas sai aljeriya daga yamma da kudu maso gabas sai kuma da kogin miditaraniya daga arewa da kuma gabas adadin kidayar mutanen tunisiya a kidadayar shekara ta yakai miliyan sunan kasar tunisiya ya samo asali ne daga sunan babban birnin kasar wato birnin tunis tarihi ya nuna cewar asalin kasar tunisiya ta samo asaline daga abzinawa wadanda suka kafu a hankali da kadan kadan a tsakankanin wadansu kananan kauyuka da kuma wadansu kananan mabanbantan kabilu mafi yawancin su sun gina kananan garuruwa domin gudanar da kasuwanci da fatake masu wucewa a haka ne kauyukan abzinawan yaci gaba da karuwa sakamakon wadansu fataken na yada zango karshema sai suyi zaman su anan gabanin haihuwar annabi isah a tsakanin karnuka na zuwa na goma birane suka kafu a kasar ta tunisiya kasar tunisiya ta fada hannun dauloli daban daban kamar daular rumawa tsawon shekaru aru aru kafin samun yancinta a karni na bakwai ne larabawa suka ci kasar da yaki tare da gabatar addinin musulunci a kasar tare da gina wani birni wanda suke kira da kairoun kairoun ne birni na larabawa musulmai na farko a kasar tunisiya masarautun musulunci da dama sun shugabanci tunisiya daya daga cikin fitacciyar masarautar musulmai wadda ta jagoranci tunisiya itace masarautar zirids zirids tana karkashin ikon masarautar fatimiyya ce ta birnin misra dake kasar masar a haka kasar tunisiya taci gaba da zama karkashin daulolin musulunci har ya zuwa lokacin da turawan mulkin mallaka na kasar faransa suka ahiga kasar a ga watan mayu na baha i wani addini ne da ya fara a shekarun daga wani mutum dan kasar iran wanda ake kira bah u llh wanda aka haifa a birnin tehran na kasar ta iran mabiya addinin baha i sunyi imani da bah u llh a matsayun annabin allah ne kuma yana kaya ma mutane sanun ubangiji da bauta masa akidar mabiya baha i sun yarda da ubangiji daya sun yarda bah u llh yana dauko sakon ubangiji zuwa ga halitta bah u llh yace bashine na farko ba wajen kawo sakon ubangiji kuma bashi ne na karshe ba yace shuma kamar sauran annabawa yake kamar yesu muhammad ibrahim da musa sanann kuma shima kamar sauran jagiririn addinai yake irin su krishna da buddah yace yana kallon dukkannin su a matsayin manzannin ubangiji ne an haifi bah u llh a gidan muulmai ne kafin ya kafa nasa addinin mai kama da musulunci mabiya baha i sun hakikance da babu wani annabi bayan bah u llh sai an samu shekaru bayan rasuwar sa an kafa addinin baha i ne a shekarar lokacin da wani mutum mai suna bab yace yana samun sako daga ubangiji yace lallai ubangiji zai aikoshi da sako na addini ga yan adan shidai bab asalinsa wani babban malamin shi a ne wannan ne ya fara addinin mabiya wannan addini ana kiran su da babi mutane da dama sun zamo babi a kasar iran wadda ake kira da farisa a wancan lokacin wannan kuma ya fusata al umar musulmai dama hukumomin kasar ta farisa suna kama bab tare da kashe shi da mabiyansa da dama duk da faruwar wannan har yanzu akwai mabiya wannan addinin a kasar dama sauran kasashen duniya bayan kashe bab sai bah u llh ya cigaba da tafiyar da jagorancin mabiyan su daga bisani shima ya ayyana cewar yana samun sakon ubangiji ya zamo sananne tsakanin mabiyan baha i bayan kashe bab hukumomin fasiya suka yi suma mabiyan baha i sunyi kudirin kashe sarkin farisa amma sai bah u llh yace kada mabiyan suyi haka a lokacin rayuwar sa a kurkuku bah u llh yace yaga mala ika yazo masa kuma ya fada masa cewa zau zama mazo na ubangiji sannan kuma yayi masa bishara da uabangiji zai kare shi kuma zai fitar dashi domin yaci gaba da aiwatar da wannnan addini kuma ba a dade ba sai ya fita daga giadan yarin ammai sai gwamnatin ta farisa ta kora shi inda ya koma birnin bagadaza wanda a lokacin yan karkashin ikon daukar usmaniyya ne muharram ko kuma da larabci muarram watan daya kenan a kalandar musulunci yana daga cikin watanni hudu masu alfarma a shekara kalmar muharram na nufin kauracewa ranar goma ga watan shine ranar ashura wadda musulmi yan shi a ke daukar ta a ranar bakin ciki ta duniya yayin da su kuma musulmai mabiya sunnah kan yi azumi a wannan ranar saboda a hadisi ance annabi musa ya yi azumi a ranar domin samun nasara a bisa ga fir auna sannan kuma annabi muhammad yayi umarni da musulmai su azumci wannan rana da kuma ranar tara kafin ta wadda yan shi a ke kira da tasu a kuma sun hakikance a ranar ne aka kashe imami haussaini daga ranar da aka ga jaririn watan da muharram to kenan farkon shekarar musulunci ta fara watan farko na musulunci wato muharram yana daga cikin watanni hudu mafiya alfarma ga muaulmai kamar yadda allah ya fada a alkur ani muharram rajab dhu al ki dah da dhu al hijjah koda kafin zuwan musulunci ma kuraishawa na girmama su inda yaki ya zama haramun a cikin su shi awa na girmama watan muharram saboda a cikin sa ne imam hussaini yayi shahadar sa a wajen da a yanzu shine birnin karbala a iran rab al awwal larabci shine watan uku a watannin shekara na musulunci acikin wannan watan musulmai da dama kanyi bukukuwan maulidi bikin murnar haihuwar annabi muhammad s a w musulmai mabiya sunnah sun hakikance da ranar ga watan aka haifi annabi muhamad s a w yayin da shi a suka hakikance da ranar ne da asuba aka haife shi shidin annabin da kansa bai yi bikin maulidin ba sai dai yayi nuni a hadisi game da musulmai su rinka azumi a ranar kowacce litinin domin itace ranar a aka haifeshi duka dai musulmai na girmama wannan watan babu wani hakikanin tarihi game da ainahin ranar ko kwanan watan da aka haifi annabi muhammad s a w sai dai shi din annabin ya yi nuni da an haife shi a ranar litinin ne amma bai taba fadan kwanan watan ba amma masu bikin mauludi na daukar ranar ko a matsayin ranar haihuwar sa inda suke gudanar da bukukuwan a sassa daban daban na kasashe da dama na duniya falasdinu turanci palestine larabci daular falastin kasa ce da ake tababa a kanta a nahiyar asiya kasar na ikirarin mallakar yankin gabar tekun yammacin ta wato iyaka da kasar isra ila da jordan sai kuma yankiin gaza iyaka da israila da masar da kuma gabashin birnin jerusalem wanda shine kasar take dauka a matsayin babban birnin ta dukda yake kuma a birnin ramallah ne ale tafiyar da mafi yawan aiyukan gwamnati mafi yawancin yankunan kasar falasdinu na karkashin yahudawan israila yan kama guri zauna da suka kwace tun daga ahekarar yawan mutanen kasar ya kai kidayar itace kasa ta a yawan jama a a duniya bayan kammala yakin duniya na biyu a majalisar dinkin duniya tayi kokarin kafa kasar ta falasdinu wadda ta kumshi larabawa musulmai da kuma yahudawa da kasar su ta israila a bayan kafa kasar ta falasdinu ne sai larabawa musulmai suka dauki makamai domin nuna adawa da yin hakan tare da yakar yahudawa tun daha nan yakin yaita ci gaba tare da canza salo kala kala har zuwa ranar nuwamba ina shugaban falsdinawa yaseer arafat ya ayyana kafa kasar ta falasdinu a birnin aljas na kasar aljeriya shekara daya kuma bayan sa hannun kan yarjejeniyar osla accords a gwamnati ta kafu a kasar falsdinu kasashe mambobi a majalisar dinkin duniya ne suka amince da falasdinu a matsayin kasa kasar har yanzu ba mamba bace ba a majalisar dinkin duniya amma kuma mamba ce a kungiyar kasashen larabawa wato g da kuma hukumar wasanni ta olympic da sauran manyan kungiyoyin duniya ramadan larabci watan musulunci ne na tara kuma a cikin sa ne aka saukar da alqur ani ga annabi muhammad s a w azumin musulunci a watan ramadan na daya daga cikin shika shikan musulunci guda biyar musulmi kan azumci watan iyakar tsayin sa kullum tun daga fitowar alfijir har ya zuwa faduwar rana musulmi sunyi imani da fadin an saukar da alkur ani ne a watan na ramadan wanda ake yin wahayin sa a hankali a hankali daga allah zuwa ga annabi muhammad s a w ta hannun dan aiken allah mala ika jibrilu annabi ya fada ma musulmai ana bude dukkannin kofofin aljannah kuma ana kulle kofofin jahannama tare da daure shaidanu a watan na ramadan daga karshen watan ana gabatar da bikin karamar sallah lokuta a watan ramadan a kowa wani goma karshen watan ramadan ana saran samun rana daya wanda ake kira da lailai kadari a larabce jihar ebonyi jiha ce dake a kudu maso gabas a ƙasar najeriya tana da yawan fili kimani na kilomita murabba i da yawan jama a miliyan biyu da dubu dari da saba in da shida da dari tara da arba in da bakwai ƙidayar yawan jama a shekara babban birnin tarayyar jahar ita ce abakaliki david umahi shi ne gwamnan jihar tun zaben shekara ta har zuwa yau mataimakin gwamnan shi ne eric kelechi igwe dattiban jihar su ne sam egwu sonni ogbuoji da joseph ogba jihar ebonyi tana da iyaka da misalin jihhohi hudu su ne jihar abia jihar benue cross river kuma da jihar enugu jihar ebonyi nada adadin kananan hukumomi guda goma sha uku wadanda sune max air yana daya daga cikin manyan kamfanonin jirgin saman najeriya da ke aiki da tsarin zirga zirgar jiragen sama na cikin gida da wasu yanki na duniya an kafa kamfanin max air limited ne a shekarar tare da jirgin farko na kasuwanci zuwa filin jirgin saman sarki abdulaziz na kasa da kasa daga kano a kamfanin jirgin sama ya fara aikinsa tare da jirgin sama samfurin boeing guda biyu don ayyukan aikin umrah da aikin hajji a watan yuni na max air ya fara ayyukan cikin gida har zuwa wasu wurare uku wadanda suka hada da abuja legas daga babbar tashar jirgin sama kano a ranar ga nuwamba max air ya ba da sanarwar sabbin hanyoyi biyu zuwa ayyukanta na gida wanda ya hada da port harcourt da yola a zaman wani bangare na fadada aikinta a ranar ga nuwamba kamfanin jirgin sama ya kaddamar da hanyar maiduguri wanda ya mayar da shi matsayi na a cikin gida zuwa hanyoyin aikinsa yazuwa watan janairu na kamfanin maxair fleet na da jerin wadannan jiragen kamfanin azman air na daya daga cikin kamfanin jirgin saman najeriya wanda aka kafa a shekara ta kamfanin azman air yana zirga zirga ne a ciki da wajen gida nijeriya azman air ya mai da hankali ne ga ba da sabis na jirgin sama na duniya kyakkyawar dangantakar abokin ciniki ingantattun sabis na kan layi da iya aiki da aiki dangane da aiki da tsaro daga cikin tashoshin daban daban dake a cikin kasar azman air a halin yanzu tana gudanar da zirga zirgar jiragen sama a cikin gida tun daga legas zuwa kano abuja kaduna kebbi gombe yola maiduguri da portharcourt hakanan daga abuja zuwa kano kebbi lagos maiduguri gombe yola da portharcourt jamhuriyar trinidad da tobago da turanci republic of trinidad and tobago kasa ce a kudancin kogin karibiyan kilomita mil daga kasar venezuela kasar nada manyan tsuburai guda biyu wato trinidad da tobego da kuma wasu kananan tsuburran da dama babban birnin kasar shine port of spain akwai jimillar adadin mutane kimanin a kasar kasar ta samu yancin kanta ne daga kasar birtaniya a shekarar mutanen kasar duka sunzo ne daga kasashen afrika turai larabawa da kuma indiya kiristanci shine babban addini a kasar sai kuma hindu da musulunci a kwai kuma addinan gargajiya na mutanen afrika akwai albarkatun kasa a tsuburin wanda shine jigo na tattalin arzikin kasar sai kuma yawon bude ido bikin baje kolin littafai da zane zane na garin kaduna da ake kira da kabafest wannan wani biki ne dake gudana a garin kaduna duk shekara anfara kaddamar dashi ne a shekarar a gusau institute inda aka gayyaci shahararrun marubuta daga koina a duniya kamar leila aboulela kinna likimani lola shoneyin kadaria ahmed abubukar adam dadai sauransu biki ne mai kayatarwa da wayar dakai musamman akan abubuwan dake kawo cigaban al umma da ilimi da al adu masu amfani gwamnatin jihar kaduna itace ke daukan nauyin bikin tare da kamfanoni wadanda suke taimakawa hakama uwargidan gwamnan wato hajiya hadiza isma el rufai itama tana daga cikin masu ganin cigaban bikin harshen latin ko latanci ko latinanci harshen nada asali ne daga daular rumawa sabida irin girman da daular ke dashi da kuma karfinta hakan yasa yaren zama mafi shahara a yankin da rumawa suka mallaka musamman kasar italiya har izuwa sauran dauloli masana sun tabbatar da cewar yaren latin shine ya haifar da samun yaruka kamar italiyanci portuguese ispaniyanci faransanci and romaniyan latin harshen girka da faransanci sunada kalmomin da asalinsu daga sune a yaren ingilishi musamman harshen latanci dana girka suke da mafi yawan kalmomin da ake amfani dasu a fannonin ilimin turanci a yau kamar fannin lissafi bayoloji kimiyya fannin magani da sauransu malcolm x ko el hajj malik el shabazz ya canja suna bayan ya musulunta yarayu daga shekara ta zuwa ya kasance ba amurike dan asali afirka wanda ya musulunta kuma mai rajin kare hakkin dan adam an bayyana shi a matsayin wani wanda baida tsoro wurin karewa da nemawa yan asalin afirka mazauna amurka hakkinsu mutum ne daya kalubalance farar fata a kasar amurka da tsauraren kalamai akan cutarwar da sukewa bakar fata ana ganinsa daya daga cikin manyan yan afirka mazauna amurka dasuka kasance masu ilimi wurin zance da janhankalin al umma a tarihi an haife shi malcolm little a watan mayu a shekara ta a garin omaha nebraska dake kasar amurka yarasu a watan febreru shekara ta shekaru a garin manhattan jihar new york u s sanadiyar mutuwa harbi da bindiga makabartan ferncliff el hajj malik el shabazz shugaba mai rajin hakkin dan adam ya samar da muslim mosque inc organization of afro american unity black nationalism da kungiyar pan africanism matarsa itace betty shabazz sunyi aure a shekara ta mahaifinsa earl little da mahaifiyarsa louise helen norton little an kashe mahaifinsa a lokacin yana da shekara shida da haihuwa sannan mahaifiyarsa an sanyata a asibitin jinyan kwakwalwa yayin yanada shekara sha uku sannan ne yayi rayuwa a gidajen rainon yara a shekara ta shekaru ankaisa gidan yari akan dauke dauke ananne yasamu haduwa da kungiyar nation of islam noi ya chanja sunansa daga malcolm little to malcolm x saboda cewarsa little sunane na farar fata wanda suka sanya wa iyayensa shiyasa bazai yi amfani da sunan ba bayan ya fita daga fursuna a shekara ta yazamanto shugaba a kungiyar nation of islam kuma shahararren mai jawabin kungiyar a shekarar malcolm x yasamu matsala da nation of islam musamman shugabanta a elijah muhammad inda ya bayyana danasanin zamansa a kungiyar ya koma bin asalin addinin musulunci mai bin sunnah islam bayan tafiye tafiyensa zuwa kasashen afirka da zuwarsa hajji sai ya dawo da amfani da sunansa na musulunci el hajj malik el shabazz ya tabbatar da rashin goyon bayansa akan wariya ko wata iri ce sannan ya samar da kungiyar muslim mosque inc da kungiyar organization of afro american unity kungiyar hadinkan yan afirka ya cigaba da tabbatar da rajin yan afirka yancin bakar fata samun mutuncin kan bakar fata da kariyarsa a watan febreru aka kashe malcolm yayin dayake gabatar da jawabi a dakin taro na ballroom dake jihar new york yan kungiyar nation of islam ne uku aka kama da zargin kisan wadanda daga baya suka tuba kuma suka bar kungiyar suka koma sunni islam najeriya jamhiriya ce mai jihohi da babban birnin taraiya kowacce jiha nada matsakaicin iko na gudanarwa da tafiyar da mulki karkashin ikon gwamnatin taraiya gwamnatin taraiyar na da mazauni ne a babban birnin taraiyar dake abuja babban birnin taraiyar ba jiha bane amma wani yankin gudanarwa ne wanda ke dauke da zababbun wakilai a majalisar taraiya tare da sa idon gwamnatin taraiya kowacce jiha ta kasu ne bisa ga kananan hukumomi a yanzu akwai kananan hukumomi a najeriya teburi mai nuna tarihin yadda aka samar da jahohi rarrabuwa da yadda aka kirkiri jahohin najeria ƙananan hukumomin nijeriya john onaiyekan an haife shi a ranar ga watan janairu a shekara ta a garin kabba wanda ayanzu tana jihar kogi daga iyayensa bartholomew da joann onaiyekan yayi makarantar st mary s catholic school dake garin kabba daga shekara ta zuwa sannan kuma yaje mount st michael s secondary school dake aliade jihar benue daga shekara ta zuwa da kuma st peter paul major seminary in bodija ibadan a shekara ta zuwa ya kammala karatun addininsa a kasar rome a shekara ta kuma aka jagoranta shi a matsayin priest a ga watan augusta wannan shekara daga auguste delisle na garin ilorin ahmadu bello sardaunan sokoto firimiya arewacin nijeriya yabashi tallafin zuwa karatu a kasar waje onaiyekan ya koyar a makarantar st kizito s college isanlu a shekara ta yazama rector of st clement junior seminary dake lokoja a shekara ta ya kuma zama rector a makarantar ss peter paul a shekara ta access bank plc ko bankin access cibiya ce ta hada hadan kudade da ajiyarsu dake da helkwata a jihar lagos nijeriya bankin access suna da rassa daban daban a fadin afirka kuma kungiyar bankin access ne suka mallaki bankin kuma babban bankin nijeriya ne ta basu ikon gudanarwa an kirkira bankin access a shekara ta adireshin helkwatar bankin na a rukunin dake c danmole street off adeola odeku idejo street victoria island jihar lagos nijeriya manyan masu fada aji na bankin babban mazaunin kamfanin shine mosun belo olusoga babban mai umurni da gudanarwan kamfani herbert wigwe ayyukan da bankin access ke samarwa sun hada da bada bashi ajiya sa hannun jari bayarda bashin gidaje da sauransu adadin kudin shigan kamfanin us million ngn billion daga shekara ta jimillar dukiyar kamfanin us billiyan ngn trilliyan a shekara ta yawan ma aikatan dake aiki a kamfanin samar da mutane dubu tara a shekara ta ahmad abubakar gumi ko ahmad gumi ko mufti ɗa ne ga shararren malamin sunni a arewacin najeriya marigayi shaykh abubakar mahmud gumi an haife shi a shekara ta yayi karatun likita a jami ar ahmadu bello dake zaria sannan yayi aikin soja inda yakai ga matsayin kaftin kafin yabar soja zuwa kasar saudiya dan karatun addinin musulunci har yakaiga matakin digirin digirgir wato digiri mataki na uku ph d daga jami ar ummul kura dake birnin makkah a kasar ta saudiya daga cikin wadanda dr ahmad gumi yayi karatu tare dasu a jami ar ummul kura dake garin makkah akwai abdul rahman al sudais da saud al shuraim ahmad gumi ya kasance mai son ganin yan siyasa sun bi dokokin kasan wurin aiwatar da hakkokin jama arsu abinda ya jawo wasu yan siyasa da bai cancanta ya sanya kansa cikin harkokin siyasa ba a shekarun zuwa yayi suna wurin caccakar shugaba goodluck jonathan kuma haka a baya bayan nan ana jinsa yana sukar shugaba muhammadu buhari bisa ga salon mulkin sa gwamnatin kasar saudiyya ta taɓa kama shi a shekarar bisa zargin alaƙa da umar faruq abdulmutallab wanda ya yi nufin tayar da ban a wani jirgin amurka amma daga baya aka sallame shi bayan jami ai sun wanke shi allah yasa adace jami ar jihar kaduna kasu babban makaranta ce na gaba da sakadare dake jihar kaduna nijeriya an samarda makarantar ne a shekara ta tana da fannonin ilimi bakwai da shashen karatuttuka dakin littafai na jami ar nada littafai sama da tana rassa biyu a kananan hukumomi biyu dake jihar kafanchan da kaduna taken jami ar shine ilimi dan cigaba da hadin kai shugaban jami ar shine ferfesa muhammad tanko dokar data samar da jami ar itace wata doka da jihar kaduna tagabatar a watan mayu shekara ta a karkashin gwamnatin alh ahmed mohammed makarfi wadda ta bukaci bunkasa ilimi a fadin jihar sai aka yarda da samar da rassa biyu daya a birnin kaduna daya kuma a kafancan rashen dake kaduna shiya soma aiki yana samar da shaidar digiri sai dakta ahmed mohammed makarfi tsohon gwamnan waccan lokaci yanada farfessa idris abdulkadir yazama babba shugaban jami ar na farko sai farfessa abubakar sani sambo yzama mataimakin shugaban jami ar bayan wani lokaci sai farfessa aminu s mikailu ya amshi matsayin mataimakin jami ar bayan gwamnatin tarayya ta nada farfessa sambo a matsayin shugaban hukumar makamashi ta kasar professor e m abdurrahman shine mataimakin shugaban jami ar na uku farfessa w b quirix shine mataimakin shugaban jami ar na hudu sannan farfessa muhammad tanko wanda yazama mataimakin shugaban jami ar a yanzu yafara aiki daga watan janairu shekaran fatfessa s u abdullahi shine kuma a yanzu yake rike da maukamin babban shugaban jami ar jami ar nada fannoni na ilimi guda bakwai tareda tsangayoyi daban daban wannan fanni yakasance daga cikin fannonin da aka faresu a jimiar tunda farko yanada bangarori bakwai fannin kimiyya shima yanada daga cikin fannonin na farko a jamiar yana tattare da wadannan sassha fannin magani na jami ar shine kawai sabon daga cikin fannonin da makarantar kedasu an sanarda ita a shekara ta da kudirin samar da ingantattun likitoci da kwararru a fannin lafiya burin ta koyar da likitoci da wasu bangaren kiwon lafiya da ainihin ingantaccen ilimi da zasu maye gurbin samar da aikin lafiya a jihar kaduna da nijeriya bakidaya wanda zasu iya aiki wa al ummah da kananan cibiyoyin bada lafiya sannan har wayau zasu iya gogayya akan kwarewa da aiki a duk fadin duniya domin samun cigaban halitta dan adam fannin ya kunshi shashen magani ne kadai an samar da fannin a shekara ta dakta ahmed tijjani mora shine shugaba tanada sassha biyar ita ma wannan fanni nadaga cikin fannonin na farko a jami ar wannan fannin shima sabon fanni ne da aka samar a shekara ta akwai shassa hudu wannan shima sabon fanni ne da aka samar daita a shekara ta jami ar tsaron nijeriya ita akafi sani da nigerian defence academy nda dake kaduna nijeriya itace makarantar jami ar dake samar da horo na tsaron kasa daya tilo mallakin sojin nijeriya tsawon shekaru ne akeyi a jami ar kafin a yaye dalibi inda shekara hudu anayinsa ne akan karatun ilimi shekara dayan kuma bayar da horon soja taken jami ar itace amanar kasa da jajircewa an samar da makarantar ne a shekara ta yawan adadin daliban makarantan sunkai kimanin shafin yanar gizo na jami ar itace www nda edu ng an kirkiri jami ar tun a watan janairu shekara ta a matsayin sake gyaran tsohuwar makarantar sojin kasar biritaniya wato royal military forces training college rmftc inda aka canja sunan zuwa makarantar horon soja nigerian military training college nmtc a ranar samun yancin kai jami ar na koyar da sojojin kasa sojojin ruwa da sojojin sama akin farko na jami ar ta karantar da mutun kacal kuma yawancin wadanda ke horarwan sojojin kasar indiya ne makarantar ta zama na yan nijeriya kadai a shekara ta sannan a shekara ta ta fara koyar da sojojin daga ko ina a duniya a kuma shekara ta ne jamiar ta fara horar da sojoji da suke bakin aiki da kuma bayar da shaidar digiri na biyu da na uku ga sojojin da wadanda ba sojoji ba babban komanda maici ayanzu shine major general a oyebade littafi dayawa littattafai ko littattafai ya hada da duk wani abu da za a iya rikewa da kuma duk wani abu wanda bana zahiri ba amma yana dauke da abun da littafin zahiri ke dauke dasu kamar rubutu zane kodai wata alama dake nuna ilimi da ma wadanda babu komai acikinsa amma dai an samar dasu ne dan aiki a matsayin littafi hakanan littafi na nufi bugaggun takardu wadanda suke da bangwaye biyu littafi na zahiri ya kunshi fallaye daban daban da suka hadu yazamanto littafi sannan bangarensa daya a bude daya kuma a kulle kodai an makale ta ko an dinke littafi daba na zahiri ba shine kamar wanda ke sanya a na ura kamar wayar hannu kwamfuta dadai sauransu litattafa sun rabu zuwa gida biyu ne wato littafin almara da kuma wanda ba na almaraba sune litattafai na kagaggun labarai amma abin bai faru ba da gaske kawai dai marubucin ne yake kirkirar wani maudu i kuma ya rubuta labari a kansa misalin irin wannan shine gandun dabbobi sune litattafan da aka rubuta su bisa ga abin da ya faru a gaske kamar littafin tarihi littafin koyon girki littafin yan makaranta ilimi shine sanayya zai iya zama kuma wayewa dibara ko fahimta akan wani abu ko kuma bayanai kwatance kimantawa da sauransu har wayau ilimi shine kwarewar da ake samu ta hanyar karatu bincike dabaru tunani nazari da kuma koyo ilimi zai iya zama fahimtar wani abu da aka samu ta hanyar karatu ko koyan wani abu ana kwarewa akan ilimi idan aka jaddadashi da mai maici ko kuma aka doge da koyonsa haka kuma ana iya rasa ilimi idan aka barsa batare da bibiyansa ba ko nazari akansa hanyar koyan ilimi yanason cikikken nazari akan abinda ake koya da tunani da tattaunawa file students of nan hua high school singapore in the school hall jpg thumb dalibai a makaranta na neman ilimi file french revolution jpg farkon wayewar da mutane suka fara nunawa dan kin yarda a cigaba da zaluntarsu ayayin juyin juya hali na french revolution file school tour jpg dalibai a jere file after school club jpg dalibai na koyon darasi bayan angama karatu a aji file reading old norse jpg dalibai na karatu tattalin arziki ya dogara ne akan samar da abinci sutura ayyuka kiwon lafiya ilimi gine gine da sauransu da kuma rarrabasu da cinikayyarsu har zuwa ga amfani dasu ga al umma tattalin arziki shine bunkasawa aiwatarwa da habaka ayyukan dake kawo cigaban kasa ta hanyar dogara akan fitar da amfani daga ayyukan da mutum keyi dan anfanar kansa da kuma kula dasu abubuwan dake habaka tattalin arzikin kasa sune mutane kasuwanci ma aikatu da gwamnati ayyukan tattalin arziki yafara ne tun daga cinikayya wato a sanda mutane biyu suka kulla yarjejeniyar cimma ciniki akan wani abu da akeso ta hanyar amfani da kudi ko wani abu maidaraja kamar zinari azurfa tagulla da dai sauransu duk da yake ana ganin cinikayya ta kudi kawai wani karamin abune idan ana magana akan tattalin arzikin kasa tattali arziki na samun zimma ne tun daga samar da ayyuka ko abubuwan dake amfani da albarkatun kasa ko ma adinai aikin dan adam da sa jari amma haka ya canja sanadiyar canjin rayuwa da kuma cigaban fasahar dan adam wurin amfani da injina masu sarrafa kansu yakawo samun sauki da saurin aikata ayyuka da kuma rage kudin da ayyukan kansa haka nan kuma samun cigaba wurin kirkiran sabbin abubuwa sabbin hanyoyin aiki sabbin hanyoyin gabatar da ayyuka manya manya kasuwanni kasuwannin dasuka tattari abubuwa daban daban an kuma sami karin kudinshiga tattalin arziki yana samun nasara ne sanadiyar ayyukan al adun al ummah martabarsu iliminsu fadadar fasaharsu tarihinsu tsarin al ummarsu tsarin tafiyar da siyasarsu da dokokinsu har wayau da kuma irin yanayin kasar ma adinan kasa da yanayin rayuwar halittun kasar wadannan sune ke bayar da cikkakiyar samun habakar arzikin kasa kuma wadannan abubuwan suke bada guri da abubuwan da arziki ke cigaba dasu sannan ya tsarasu akan anfanuwar kasa da al umman ta akwai tattalin arziki daya dogara kacokan akan kasuwanci kuma yana gudana ne akan cinikayyar ayyuka ko kayayyaki tsakanin mutane ta hanyar samar dasu da kaisu kasuwanni domin cinikinsu da kudade ko dai wani abunda aka kayyade mai daraja akwai tattalin arziki daya dogara akan bayar da umurni daga yan siyasa kaitsaye da kula da yadda ake samar wa yankasa da ayyuka ko kayayyaki da kuma yadda za a saidar dasu da rarraba su akwai tattalin arziki daya dogara akan ma adinan kasa da sanya al umma acikin gudanarwar su maguzawa mutane ne wadanda asalinsu hausawa ne masu bautan gumaka dodo rana dan maraki da dai sauransu amma dukda cewa al ummar hausawa sunkasance akan wannan alada ta bautar dodonni saidai bayan zuwan addinin musulunci kasashen hausawa sai suka bar dukkanin wadancan al adun kuma sukai watsi dasu hausawa sun rungumi sabon addinin da suka samu sa annan suka watsar da duk aladarsu wadda bata dace da addinin musulunci ba amma saidai ansamu wasu daga cikin hausawan wadanda basu koma zuwa musulunci ba tun a waccan lokaci to sune hausawan da suke musulunci ke kira da maguzawa ana kira namijin da bamaguje mace kuma bamagujiya sannan al adan da suka cigaba dabi ta hausawa na da ana kiran al adar da maguzanci maguzawa har wayau anasamun ako ina a kasashen hausa sai dai basu cika zama ba acikin mutane wannan ko yafaru ne saboda irin tsangwama da ake masu run a waccan lokaci da suka ki sukoma addinin musulunci da yakarsu da hausawa musulmai keyi shiyasa suke zama a bayan gari suna dogara ne akan yin noma da kiwo mafiya yawan maguzawa basuda ilimin na zamani domin suna ganin dodonninsu bazasu yarda suyi ba kiwo shine aikin da ya kunshi rainon dabbobi domin cin gajiyarsu ko amfana daga garesu ta hanyar amfani da abinda suke samarwa kamar nama gashi mai nono kashi kwai dadai sauransu kiwo ya hada da kula da dabbobi ko neman karin yawansu dan saidawa da basu abinci da basu magani a duk fadin duniya al ummomi daban daban nada ire iren hanyoyin da suke kiwota dabbobinsu kuma yabanbanta da na wasu al umman hakazalika mafiya yawan dabbobin da aka fi kiwota su a duniya sune dabbobi kamar saniya tumaki akuya kaji aladu kifaye da sauransu harwayau akwai wasu nau ukan dabbobi da ake kiwitasu a wasu bangaren duniya kamar doki zomo zuma kunkuru tsintsaye da sauransu wadanda ayanzu suke yaduwa a duniya kuma kusan kowa na kiwotasu madara ko nono dukkanin kalmomin biyu suna nufin abu daya ne sai dai akan banbanta halittar mama ta dan adam akirata da kalmar nono kawai ba a kiranta da madara idan akace nono to ana nufin ruwan dake fita daga nonuwan halitta walau ta dan adam ko ta dabba misali mace tana fitar da nono asanda ta haihu dan shayar da jaririnta haka kuma dabbobi kamar saniya tunkiya akuya suma suna fitar da nono dan shayarwa sa annan idan kuma akace madara to anan ana nufin nono ne wadda aka samosa ba daga jikin halitta ba amma dai ansamesa ne daga wasu nau ukan bishiyoyi tsirrai ko kayan abinci kamar kwa kwa waken suya gyada dadai sauransu madara ko nono dai wani farin ruwa ne dake dauke da sinadarai masu amfani a jikin dan adam madara dai yakasance shi kadai ne ake amfani dashi domin samarwa jarirai abinci na dan adam ko dabba kafinsu iya fara cin abinci nono na dauke da wasu kwayoyin halittu dake fita daga jikin uwa zuwa jikin jariri dan su kareshi daga cututtukan da zasu iya samun jaririn wannan yasa uwa ta shayar da jaririnta abune mafi mahimmanci a rayuwar jariri tabkin cadi ko chadi wani babban tabki ne dake a inda ake kira a yanzu dasunansa wato yankin tabkin chadi wannan tabki yana a arewa maso gabashin nijeriya ne tsakanin jihar borno kasar chadi kasar kamaru da kasar nijar kuma tabkin yakasance mai mahimmanci ga alumman dake wannan kasashe dasuke kewaye da tabkin a inda yake samar da ruwan amfani ga mutane sama da miliyan kimanin girman kasan da tabkin keda shi yakai km sq mi a shekara ta zurfin tabkin yafara daga m ft in zuwa matsanaicin zurfin dayakai m ft sannan tsawon gabar tabkin yakai km mi shehu idris ya kasance shine sarkin zazzau na goma sha takwas a jerin sarakuna wadanda suke mulkin zazzau ko zaria dake ayanzu jihar kaduna nijeriya an haife shi a ga watan fabrairu na shekara ta ya rasu a ga satumba a asibitin soji na a kaduna bayan gajeren rashin lafiya da yayi da shekaru a duniya shehu shine ɗa na biyar a wajen mahaifiyarsa kuma ɗa na shida a cikin maza a wajen mahaifinsa shehu ya kasance shine mafi tsawon mulki a tarihin sarautar kasar zazzau ya kwashe tsawon shekaru a sarautar sa ya hau karagar mulkinsa ne tun a ga watan fabrairu shekarar biyo bayan rasuwar sarkin zazzau na goma sha bakwai muhammadu aminu asanda idris yake da shekaru a rayuwarsa mahaifinsa shine malam idrisu auta mahaifiyarsa kuma itace hajiya aminatu idris shehu ya fara karatu yana ɗan shekara biyar a wannan shekarun ba a aika shi makarantar nursery ko firamari ba sai dai an tura shi makarantar islamiyya inda ya koyo karatun al qur ani kamar yadda addini ya tanadar shehu ya kasance ɗalibi mafi ƙwazo a lokacinda yake zuwa makarantar allo saboda baya taɓa yin fashin ajin safe ko na yamma ba tare da wani dalili mai karfi ba ranaku biyar ne ake zuwa makarantar a sati watau daga asabar zuwa laraba karfe zuwa da safe sai kuma zuwa da yamma a lokacin da ya kai shekara an sanyashi makarantar zamani a nan garin zaria  a shekarar dukda yana zuwa makarantar boko domin neman ilimin zamani hakan bai hana shi cigaba da karatunsa na addini ba shehu idris ya zama sarki ne sanda jihar take amatsayin jihar arewa ta tsakiya a a shekarar mai zuwa janar murtala mohammed lokacin yana shugaban kasa ya canja mata suna zuwa jihar kaduna bayan an kwashe shekaru goma sha daya sai janar ibrahim babangida ya raba jihar zuwa gida biyu katsina da jihar kaduna a inda rabewar ya haifar da natsuwa akan tashin hankalin dake faruwa tsakanin masarautar katsina da ta zazzau a sanda suke jiha daya amma dukda wancan rabewar kuma sai aka sake samo wata sabuwar rabuwa tsakanin mutanen dake rayuwa a kudancin kaduna da arewacin kaduna idris yafara karatunsa ne daga samun koyarwa na addini a wurin malamai a zaria da kuma cigaba da makarantar zaria elementary school yana elementary school dafa zuwa inda a wannan lokacin ya rasa mahaifinsa yana da shekara idris ya cigaba da karatun alkur ani da na zamani har yakai ga zaria middle school a sa annan ya kammala karatunsa a sannan ya shiga katsina training college inda yazama malamin makaranta mai koyarwa wanda wannan rabuwa ta haifar da rashin jituwa da dama wadanda suka shahara sune rikicin kafanchan a fadan zangon kataf sau biyu a fadan shari a a da kuma fadan bayan zaben shekara ta da lokacin sarautar shehu idris yawancin dukkanin yankunan alummu dake cikin garin zazzau wadanda ba hausawa ba an basu cin gashin kansu kuma suka zama masarautun kansu wannan yakamata ya bakanta ma idris rai biyo bayan kirkiran wata sabuwar masarauta a wasu bangaren musulmai dake zazzau suma sun nemi a basu cin gashin kansu samun kaiwa shekaru a sarauta ba karamin abu bane kuma yazamo mafi tsawon mulki a tarihin sarautar zazzau a yan wannan karnin an sha samun tsige tsigen sarakunan gargajiya a masarautun arewacin najeriya sultan ibrahim dasuki an tsige shi a sarkin gwandu almustapha jokolo an tsige shi a da kuma sarkin kano muhammadu sanusi na ii shi ma an tsige shi a farkon shekarar haka kuma sarakunan a muri suleja da agaie sai dai sarkin zazzau ya kiyaye wa kansa duk wani abunda zai sanya asamu matsala tsakanin shi da wani shugaba idris nada shekaru ne asanda ya zama sarkin zazzau a watan febrairu na gabanin hawan sa sarauta ya kasance hakimi kuma malamin makaranta gwamnan kaduna na wancan lokaci birgediya abba kyari shine ya nada shehu idris amatsayin sarkin zazzau na sha takwas a shehu shine ɗa na biyar a wajen mahaifiyarsa kuma ɗa na shida a cikin maza a wajen mahaifinsa shehu karami ya kasance kyauta ne mai matuƙar rahama daga allah wanda iyayensa suka yiwa allah godiya akan samunsa da suka yi shehu idris ya taso ne a gidan yawa saboda mahaifinsa yana da mata har guda huɗu kuma gidan ya kasance daga sashin mulkin katsinawa a zazzau shehu ya samu tarbiyya kai tsaye daga wajen iyayensa malam idris autan sambo da malama aminatu tare da taimakon sauran iyayensa mata na gida malama suwaibatu malama zainabu malama raliyatu kuma dukkanin su sun karkatu ne akan tarbiyya ta addini da kuma al adu na ƙwarai al ada ne a ƙasar hausa uwa take ɓoye sunan ɗanta na farko ko na biyu saboda alkunya amma malama aminatu ta ɓoye gabadaya sunayen yaranta guda biyar inda kowanne ta bashi laƙabi da take kiransa da shi ya kasance shehu ya samu suna na allah kuma ta kanyi wasa dashi a matsayin yaronta na biyar shehu karami ya kasance kyauta ne mai matuƙar rahama daga allah wanda iyayensa suka yiwa allah godiya akan samunsa da suka yi a yanzu bayan rasuwa alhaji shehu idris gasar data dade a kwance ta tashi tsakanin a wane gida ne sabon sarki zai fito barebari mallawa sullubawa ne ko kuma daga gidan shehu idris katsinawa yarimomi sun dade tsawon shekaru suna jiran wannan damar usman dan fodio larabci haihuwa ga watan disamba april ana masa lakabi da mujaddadi ko shehu kaɗai shine kuma sarkin musulmi na farko an rada masa suna usuman ɓin foduye da larabci ko shaikh usman ibn fodio shehu uthman dan fuduye shehu usman dan fodio ko shaikh uthman ibn fodio yayi rayuwa daga ga watan disamban shekara ta zuwa ga watan afrilun shekara sokoto nijeriya malamin addinin musulunci ne marabuci mai daukaka addinin musulunci koma wanda ya kafa daular sokoto dan fodiyo yakasance daya daga cikin wayayyu mutanen fulani na farko da suka natsu akan ilimi da ilimantar dashi a fadin afirka musamman yankin yammacin afirka dan fodiyo na bin sunnah mabiyin koyarwa akan tsarin babban malamin nan wato imam imam malik wadda ake kira da malikiyya yayi duk rayuwarsa ne a kasar nijeriya ana masa lakabi da amir al muminin usman dan fodiyo kuma sultan of sokoto na farko a matsayinsa na malamin addinin musulunci kuma mai karantarwa akan mazhabar malikiyya ya rayu a garin gobir har zuwa daga nan ne ya yaki gurbatattun al adu masu cin karo da addinin musulunci kuma yayi nasara a yankin ya kafa daular musuluncin daya mamaye dukkanin arewacin najeriya na waccan lokaci dan fodiyo yayi rubuce rubuce akan addinin musulunci mulki al adu da cigaban al umman hausawa da fulani an haifa usman dan fodio ne a garin maratta a ƙasar gobir a ranar lahadi ga watan safar h j daidai da ranar ga watan disamban shekarar kuma su tsatson fulanin jakolo ne ya kasance faqihi ne kuma ɗan ɗariƙa ne a farkon rayuwarsa kuma yana bin mazahaban malikiyya ne a fannin ilimi na addini da faqihu usman ɗan fodio ya haddace ƙur ani yana da ƙananan shekaru a rayuwarsa a ƙarƙashin kulawar mahaifinsa yayi karatu a ƙarƙashin malamai irinsu shaykh jibril b umar shaykh uthman biddur ibn al ammin shaykh ahmad ibn muhammad da kuma shaykh al hajj muhammad raj ɗan fodio ya fara karantarwa ne yana da kimanin shekara ashirin a rayuwarsa ɗan fodio yana bin ɗarikancin shaykh abd al qadir al jaylani wanda shine wanda ya samar da ɗarikar ƙadiriya shehu usman dan fodio yayi jihadi ne ta hanyar kira zuwa ga musulunci da kuma yakan sarakunan habe bayan sarkin gobir mai suna yumfa yayi masa barazanar kawar da shi saboda da awar da yake yi zuga ga musulunci hakan ne ya tirsasa shehu usman dan fodio yin hijira zuwa wani guri shehu yayi yaƙi da yumfa sarkin gobir a shekarar june wanda abdullahi ne kwamandan yaƙin an karya mulkin yunfa ne a ranar ga watan october inda aka ƙwace garin alƙalawa wanda alkalawa ce babban birnin gobir shehu usman ɗan fodio ya yaƙe gobir a dalilin tabbatar da addiknin musulunci a shekarar p bayan shekara yawamcin ƙasashen hausa fulani sun cisu da yaƙi masu sarauta an haɓe fulani sun karɓa mulki daga gurinsu an yaƙa gobirawa ne a tafki kwatto shi yasa ake kiran yaƙin da yaƙin kwato ko kwatto fulanin kano sun wakilta ɗan zabua na ƙabilar fulani na daneji da yaje sakkwato ya karɓo tuta an bashi tuta amman ba a wakilta sarki ba sarkin haɓe na kano mai suna alwali an yaƙe shi a ɗan yahaiya wani gari ne mil arewa da garin kano sai alwali ya gudu zaria dayaga bai samu matsugunni ba sai ya gudu burum a inda aka kai mai farmaki aka kashe shi mallam jemo ne ya hallaka shi bayan mutanenshi ƙabilar fulani suka je gurin shehu suka buƙace shi da ya naɗa sarki a kano sai shehu ya maɗa musu suleiman ɗan modibawa  a shekarar bayan rasuwarsa ne aka naɗa mallam jemo wanda sananne ne kuma mayaƙi wanda yake da ɗa mai suna ibrahim dabo a ƙarni na goma th wasu mafarauta sun zauna  a dutsen dala gwauron dutse magwan da fanisau waɗannan mutanen suna yi tsafi ne da kuma bautawa aljana ko gunki mai suna tsunburbura barbushe shine babban malamin wannan bauta duk farkon shekaran kalandan hijira barbushe yana shiga cikin wannan gidan tsafin yazo ma mutane da sabon saƙo inda jama a suke taruwa kewaye da gidan suna jiran saƙo idan aka gaya musu saƙon sai suyi yanke yanke na akuyoyi da karnika ga tsunburbura wata rana sai barbushe ya fito yace ma jama a za ayi wani lokaci da wani zai yaƙe mu yaci garin mu da yaƙi ya gina masallatai ya kawo musulunci a katsina kuma sai shehu ya naɗa ummarun dallaje shugaban fulani a matsayin mariƙin tutar musulunci kuma sarki magaji halidu shine sarkin haɓe na ƙarshe wanda mallam ummaru dallaji ya amsa garin katsina a gurinshi a shekarar bayan rasuwar ummaru a shekarar wani ɗan tsatsan ƙabilar haɓe mai suna ɗan mari ya haɗa kai da rumawa domin ƙwace garin katsina inda ya kafa tantinsa a matazu amman an yaƙe shi sarkin daura gwari abdu sarki ne na haɓe a shekarar a masarautar daura a shekarar sarkin daura gwari abdu ya gudu ya bar daura saboda samame da shehu usman ɗan fodio ya kawo a daura hakan yasa aka samu sabon sarki mai suna mallam ishi aku abdu gwari ya gudu ne tare da tawagarsa inda yaɓoye a cikin ƙasar hausa da niyyan zai dawo ya ƙwace ƙasar daura daga hannun fulani daga baya sai ya zauna a yekuwa shehu usman dan fodio tsatson musa jakolo ne shehu usman ɗan fodio ya wallafa littatafai da yawa musamman domin karantar da mutane haƙiƙanin addinin musulunci shehu usman ya rubuta littatafai da yawa kuma ya umurta mutanensa da su rubuta littatafai akan addini da kuma tarihin su daular usman ɗan fodio tayi mulki ne na tsawon shekara ɗari daga shekarar bayan turawan mulkin mallaka sun zo a garin alƙalawa ne da masarautar gobir take inda uaman yake zuwa domin ganin bawa shehu usman ɗan fodio ya rubuta littatafai da yawa kuma yana umurtan mutanensa da su rubuta littatafai a ƙarni na th musulman ƙasar hausa sun samu tsaiko da nakasu a kan ilmantar da mata bayan shehu usman ɗan fodio a ƙarni na th ya nuna muhimmancin bama mata ilimi a inada ya fara jihadi akan neman karatu shehu usman dan fodio yana cewa shaidancin illar barin maata a cikin jahilci ba tare da sun san ilimi akan kawunansu ba harma ya zamana cewa basu san addini kwatakwata ba yafi girman munin shaiɗanci fiye da cakuɗasu tare da maza shuehu usman ɗan fodio yana da littatafai kimanin harshen hausa na ɗaya daga cikin rukunin harsunan chadic kuma a ƙungiyar harsunan chadic kan wanda ke cikin iyalin harshen afroasiatic harshen hausa ɗaya ne daga cikin harsunan nijeriya shi ne yare mafi girma a nijeriya masu magana da harshen hausa a nijeriya sun kai kashi hamsin da biyar na al ummar ƙasa harshen hausa yana yaduwa ne ta hanyar an kasuwa an kasuwar da suke tafiya daga ƙasar hausa zuwa wasu ƙasashe da zummar kasuwanci hakan ya ƙara daukaka harshen hausa da hausawa a fadin duniya idan aka ce hausa ana nufin duk wani abu dayake da alaƙa da hausawa ko ƙasashensu da harshen su hausawa nada asali a nijeriya da kasar habasha wato ethiopia wanda ya yaɗu a duk fadin duniya ana ƙiran masu amfani da harshen da suna hausawa ƙasar hausa tana da tarihi mai yawa tun kafin zuwan turawa da larabarawa kasar hausa hausawa suna da sarakuna da sutturu da sana oi masu tarin yawa akwai yardar cewa yaren hausa ya samo asaline daga bayajidda wanda balarabe ne yazo kasar hausa daura domin kasuwanci amma wannan magana ta tarihin bayajidda akwai maganganu a kanta filin jirgin saman maiduguri itace babban filin tashin jirgin sama dake jihar borno kuma itace babban a yankin arewa masu gabas ta nijeriya tana da kamfanonin jiragen sama daban daban dake yin aikin sufuri a fadin kasar nijeriya dama sauran kasashe na duniya sai dai filin yasamu tasgaro na rashin yin aiki a lokacin da yan ta addan boko haram suke ganiyan yaki a yankin ta arewa maso gabas sai dai daga bisani filin yadawo da cigaba da aikinsa kamar yadda akasanine filayen jiragen sama a nijeriya sukan cika da al ummah a yayin fara aikin hajji itama filin jirgin ba a barta a baya ba dan itama na daga cikin filayen jirage masu jigalar mahajjata zuwa kasar saudiya masana anta dayawa kuma kuma masana antu masana anta itace wuri ko cibiyan da ake samar da sababbin kayayyaki don amfanin yau da kullum iri daban daban ko kuma iri daya yadanganta da wace irin masana anta ce ko wani irin abu ne suke kyerawa suna aikine ta hanyar amfani da injina dan kyere kyere ko amfani da hannu da dai sauran wasu hanyoyi asalin masana antu sun farane daga shekarun da ake yin bauta a lokacin da ake tursasa bayi yin ayyuka a kamfanoni inda ake samar da kamfanoni wannan ne ma yasa turawan yamma sukayi ta jigilar bayi daga nahiyar afrika zuwa kasashen su kamar amurika da turai daga baya kuma sakamakon samun injina ne sai harkokin masana antu yayita habaka lawrence mark sanger sunar da aka rada masa an haife shi a ga watan yuli shekara ta a garin bellevue dake babban birnin kasar amurka wato washington ba amurike ne kuma mai samar da ayyuka a kafar yanar gizo dashi ne aka samar da manhajar wikipedia tare da jimmy wales sannan kuma shine ya kirkiri citizendium ya girma a garin anchorage dake jihar alaska a amurika a inda nanne mahaifansa suke sanger yana karamin yaro yake shaawan karatun ilimomi daban daban inda ya samu shaidar karatun digiri daga jami ar reed college a shekara ta da kuma digirin digirgir ko na uku daga jami ar jihar ohio a shekarar sanger yakasance daga cikin ma aikata a manhajoji daban daban wadanda suke samar da ilimomi a yanar gizo kuma shine shugaban mai gyara rubuta a nupedia a inda yaaamar da tsarin infanta baynai kuma yakasance shugaba mai kula da masu taimako na wikipedia a sanda aka kafa ta kuma shi yasamar da mafi yawan dokokin da ake amfani dasu a yanzu a manhajar sanger yabar wikipedia a shekara sannan tun daga nan yafara sukan manhajar ta wikipedia inda yake fadin cewa duk da cewar wikipedia tana inganci amma ta rasa a dogara da ita da wasu abubuwan saboda rashin girmamawa ga kwararru a watan octoba shekaran ne sanger yafara yin wani manhaja mai kama da wikipedia inda yasa mata suna citizendium a watan disamba ta shekarar ne aka sanarda cewa sanger yazama shugaban yada bayanai na manhajar everipedia sanger yakoyar a jami ar jihar ohio kuma yayi kokari wurin taimakawa a inganta aikin ilimantarwa na watchknowlearn kuma ya tsara manhajar karatu na yanar gizo wato reading bear shafinsa na yanar gizo itace larrysanger org kwamfuta na ura ce mai aiki da kwakwalwa wajen karba da sarrafawa da adanawa da kuma mika bayanai a sigogi daban daban wannan shine ta arifin kwamfuta a takaice bayan haka kwamfuta na tattare ne da manyan bangarori guda biyu bangaren gangan jiki wanda aka fi sani da hardware a turance sai kuma bangaren ruhi ko rai wanda ake kira software manhaja shima a turance kafin mu yi nisa mai karatu zai ji ana fassara kalmomin turancin nan sabanin yadda zai gansu ko yake ganinsu a cikin kamus dictionary hakan ya faru ne saboda a yanzu muna cikin wani zamani ne mai suna turban masana ko information highway kamar yadda bayani ya gabata a kasidar matambayi ba ya bata a wannan zamani kalmomin harsunan duniya zasu yi ta sauyawa ne iya gwargwadon fannin ilimi ko rayuwar da ake amfani da su don haka sai a kiyaye komfutoci ana amfani dasu wurin aiwatar da ayyuka a kamfani masana anta da kayayyakin da ake aiki a gidaje dasu wadannan komfutoci sun hada da kananan kayayyaki har da manyansu kamar abin dafa abinci na microwave rimotin tsara tv robotics na urar komfuta wayar hannu da sauransu komfutocin da aka kirkira da farko anyi sune dan taimaka wa mutane yin lissafi kawai kamar abacus sannan ansama cigaba a rayuwar dan adam ta yadda yafara kirkiran sabbin komfutoci dazasu taimakesa wurin yin ayyuka masu wahala da daukan lokaci na urar da aka fara kyerawa na komfuta dake amfani da wutan lantarki sune wadanda aka kyerasu a lokacin yakin duniya na ii komfutoci na zamani da ake yinsu ayanzu suna dauke da injinan dake aiwatarwa da gudanar da ayyuka acikinsu kamar shashin gudanarwa da ake kira da turanci central processing unit cpu da kuma wani bangare na kwakwalwan komfutar dake kula da ajiye abubuwan da aka sanya aciki shi dai fannin gudanarwa ta komfuta itace ke aiwatar da ayyukan daya danganci lissafi da nazarce nazarce da sauransu akwai fannoni daban daban dasuka hada komfuta akwai fannin kayayyakin dake waje wato output devices da na ciki wato input devices da kuma kayayyakin dake sanya aiki acikin komfutar da wadanda ake saukar da aiki dasu daga cikin komfuta wadannan sune keyboards mice joystick monitor screens printers touchscreen komfuta nada matukar amfani a rayuwar dan adam kofa daga kafa da turanci door wato hanya datake a bude kuma ana kulle ta murfin kofa shi ake kira da kyeure kuma ana hada shine da wani abu wanda aka samu daga wani abun mai karfi wadda ba za a iya budewa a cikin sauki ba kuma za a sha wahala wurin karyawa abubuwa kamar katako ko karfe kofa nada babbanci da taga sanadiyar dukkanin su a jikin ginin daki suke kofa dai mashigine kuma mafita ne na daki gida da sauran wuraren da ake shige d fice kofofin zamani ana yinsu cikin samfari daban daban wasu akan samasu gilasai da wasu kwalliya a jiki anasama kofa mariki dayake hadata da jikin ginin da aka kafata aciki inda shine kuma yake bayar da damar turata gaba ko baya ab bakr a iddq abdallh bin ab qufah larabci yarayu daga shekara ta ce zuwa augustan shekarar ce anhaife shi a ga watan octoba shekara ta a garin makkah kasar saudiya ya rasu a watan augusta shekara a garin madina anfi sanin sa da abu bakr yakasance babban sahabi kuma sirikin manzon allah ne muhammad tsira da aminci su tabbata gareshi abu bakar shine mutum na farko daya musulunci wanda yake badaga dangin manzon allah yake ba abu bakr yakasance maishawara ga manzon allah yayin rayuwarsa abu bakr al siddiq amir al mu minin lokaci khalifancinsa shine kahlifa na farko da aka samar akan wanda zai jagoranci musulmai bayan rasuwar manzon allah anbirne shi a masallacin manzon allah madinah qutaylah bint abd al uzza sun rabu umm rumn asma bint umais habibah bint kharijah yaransa maza abdullah ibn abi bakr abdul rahman ibn abi bakr muhammad ibn abi bakr yaransa mata asma bint abi bakr umm khultum bint abi bakr cikakken suna ab bakr abdullh bin ab qufa uthman abu quhafa salma umm ul khair yan uwansa maza mu taq quhafah ibn uthman yan uwansa mata umme e aamer quraysh banu taym zuri arsu sana arsa kasuwanci yayi khalifanci na tsawon shekara biyu da wata biyu da sati biyu da kwana daya umar ne ya gaje shi shahid da shaheed larabci ahd jam i larabci uhad mace ahda kalmar tasamo asali ne daga cikin kalmar larabci na qurani dake nufin shaida kuma ana amfani da ita a dangana wa wanda yayi shahada wurin mutuwarsa ana amfani da kalmar ga musulmi da suka rasu ta hanyar daukaka kalmar allah a matsayin girmamawa musamman wadanda suka mutu yayin jihadi ko a tarihi ga wadanda suka mutu wurin fadada addinin allah musulunci aikin yin shahada shi akekira da istishhad kalmar shahid a larabci na nufin shaida shaida a cikin sabon alkawari ko martyr asalin farkon kalmar martyr shahid yazo da dama acikin quran a siffar dake nuna shaida amma sau daya a siffar datake nuna wanda yayi shahada martyr mutumin daya mutu saboda addinin sa a wannan siffar ne daga baya yasamu amfani a hadisai sosai as with the english word martyr in the th century the use of the word shahid has come to have both religious and non religious connotations and will often be used to describe those who have died for non religious ideological causes shahid da turanci martyr shahidi a musulunce shine duk wani mutumin da aka kashe akan hanyar shahada kuma ana masa zaton ya mutu dan aljannah ne shi uthman ibn affan larabci wasu na rubutawa usman ko osman uthman yarayu daga shekara ta zuwa yunin an haife shi shekara ta dhl al qa dah ah a garin madinah an birne shi a jannatu al baqi dake madinah yakasance sirikin manzon allah muhammad tsira da aminci su tabbata agareshi halifan musulunci na uku daya daga cikin halifofi shiryayyu dan zur iar banu umayyah daga kabilar kurayshawa sanda sayyidina umar yarasu da shekaru uthmn yana da shekaru a duniya sai ya gaji umar bin khaddab bayan rasuwarsa yayi halifanci daga ga watan nuwamba shekara ta zuwa ga watan yuni shekara ta usman bin affan yarasu ne sanadiyar farmaki da aka afka masa an samu wasu yan tada kayan baya game da addinin musulumci tare da kin shugabancin sa wanda suka afka masa alhali yana karatun alqurni tarihi ya nuna an kashe shi ne akan zalumci wanda hakan yasa aka haura katangan gidarsa sannan aka kashe shi ali ibn abi talib ne ya gaje shi bayar rasuwarsa matayensa asma u bintu abi jahal ruqayyah bintu muhammad ummu kulthum bint muhammad fakhitah bintu ghazwan ummu al banin bintu uyayna fatima bintu al walid daughter of khalid ibn asid umm amr umm najm bint jundub ramla bint shayba na ila bint al furafisa zaynab bintu hayyan bakurayshe banu umayya affan ibnu abi al as arwa bintu kurayz uthman ya aure yar manzon allah ruqayyah kuma bayan ta rasune manzon allah yasake aura masa yar sa umm kulthum dukkaninsu sun kasance manyan ya yan manzon allah muhammad kuma yayyi ga fatimah yar manzon allah matar aliyu bin abi dalib saboda ya aura yayan manzon allah biyu ne yasa ake kiransa da dh al nurayn wanda ya mallaki haske biyu ali al ibn ab lib larabci translit yarayu daga satumba zuwa yanuar dan uwan manzon allah ne muhammad yayi halifanci daga shekara ta zuwa amma yan shi a na ganin shikadai yagaji manzon allah shine halifanci na hudu a musulunci ya mulki daga shekara ta zuwa yagaji sayyidina uthman bin affan wanda yagaje shi dansa hasan ibn ali na farko daga imamai din yan shia goma sha biyu akan bin yan shia zaydi da nizari ismaili an haife shi ka bah makkah hijaz saudiya shekararsa a garin kufa iraq rashidun empire wanda yakashe shi abdur rahman ibne muljim an birne shi a masallacin imam ali najaf iraq matayansa fatimah umamah bint zainab umm ul banin leila bint masoud asma bint umays khawlah bint ali bin abu talib dan kabilar banu hashim bakuraishe mahaifinsa abu talib ibn abd al muttalib mahaifiyarsa fatimah bint asad alhaji abdulmumini kabir usman shi ne sarki na arba in a jerin sarakunan katsina sannan kuma sarki na goma a jerin sarakunan fulani kuma sarki na huɗu a zuriyar sulluɓawa alhaji abdulmumini kabir usman mutum ne mai matuƙar son karatu a saboda haka ya kasance mai ilimin addini da na zamani kamar mahaifinsa haka nan kuma shi mutum ne mai son jama arsa wannan abu ne mai sauƙin tantancewa da isar ka fadar katsina ka ga yadda mutane ke kaiwa da komawa ba tare da wata fargaba ko ɗari ɗari ba jagora ne shi kuma abin koyi mutum ne mai fasaha jarumtaka da kuma gogewa a harkar mulki shi ne sarkin katsina na farko wanda ke da digiri a kansa am haifi alhaji abdulmumini kabir usman a ranar ga watan janairun shekarar shi ɗa ne ga sarkin katsina alhaji muhammadu kabir usman wanda shi kuma ɗa ne ga sarkin katsina usman nagogo shi kuma ɗa ga sarkin katsina alhaji muhammadu dikko alhaji dr abdulmumini kabir usman ya yi karatunsa na firamare a makarantar firamaren kwana dutsinma boarding primary school ta dutsinma daga shekarar zuwa daga nan kuma ya ci gaba zuwa makarantar sikandiren gwamnatin katsina government secondary school katsina wacce daga baya ta koma kwalejin gwamnati ta katsina government college katsina daga shekarar zuwa bayan kammala wannan makaranta ya samu zarcewa zuwa jami ar ahmadu bello da ke zariya daga shekarar zuwa a ƙarshe ya samu nasarar samun digiri a fannin soshiyoloji bachelor s degree in sociology daga jami ar ɗanfodiyo da ke sakkwato alhaji abdulmumini kabir usman ya zama magajin garin katsina hakimin birni da kewaye lokacin yana ɗan shekara a duniya yana kan wannan muƙami na hakimin birni da kewaye wanda a lokacin katsina tana matsayin ƙaramar hukuma a jahar kaduna sai aka ɗaukaka darajar katsina zuwa jaha a shekarar ya riƙe muƙamai da dama daga ciki akwai zamowarsa shugaban jami ar oba femi awolowo tun daga shekarar har zuwa inda aka canja shi zuwa shugabancin jami ar ilorin ya yi aiki a matsayin chairman na wasu ƙungiyoyi da ma aikatun gwamnati da hukumomi da aka yarda cewa sun haura a ranar ga watan maris na shekarar aka ayyana sunan alhaji dr abdulmumini kabir usman a matsayin sarkin katsina bayan da masu zaɓen sarki suka zaɓe shi a matsayin sabon sarkin katsina bayan rasuwar mahaifinsa alhaji muhammadu kabir usman an yi bikin naɗinsa aranar ga watan yuli na shekarar mutum mai son jama a da kuma yi musu hidima kamar alhaji dr abdulmumini kabir usman abu ne mai wuya a iyakance irin gudunmawar da yake baiwa jama a alƙaluma sun kasa ƙididdige ɗimbin mutanen daya ya samawa guraben karatu a jami o in ciki da wajen nijeriya sakamakon irin ayyukan taimakon al umma da yake yi ya samu kyaututtuka na girmamawa kamawa tun daga ƙaramar hukumar katsina har zuwa matakin jaha har zuwa matakin tarayya inda aka bashi lambar yabo mai taken commander of the federal republic cfr run daga ga watan december shekara ta kasar japan da amurika suna da jari nafi soka a bankin wanda yakai sai kasar sin tanada kasar indiya nada sannan akarshe kasar australiya ita kuma keda na jari the highest policy making body of the bank is the board of governors composed of one representative from each member state the board of governors in turn elect among themselves the twelve members of the board of directors and their deputies eight of the twelve members come from regional asia pacific members while the others come from non regional members the board of governors also elect the bank s president who is the chairperson of the board of directors and manages adb the president has a term of office lasting five years and may be reelected traditionally and because japan is one of the largest shareholders of the bank the president has always been japanese the current president is takehiko nakao who succeeded haruhiko kuroda in the headquarters of the bank is at adb avenue mandaluyong metro manila philippines and it has field offices in asia and the pacific and representative offices in washington frankfurt tokyo and sydney the bank employs about people representing of its members recep tayyib erdogan shine shugaban kasar turkiya na kuma shugaba maici a yanzu ya hau karagan mulki tun a shekara ta an haife shi a ranar ga watan fabreru shekara ta shahararren dan siyasa ne kafin yazama shugaban kasa shine firayim minista daga shekarar zuwa kuma mayo na birnin istanbul daga shekara ta zuwa ya kirkiri jam iyar justice da development party akp a shekarar inda yajagorance ta har tasami nasara a babban zaben kasar a shekara ta da kafin yabar shugabancin jam iyar yanemi shugabanci kuma yasamu nasara yazama shugaban kasar a shekara ta coming from an islamist political background and as a self described conservative democrat he has promoted socially conservative and liberal economic policies in his administration under his administration turkey has experienced democratic backsliding yaƙin duniya na da turanci world war ii akan kintse rubutun kamar haka wwii ko ww har wayau ana kiran shi da turanci second world war yaƙin duniya dai wani yaƙine da duniya baki daya suka afka a ciki wanda ya kwashi tsawon shekaru shida ana gwabzawa tun daga shekara ta har zuwa shekarar mafiya yawan kasashen duniya tare da ƙasashe masu ƙarfi sune suka ja daga a tsakanin su inda suke yaƙan juna hakane ya haifar da gagarumin gumurzu tsakaninsu wanda akalla mutane sama da miliyan ɗari ne suka tsunduma a ciki daga kasashe sama da talatin mafiya yawan ƙasashen da suka shiga cikin yaƙin sun saka dukkan tattalin arzikin su da masana antunsu da ilimin su na kimiyya da fasaha don ganin sun yi galaba a yaƙin yaƙin duniya na ii shine yaki mafi muni a duniya wanda dan adam bai taba gani ba inda aka samu rasa rayukan mutane daga miliyan zuwa miliyan yawan cinsu fararen kaya ne daga kasar soviet union wato rasha ayanzu da kuma kasar sin an sami kashe kashe kisan kiyashi akan yahudawa tsarin jefa bama bamai mutuwa sanadiyar yunwa da cututtuka da kuma amfani da makaman kare dangi a yaƙin atomic weapeons ansoma yaƙin ne daga ranar ga watan satumba zuwa satumba tsawon shekaru da kwana daya kasashen ƙawance allied countries sunyi nasara an kifar da gwamnatin nazi dake jamus an samu faɗuwar daulolin yankin japan dana italiya anfara amfani da makaman kare dangi wato atomic weapons inganta ayukka da jiragen sama rusa kungiyar league of nations ƙirƙirar majalisar dinkin duniya wato united nations fara ƙiyayya tsakanin kasar amurka da rasha fara yaƙin mummuƙe wato cold war jagororin ƙungiyar ƙawance na kasa da kasa wa yanda ake fada dasu abubuwan da akayi asaransu an kashe sojoji sama da miliyan an kashe farin kaya sama da miliyan adadin rayukan da aka rasa sama da miliyan ƙasar japan da ke son ta mamaye nahiyar asiya da yankin pacific ta fara yaƙi da kasar sin tun daga duk da cewar babu bangaren da yafito a fili ya ayyanar da yaki akan wanin sa ana dai ganin yakin ya soma ne a ga watan satumbar bayan mamaye ƙasar poland da ƙasar jamus tayi da kuma ƙaddamar da yaki da kasar faransa da ingila sukayi akan kasar jamus a karshen shekarar har zuwa farkon shekara ta sai dai irin gumurzu da shirin da jamus din tayi ne hakan yasa ta samu nasarar mallakar kusan duka nahiyar turai kuma sai suka kulla ƙawance da kasar italiya da japan axis powers a karkashin yarjejeniyar molotov ribbentrop pact of august jamus da ƙasar soviet sun rarraba tare da mallakar yankunan turai na kasashe kamar irin su poland finland romania da jihohin dake baltic bayan fara yaƙi akan kasashen dake yankin afirka ta arewa da afirka ta gabas da kuma faɗuwar ƙasar faransa a tsakiyar shekarar yaƙin ya koma mafi yawanchi tsakanin ƙasashen jamus italiya da kuma daular romania akan daular biritaniya sai kuma fara yaƙi a balkans da kuma fafatawar sararin samaniya a ingila wato aerial battle of britain da kuma harin sama tare dayin ruwan bomabomai da ƙasar jamus din tayi wa birtaniya wato blitzkrieg sai kuma fafatawar mallakar tekun atlantik da ya biyo baya ana chikin wannan bala in ne sai kuma kasashen haɗakar axis powers a turai suka ƙaddamar da hari akan kasar soviet union rasha wato operation barbarossa a ranar june hakan yasa suka bude wani sabon shafin yaƙin mafi muni a tarihi a kuma watan december japan ta kaddamar da wani hari a kasar amurka da wasu yankunan turawa dake yankin tekun pacific hakane yasa kasar ta amurka ta shiga yaƙin a gefen allied countries kuma ta ayyana yaƙi akan ƙasar japan hakan yasa ta samu goyon bayan kasar biritaniya amma sai ƙasashen dake ƙawance da japan na turawa suma suka mara wa japan din baya hakane yasa japan ta ƙwace yawancin yankunan turawa dake yankin tekun pacific wanda yawancin kasashen asiya suke ganinsa a matsayin wani shiri ne daga ƙasashen yamma na yin mamaye a yankunan su amma kuma bayan an watanni da suka gane wa idanuwan su irin zalunchin da axis powers keyi yasa dagabisani ra ayin mutanen ƙasashen ya juya akan su yaki ya tsaya a shekara ta bayan japan ta miƙa wuya kuma jamus da italiya suma anyi galaba akamsu a arewacin afirka da gabashin ta da kuma gagarumar nasarar da red army suka yi akan jamus da italiya a garin stalingrad dake soviet union a shekarar da kuma mamaye sicily da italiya da nasarar kasashen kawance allied powers a yankin pacific a kasashen ƙawance sun ƙwace yankin faransa daga hannun jamus wato d day invasion kuma itama kasar soviet union ta dawo da duka yankunan ta daga hannun jamus da ƙawayenta sa annan kuma a shekarar zuwa kasar japan ta sha kashi sosai a yankin asiya musamman a fafatawar da suka yi da amurka a tekun pacific wato battle of midway da kuma tsakiyar kasar sin da kasar burma hakan ya sanya su rasa dukkanin yankunan da suka mamaye yaƙi a nahiyar turai ya ƙare ne sanadiyar mamaye jamus da ƙasashen kawance allied countries da ƙasar soviet suka yi wanda yakai ga kama garin berlin da mutuwar adolf hitler da miƙa wuyan da jamus tayi a may bayan potsdam declaration daga kungiyar ƙawance a july ƙin da ƙasar japan tayi na miƙa wuya yasa ƙasar amurka ta jefa mata makamin ƙare dangi wato atomic bomb a garuruwan hiroshima da nagasaki a da ga watan augusta da kuma mamaye tsibirin archipelago imminent da ganin irin asarar rayukan da ake yi da kuma mamayen yankuna da kasar soviets ta ke chi gaba dayi a garuruwan manchuria da tsibirin kuril dake arewacin ƙasar ta japan hakan yasa sarkin ƙasar japan wato hirohito a ga watan satumba ya miƙa wuya wannan ya bada damar yin nasarar sojojin ƙawance a nahiyar asiya sai kuma aka fara tuhumar kasar jamus da japan akan laifukan yaƙi a kotunan international military tribunal imt da kuma the international military tribunal for the far east ko kuma imtfe aminu bello masari shi ne gwamnan jihar katsina mai ci ya zama gwamnan jihar ne tun bayan samun nasara a zaben a karkashin jam iyar apc mai mulki gabanin zamansa gwamna ya rike mukamin kakakin majalisar wakilai ta tarayya shine gwanman jihar katsina har zuwa yau a karkashin jam iyyar apc bayan da aka rantsar dashi a matsayin gwamna ba da dadewa ba sai gwamna masari ya baiyana cewa tsohon gwamnan da ya gabata watau barista ibrahim shehu shema ya ci kudaden da suka kai miliyan dari hudu wannan turka turka da wasu caje caje da ke da nasaba da kudi su ka sa hukumar economic and financial crimes commission watau efcc ta gurfanar da gwamna shema a gaban kotu kan cajin almundahanar kudade da suka kai kimanin biliyan goma sha daya n billion hakazalika gwamnatin masari ta kori zababbun shugabannin kananan hukumomi da aka zaba a lokacin gwamnatin pdp a nata bangaren jam iyyar pdp ta reshen jihar katsina ta shigar da karar gwamnatin jihar kan tunbuke zababbun shugabannin kananan hukumomin an haife aminu bello masari a mayu aminu bello masari yayi matsayin speaker a majalisar dokoki ta kasa sannan shine gwamnan jihar katsina tun harshen japan ko yaren japan da turanci kuma japanese yamato nihongo ihoo ihoo shi ne yare ko harshen da mutanen gabashin asiya ke amfani da shi wadanda adadinsu sunkai kusan mutane miliyan an fi amfani da harshen a kasar japan a yanzu a inda harshen shi ne harshen da ake amfani da shi a kasar harshen na daya daga cikin harsunan da ake kira da japonic ko kuma japanese ryukyuan language family kuma yana da dangantaka da wasu yaruka kamar korean an dai danganta harshen da harsuna kamar ainu austroasiatic da altaic harfofin rubutun harshen haruffan sin kanji kana hiraganakatakana japanese braille harshen japan bashi da wata alaka da harshen sin wato chinese language amma dai yana amfani da haruffan kalmomin harshen sin ko nihongo wato kanji a cikin rubutun ta kuma mafi yawan kalmomin harshen suna daga harshen sin din ne tareda kanji harufan rubutun harshen japan harshen na amfani da silabul biyu na mora linguistics a rubuce nihongo hiragana ko da kuma nihongo katakana or harshen na amfani da rubutun latin a wasu wurare da kuma lambobin na harshen wato japanese numerals sun fi yawa ne daga lambobin larabci wato arabic numerals tare da na harshen sin chinese numerals wani dadadden harshen da harshen ryukyuan or dialects ana ganin ya zo kasar japan ta hannun mazauna wadanda suka zo daga continental asia ko kusa da tsibirin pacific wani lokaci a farkon mid nd century bc the yayoi period wanda yamaye asalin harshen mutanen jmon tare da da dadadden harshen ainu wanda labari kadan ne aka samo a kan yanjapan din lokacin saboda rubutu kamar kanji wanda ya shige cikin hiragana da katakana daga baya a lokacin baizo nan ba daga china babu cikakken shaida da wani abu dazai nuna japanese ta kafu ne daga masa hadaddiyar tsohuwar old japanese tsohon japanese shi ne kawai abin da aka tabbatar daga cikin harshen japanese da yaduwar buddhism sai aka shigo da rubutun china zuwa japan farkon rubututtukan da aka samu a japan an yi su ne ta classical chinese amma an dauke su ne a matsayin japanese daga yana yin kanbun wasu cikin rubutun chinese sun nuna tagomashin japanese grammar kamar yadda jerin kalmomin suke for example placing the verb after the object in these hybrid texts chinese characters are also occasionally used phonetically to represent japanese particles rubutu na fari kojiki ansamo sa ne tun a karni th kuma dukkanin rubutun a chinese characters yake karshen old japanese yahadu ne tareda nara period a old japanese na amfani da man ygana yanayin rubutun dake amfani da kanji domin phonetic da semantic values based on the man ygana system old japanese can be reconstructed as having distinct syllables texts written with man ygana use two different kanji for each of the syllables now pronounced lang ja ki hi mi ke he me ko so to no mo yo and ro kojiki nada kalmomi amma daga baya babban cin dake tsakanin mo and mo ya bata bayan samun composition dinsq wadannan jerin syllables sun dawo zuwa a farkon middle japanese dukda wasu ansanya sune ta chinese influence dan samun karin syllables an hypothesized cewar old japanese s vowel system yafi yawa akan japanese din zamani dake kunshe da kusan eight vowels a cewar shinkichi hashimoto the extra syllables in man ygana yazone ta samun babban cin acikin vowels of the syllables in question wadannan ban bancin ne suka nuna old japanese nada eight vowel system in contrast to the five vowels of later japanese the vowel system would have to have shrunk some time between these texts and the invention of the kana hiragana and katakana in the early th century according to this view the eight vowel system of ancient japanese would resemble that of the uralic and altaic language families however it is not fully certain that the alternation between syllables necessarily reflects a difference in the vowels rather than the consonants at the moment the only undisputed fact is that they are different syllables a newer reconstruction of ancient japanese shows strikingly similarities with southeast asian languages especially with austronesian languages tsohuwar japanese baida ipa h amma akwai ipa wanda aka taskance a fu ipa wanda aka samar dashi daga ipa p man ygana also has a symbol for ipa je da yahade da ipa e kafin karshen lokutan saboda fossilizations na old japanese grammatical elements an cigaba da samun su a sauran harsunan the genitive particle tsu superseded by modern no akwai su a kalma kamar matsuge eyelash lit hair of the eye sabuwar kalmar mieru to be visible da kikoeru to be audible sun cigaba da abinda aka sansa da mediopassive suffix yu ru kikoyu kikoyuru the attributive form which slowly replaced the plain form starting in the late heian period kikoeru as all shimo nidan verbs in modern japanese did and the genitive particle ga remains in intentionally archaic speech farkon lokaci matsakaici na japanese shine japanawan lokacin heian na daga zuwa farkon middle japanese ya gamu da significant amount of chinese influence on the language s phonology length distinctions become phonemic for both consonants and vowels and series of both labialised e g kwa and palatalised kya consonants are added intervocalic ipa tahade da ipa w daga karni na th karshen farkon middle japanese yagamu da beginning of a shift where the attributive form japanese rentaikei da kadan kasan ya canja zuwa shshikei na verb classes din dake da biyu ma banbanta a karshen matsakaicin zamanin japanese yafaru ne daga zuwa kuma anraba sane zuwa sashe biyu wanda aka kiyasta da daidai lokacin kamakura da kuma lokacin muromachi kamar yadda sukazo na karshen da aka samu na irin middle japanese sune na first to be described by non native sources in this case the jesuit da franciscan missionaries and thus there is better documentation of late middle japanese phonology than for previous forms for instance the arte da lingoa de iapam among other sound changes the sequence ipa au merges to ipa in contrast with ipa o ipa p ansake shigar dasu daga chinese da ipa we yahade da ipa je some forms rather more familiar to modern japanese speakers begin to appear the continuative ending te begins to reduce onto the verb e g yonde for earlier yomite the k in the final syllable of adjectives drops out shiroi for earlier shiroki akwai wasu a modern standard japanese dasuka cigaba da rike asalin su e g hayaku hayau hay inda modern japanese just has hayaku dukda wanda ake amfani dashi amadadinsa a kiyayeshi a cikin gaisuwan garin o hay gozaimasu good morning this ending is also seen in o medet congratulations from medetaku karshen middle japanese nadauke da loanwords na farko daga wasu harsunan turai now common words borrowed into japanese a wannan lokacin yahada da pan bread and tabako tobacco now cigarette duk daga portuguese farkon harshen zamani na japanese nada banbanci tsakanin modern japanese shine dialect akai amfani dashi bayan meiji restoration saboda harsunan nada matukar kamanni farkon modern japanese anfi danganta shi da modern japanese farkon modern japanese da kadan kadan ya canja zuwa modern japanese lokacin karni th kawai bayan jim kadan bayan yakin duniya ii sai modern japanese yazamanto standard language inda aka fara amfani dashi a kasar a wannan lokacin da muke ciki japanese da amfani da katakana da kuma hiragana har wayau suna amfani da traditional chinese characters da akekira da han wanda ya canja zuwa kanji wanda shine irin rubutun da ake amfani dashi dan express ideas a harsunan japanese da chinese harshen japan na zamani ana ganin yafara ne tareda lokcin edo wanda yadauki tsawon shekaru tun daga har zuwa tun old japanese the de facto standard japanese shine kansai dialect musamman ma kyoto a yayin lokacin edo edo itace tokyo ayanzu yazama wani babban birni a japan sannan kuma edo area dialect yazama standard japanese tun karshen japan s self imposed isolation a samun shigowar loanwords daga harsunan yarukan turai yakaru matuka lokacin tun daga ansamu mafi yawan kalmomin da aka aro daga wasu harsunan kamar su jamusanci portuguese da turanci yawancin english loan words musamman dangantaka da fasaha misali pasokon kintsen dake nufin personal computer intnetto internet da kamera camera saboda yawan da english loanwords keda shi modern japanese has developed a distinction between ipa ti da ipa ti da ipa di da kuma ipa di wanda ana karshen kowannen su ake samunsa acikin loanwords muammar mohammed abu minyar gaddafi lafazi momr dfi yarayu daga shekara ta zuwa ga watan oktoba muammar al gaddafi da larabci amfi saninsa da konel gaddafi ko gaddafi yakasance da gwagwarmayar kasar libya ne dan siyasa kuma mai taimakon mutanensa ya mulki kasar libya matsayin sa na jagoran juyin mulkin da ta samar da jamhoriyar larabawa ta libya wato libyan arab republic da turanci tun daga shekarar har zuwa sannan aka canja sunan jagorancinsa zuwa shugaba dan uwa wato brotherly leader na babban jamiyar talakawa da akafi sanida great socialist people s libyan arab jamahiriya tundaga zuwa gaddafi yakasance danrajin cigaban larabawa ne amma daga baya ana ganin ya watsar da hakan yafara bin raayin kansa gaddafi yarike mukamai da dama aciki da wajen kasarsa daga ciki yarike shugaban kungiyar kasashen afirka wato african union au daga ga watan february zuwa watan janairu yayansa maza yayansa mata gaddafi yayi karatunsa a jami ar kasar libya da kuma jami ar soji ta benghazi gaddafi musulmi ne mai bin ahlus sunnah wato sunni islam mulkin kasar libya karkashin gaddafi shine shugaban sojojin libyan army tun daga mukamin sa komandan libyan armed forces yayi yake yake kamar haka an haife gaddafi a kusa da garin sirte daga gidan talakawa makiyayan larabawa gaddafi mai matukar kishin larabawa ne tun yana makaranta a sabha daga nan ya shiga royal military academy benghazi yana cikin soja ne yahada kungiyar data kifar da mulkin turawan yamma a kasar wanda suke amfani da sarkin kasar na waccan lokaci wato senussi mulkin idris a shekarar daga amsar mulki gaddafi ya sauya libya daga mulkin sarauta zuwa jamhoriya inda yan gwagwarmayarsa ke mulki da umurninsa daga nanne ya kora dukkani italiyawa da turawan dake da sansani a kasar zuwa kasashen su kuma ya karfafa dangantakarsa da sauran kasashen larabawa musamman da shugaba gamal abdel nasser s na kasar misra egypt tare da neman hadin kan kasashen afirka gaddafi ya kafa shari a a matsayin abun gudanar da dokokin kasar tare da daukan tsarin jagoranci musulunci ya mayar da arzikin manfetur din kasar mallakar gwamnati kuma ya rika amfani da kudaden domin karfafa sojojin kasar da taimakawa kasashen wake da taimakawa mutane wurin ginin gidaje kiwon lafiya ilimi da sauransu gaddafi ya sauya fasalin kasar libya zuwa mulkin daya kira jamahiriya wato kasar al ummah da turanci state of the masses a shekarar a shekara ta s zuwa s yakin iyaka tsakanin libya da kasashen misra d a cadi da taimakon yan tawayen kasashen waje da zargin da ake masa na daukan nauyin lockerbie bombing a kasar scotland yasa kasar tazama saniyar ware a duniya muhammadu kabir usman shine tsohon sarkin katsina kuma dan uwa ne ga sarki maici ayanzu wato sarki abdulmumini kabir usman ya zama sarki bayan rasuwan mahaifinsa usman nagoggo kuma yayan janar usman katsina ne an haifeshi a a katsina yayi karatu a makarantar midil ta katsina daga zuwa sarki yayi kwas na shekara ɗaya a kwalejin an sanda na kaduna kuma an bashi manaja kofu a sannan ya zama muƙamin doka a ya kuma yi kwas na ansandan ciki cid a lagos kuma a yaje ingila ya ƙara yin wani kwas akan ƙanannan hukumomi a midhurst sannan ya halarci cibiyar cid na landon a an naɗa shi kansikan en en katsina mai kula da ansanda da kurkuku da samar da ruwa a birane sannan an ƙara naɗa shi shugaban hukumar samar wa birane ruwa da kuma shugabancin ƙugiyar sikaut ta katsina a ya zama wakilin gaskiya coperation dake zaria kuma yayi aiki a hukumomin bayar da shawarwari a makarantar sannan ya zama shugaban club na wasan ƙwallon gora a katsina a alhaji muhammadu kabir usman ya samu muƙamai masu yawa a a shekaran aka naɗa shi hakimi watau magajin garin katsina an naɗa shi shugaban ƙwallon ƙafa ta katsina an zaɓe shi ɗn majalisar ƙwallon kafa ta katsina an bashi zakaran wasan ƙwallon doki na kuma an bashi kyautar lambar girma ta sadaukin kwara oon a tsakanin ya zama wakili a hukumar ilimi ta ƙaramar hukumar katsina shekarar shekara ce mai muhimmanci ga tarihin alhaji muhammadu kabir usman con domin a wannan shekaran ya zama sarki kuma ya gaji mulkinsu na iyaye da kakanni daga mahaifinsa alhaji usman nagoggo wanda yayi mulki daga zuwa shekaru mlik b anas b mlik b ab mir b amr b al rith b ghaymn b khuthayn b amr b al rith al aba anfi sanin sa da mlik ibn anas da larabci lrm ya rayu daga shekara ta zuwa ce ko kuma daga shekara ta zuwa ah akan kirashi da imam mlik malamin musulunci balarabe kuma faqihi alkali ne malamin tauhidi da hadisi malamin sunnahr manzon allah amincin allah sun tabbata agare shi an haife shi a birnin madina malik yakasance shahararren malamin hadisi a lokacinsa wanda yayi kokarin dabbakasu a dukkanin dokokin rayuwarsa da karantarwarsa ta yadda ya samar da tsarin faqihun da ake kira malikiyya bayan rasuwarsa karatunsa yacigaba da fadada da albarka tun bayan rayuwarsa har zuwa yau malaman lokacinsa suna kiranshi da imam din madina malamin madina karantarwa imam malik tasamu karbuwa da kauna daga al ummah daban daban tun a zamaninsa har izuwa yau musamman fannin karutunsa na fiqihu hakane yasa yazama daya cikin manyan malamai hudu da duniyar musulunci ta yarda da abi karantarwarsu wato mazhabar imamu malik malikiyya haka yasa tazama tafarki na koyi da bin sunnah a musulunci sanadiyar haka har zuwa yau ana bin tafarkin mazhabar malikiyya a kasashen duniya daban daban kamar mafiya yawan kasashen nahiyar arewacin afirka andalusiya kasar egypt da wasu yankunan kasashen syria yemen sudan irak da khorasan mazharbar malikiyya bawai kawai yan ahlussunah suka yarda da ita ba dan kuwa itace tafarki ga yan tariqa sufaye tare da shadiliyya da tijaniyyah sanadiyar ganin cewa imam malik yayi karatu ne a hannun jikan manzon allah saw wato dan yaron nana fatima alhasan ibn ali ja afar dukda yake malik yayi abubuwa da dama dan cigaban musulunci a tarihin addinin amma mafi shaharar aikinsa itace littafinsa wato muwatta ta kakasance tana daya daga cikin tsofaffi kuma mafi shaharar littafi data tattara hadisan manzon allah na farko kafin almajirinsa dalibinsa bukhari ya wallafa sahihul bukhari muwatta malik takasance daya daga littafan farko na shari a a musulunci cikakken sunansa baban abdullah mlik dan anas dan mlik dan ab mir dan amr ibnul hrith dan ghaimn dan khuthail dan amr ibnul haarith imam malik mahaifinsa shine anas dan malik bashi bane sahabi anas ibn malik wanda sunansu daya da mahaifiyarsa aaliyah yar shurayk al azdiyya a birnin madina circa zuriyarsu daga zuriyar kabilar al asbahi mutanen yemen amma kakan kakansa abu amir ya canja wurin zamansu zuwa garin madina bayan musuluntarsa musulunci a shekara ta biyu bayan hijri ko shekara ta ce kakansa malik ibn abi amir dalibin halipha umar ne kuma yana daga cikin wadanda suka tattara qur an a inda aka asalin rubuta su wanda sune aka hadasu zuwa littafi lokacin halifancin uthman kamar yadda littafin al muwatta ya bayyana shi imam malik mai tsayi ne kakkaura imposing of stature yanada haske sosai tareda da farin gashi da gemu da sanko yanada cikan gemu da launin idanu kore kasancewarsa wanda aka haifa kuma yarayu a madina yasa imam malik yasa daman kasancewa da shahararrun malamai na farkon musulunci ya haddace alkurani a samartakarsa wanda yakoyi karantawa daga malamin sa abu suhail nafi ibn abd ar rahman kuma a hannun sa ne yakarbi ijazah wato tabbaci da yarda na umurnin ya karantar da wasu ya kuma yi karatu a karkashin shahararrun malamai da dama wadanda suka hada da malam hisham ibn urwah malam ibn shihab al zuhri da kuma malam imam abu hanifa wanda yasamar da mazhabar hanafiyya karkashin jikokin manzon allah kamar jafar al sadiq wannan ne takara bayyanar da irin kusanci da girmamawa na zaman lafiya dake tsakanin ahlus sunnah hanafiyya da malikiyya agu daya isnadin imam malik na ruwayoyin hadisansa ana ganin itace mafi kyautatuwa da inganci kuma akikiran isnadinsa da silsilat al dhahab wato ruwaya ta sila zinariya daga shahararrun malaman hadisi harda imamul muhammad al bukhari jerin ruwayarsa ta zinari wanda manyan malamimai hadisai suka yarda itace take da isnadi mafi inganci ta hada da wato ta kunshi shi imam malik wanda ya ruwaito daga malamin sa nafi mawla ibn umar wanda shi kuma ya ruwaito daga abdullahi dan umar wanda shi kuma yaji daga manzon allah muhammad saw an ruwaito acikin hadisi ingantacce daga muhammad ibn isa at tirmidhi wanda manzon allah tsira da amincin allah sun tabbata agare shi yace ankusa mutane zasu fara bugun cikunnan rakuma domin neman ilimi kuma bazasu sami kowa ba fiye da mai ilimi malamin madina qadi ayyad al dhahabi da wadansu manyan malamai tare dasu sufyan ibn uyaynah abd ar razzaq as san ani ibn mahdi yahya ibn ma in dhu ayb ibn imama ibn al madini da dai sauran su sun yarda da cewar wannan malamin da manzon allah ke nufi imam malik ibn anas ne dan saida yakaiga shaharansa a karantarwa a garin madina mutane daga ko ina na duniya ke taruwa a masallacin annabi dan daukan karatun sa mazhab madhhab ko mazhaba itace hanyar karantarwa ko tafarkin da malaman farko na addinin musulunci suka koyar kamar yadda suka koya daga sahabban manzon allah tsira da amincin allah su tabbata agare shi ko ta hannun tabi ai wadanda suka koya daga sahabbai yarda da inganci da sahihancin karatunsu wadanda duk asalinsu daga manzon allah har zuwa sahabbansa har ya iso zuwa ga malaman shiyasa duk al umman musulmai tun a waccan lokaci har izuwa yau aka yarda da suzama tafarkoki na bi da gina addinin musulunci dasu akwai mazhaba hudu wadanda ko wanne kabi to anasaran in allah ya yarda cewar kabi manzon allah ne kamar yadda manzon allah yace kubi abubakar da umar da uthman bin affan da aliyu domin sune halifofi shiryaryu ashe kowane daga cikin manyan sahabban nan kabi to kamar kabi manzon allah ne dan yayi umurni a bin su haka suma mazhaba misali mazhabar imamu malik wato malikyya imam malik yayi karatu a hannun jikan sayyidina aliyu dan alhasan wato ja afar shi kuma ja afar yayi karatu a wurin sahabin manzon allah wato abdullahi dan umar wanda manzon allah yakecewa idan akwai wani mutum dayake bin sunnah ta to abdullahi dan umar ne haka dukkanin sauran malaman mazhaban idan ka duba zakaga duk suna da sila daga sahabbai sahabbai kuma daga manzon allah tsira da aminci sun tabbata agare shi cikakkun mazhaba hudu da ake dasu sune dukkanin mazhabobin nan sune musulman duniya ke amfani dasu kasashe daban daban su dauka mazhabar malamin da yarayu a garinsu ko kuma karantarwarsa da daliban sa sunfi yawa a garin ko nahiyar da suke ciki punjabi ipac en p n d b i gurmukhi a harshen pa ana fassarawa da pa pjb shahmukhi nastaliq da kuma pa ala lc pajb harshen ne da ake kira da harshen indo aryan kuma yanada sama da mutane miliyan yan asalin masu amfani dashi a kasashen dake tsakanin indiya da wadanda ke wasu kasashen duniya baki daya harshen asaline ga mutanen punjabi dama wasu kananan kabilu da cikin jihar punjab dake tsakanin kasar indiya wanda ya kai tun daga arewa cin indiya har zuwa kasar pakistan a shekara ta punjabi shine na th acikin yaruka masu yawan yan asali a duk duniya shine yaren da akafi amfani dashi a pakistan kuma na th a harshen da akafi amfani dashi a kasar indiya kuma na uku rd da ake amfani dashi a yankin kasashen indiya a kasar kanada itace yare na biyar da akafi amfani dashi bayan harshen turanci da faransanci da mandarin da kuma cantonese kuma akwai masu yaren da dama a daular larabawa da amurika da united kingdom austaraliya new zealand italiya da kuma kasar netherlands punjabi ya banbanta da sauran harshen indo european a wurin amfani da ta yanayin da muryar ke bada ma ana mahathir bin mohamad kalmar jawi ipa ipa may ma har bn mo hamad an haife shi a ga watan yulin shekara ta dan siyasar kasar malasiya ne kuma firayim minista maici ayanzu karo nabiyu shine shugaban gamayyar pakatan harapan kuma danmajalisar kasar dake wakiltar mazabar tarayya ta langkawi dake kedah kafin nan yarike firayim minista daga zuwa inda yazama wanda yafi dadewa a karagar siyasar mahathir tafi tsawon shekara saba in tun bayan shigarsa sabuwar jam iyar united malays national organisation umno a shekarar ya kirkira jam iyar kansa wato parti pribumi bersatu malaysia malaysian united indigenous party a shekara ta an haife shi da girmarsa a alor setar kedah mahathir yakasance maikwazo a makaranta haka yasa yazama likita yazama jigo a cikin jam iyar umno kafin yaje majalisa yayi tenure daya ne kawai sai yakasa cin kujerarsa kuma yayi rashin nasara ne da firayim ministan waccan lokaci wato tunku abdul rahman kuma an koreshi daga jam iyar umno yayin da abdul rahman yayi marabus mahathir yasake shiga umno da zuwa majalisa kuma karin girma zuwa fadar gwamnati a yakai matsayin mataimakin firayim minista kuma a aka rantsar dashi a matsayin firayim minista bayan ubangidansa yayi marabus hussein onn a lokacin mulkin mahathir a matsayin firayim minista na farko kasar malaysia tasamu cigaban zamani da farfadowar tattalin arziki kuma gwamnati ta fara kafa ayyukan gine gine mahathir yakasance shugaban daya jima a mulki yayi nasara harsau biyar a babban zaben kasar samun karfinsa yafaru sanadiyar cin gashin kanta da akaba hukumar shari ar kasar da kuma karfin masarautar kasar malaysia ya kawo dokar da aketa cecekuce akai ta kulle masu sukar gwamnati wato internal security act da kuma masu bin kananan addinai da abokanan hamayyar siyasa harda mataimakin firayim ministan daya kora a anwar ibrahim mahathir yayi fice a kin bayarda yancin mutanen sa da kuma kiyayyarsa akan bukatun kasashen yamma da tsarin tattalin arziki yasa alakarsa da kasar amurika da united kingdom da kuma australia da wasunsu tayi tsami a matsayin sa na firayim minista ya rika rajin cigaban kasashen da basu da karfin tattalin arziki da duniya bakidaya bayan yanar mulki mahathir yazama mai sukan shugaban daya zaba da hannunsa yagaje shi abdullah ahmad badawi a da kuma najib razak a dansa mukhriz mahathir shine chief minister dake kedah har zuwa farkon shekara ta a ga watan february mahathir yafita daga jam iyar umno dalilin goyon bayan firayim minista najib razak dukda malaysia development berhad scandal a september yayi wa jam iyar sa malaysian united indigenous party rijista a matsayin jam iyar siyasa kuma shine shugaban ta a january mahathir yazama dan takarar jam iyar gamayyar pakatan harapan danyin takarar firayim ministan malaysia a babban zaben a wani shirin yafewa anwar ibrahim da kuma iya bashi mukami idan ansamu nasara bayan samun nasarar jam iyar pakatan harapan a zaben an rantsar da firayim minista mahathir a may yana da shekaru shine tsohon shugaban kasa maici a duniya shine firayim minista dabai wakiltar yan jam iyar gamayyar barisan nasional ko wanda tagabace ta alliance party kuma mutum na farko da yayi mulki katsina jam iya biyu daban daban kuma ba a jere ba sallar layya babban sallah eid al adha larabci ar d al a lit da turanci feast of the sacrifice kuma ana kiransa da sallar yanka shine biki nabiyu da musulmai ke gudanarwa a duk duniya a kowace shekara dayan bikin shine karamin sallah ana ganin wannan babbar yafi daraja acikin biyun allah yakarrama annabi ibrahim abraham ne bayan yamika wuya gareshi akan yarda da yanka dansa annabi ismail daomin bin umurni da allah yabukace shi amma kafin annabi ibrahim ya yanka dansa sai allah ya aiko da babban rago yayanka sanadiyar hakane ake yanka kuma ake raba namar gida uku kaso daya sadaka ga mabukata nabiyu a rabawa yan uwa na uku wanda yayi layyar yaci abinsa a kalandar musulunci islamic lunar calendar babbar sallah tana zuwa ne a kowace goma th na watan dhu al hijjah a kuma kalandar duniya ta girigori ranar na canjawa a dukkanin shekara zuwa shekara ta hanyar rage kwanaki goma shadaya malikiyya mlik larabci ar makaranta ce dake daya daga cikin makarantu hudu na manyan mazhaban ilimin fiqihu a addinin musulunci wanda dukkanin ahlus sunnah na duniya bakidaya suke koyi dasu sanadiyar karantarwar imam malik ibn anas ne yasamar da mazhabar tun a karni na th makarantar imam malik ta dogara ne kacokan akan bin alkur ani da hadisi a matsayin tushen hujja ko yin kiyasi a karatuttukansa ba kamar sauran makarantun mazhaban ba kuma yana dabbaka ayyukan addinin musulman garin madina wadanda aka samu suna aikatawa a waccan lokacin hakane yasa imam malik yake cewa watarana yana karatu da aka zomasa da wani shubha yace wannan garin annabi ne kuma anan yarayu anan aka birneshi ya yansa da jikokinsa da sahabban sa duk sune suka koyar da ibadun da mukeyi ya wani zaizo da wani abu da bamu aikatashi kuma bamusan sa ba anan imam malik sai yabar aikin da aka kawo masa sai yayi umurni dasu cigaba da ayyukan addinin dasuka tarar iyayensu sahabai da tabi ai nayi wato sunnar manzon allah tsira da amincin allah su tabbata agare shi mazhabar malikiyya na daya daga cikin mafi girman al ummar ahlus sunnah ana danganta ta da madhhab shafi iyya a yawan mabiya amma batakai yawan masu bin hanafiyya ba ana bin shari ar addinin musulunci akan bin mazhabar malikiyya a kasashen dake arewacin afirka banda arewaci da gabashin kasar misra yammacin afirka cadi sudan kuwait bahrain daular masarautar dubai dake kasar daular larabawa da wasu bangaren arewa maso gabashin kasar da kuma wasu yankin saudiya ko ada can ana bin mazhabar malikiyya a yankin musulmai dake turai yankin da musulunci ke mulka a waccan lokaci a kasar turai musamman kasar andalus wato kasar spain da inda take mulka da daular masarautar sicily yankin dake italiya a yanzu a tarihi babban makarantar koyar da malikiyya a karni na th zuwa karni na th shine a babban masallacin uqba a tunisiya shafi iyya larabci shfi ko kuma shafei mazhaba ce daga cikin manyan mazhabobin addinin musulunci guda hudu da ake dasu wadanda ake amfani dasu wurin fayyace shari oin addinin musulunci wadanda al ummar ahlus sunnah ke bin tafarki akai kuma mazhaban ta suma ne sanadiyar babban malami alshaykh imam al shafi i yakasance daga cikin daliban babban malami imam malik a farkon karni na th sauran mazhabobi ukun sune hanafiyya malikiyya da kuma hanbaliya mazhabar shafi iyya itama ta dogara ne akan kur ani da hadisai ne wurin kafa hujja ko kiyasi a shari ar musulunci a inda kuma aka samu wasu ayoyin qur ani ko a wasu hadisai to mazhabar shafi iyya tana bin ijma ine wato abinda yakasance aka samu mafiya yawan sahabbai ko malaman dake a lokacin sa suke kai idan kuma ba a samu ijma i ba to mazhabar shafi iyya takan yi amfani da ijtihadin sahabban manzon allah ta amfani da wanda yafi kusa da wannan mas alar mazhabar shafi iyya takasance tun a farkon addinin musulunci itace take da yawan mabiya dukda cewar tazone a bayan mazhabar hanafiyya da malikiyya amma saidai samun karfi da fadadan daular usmaniyya ottoman empire sai ta rika canja duk daular datake mulka zuwa bin mazhabar hanafiyya daya daga cikin manyan babban cin dake tsakanin shafi iyya da hanafiyya shine shafi iyya bata yarda da istihsani ba a matsayin hanyar samun dokokin addinin musulunci ba saboda hakan yadogara ne akan yarda da kuma ikon dan adam ne kawai a dokan mazhabar shafi iyya ana samunta ayanzu a kasashe kamar somaliya eritrea ethiopia djibouti gabashin egypt da swahili coast hijaz yemen kurdish regions of gabas ta tsakiya dagestan chechen da ingush da kuma yankunan caucasus indonesia malaisiya sri lanka maldives kerala da kuma yankunan gabar indiya singapore myanmar thailand brunei da filifin mazhabar shafi iyya ta yadu ta hannun dalibansa wadanda ke birnin cairo makkah da baghdad mazhabar tasamu karbuwa a farkon musulunci a kasashe da dama inda shugaban dake jagorantar makarantar mazhabar dake iraqi wato abu ishaq al shirazi dake khorasan da al juwayni da al iraqi ibn al salah da mahaifinsa su suka hade suka yada mazhabar the shafi i jurisprudence was adopted as the official law during the great seljuq empire zengid dynasty ayyubid dynasty and later the mamluk sultanate cairo where it saw its widest application it was also adopted by the kathiri state in hadhramawt and most of rule of the sharif of makkah with the establishment and expansion of ottoman empire in west asia and turkic sultanates in central and south asia shafi i school was replaced with hanafi school in part because hanafites allowed istihsan juristic preference that allowed the rulers flexibility in interpreting the religious law to their administrative preferences the sultanates along the littoral regions of the horn of africa and the arabian peninsula adhered to the shafi i school and were the primary drivers of its maritime military expansion into many asian and east african coastal regions of the indian ocean particularly from the th through the th century afirka ta yamma ko yammacin afirka itace yammancin nahiya afirka majalisan dinkin duniya sun bayyana yammacin afirka a matsayin kasashe goma sha shida sune benin burkina faso cape verde gambia gana gini guinea bissau cte d ivoire liberia mali muritaniya nijar najeriya senegal sierra leone da kuma togo haka kuma harda wasu tsuburi yawan yan yammacin afirka sun kai kimanin mutane a kidayar shekarar mata sun kai kimanin maza kuma its age and widespread distribution and diversity across the continent makes its exact origin point within africa difficult to trace with any confidence kasashe goma sha bakwai ne kamar haka karin wasu fitattun hotuna na biranen yammacin afrika lagos island jpg lagos galleryfull jpg abuja federal capital territory jpg abuja federal capital territory jpg abuja federal capital territory jpg city of accra jpg city of accra jpg birninaccra abidjansib jpg abidjan plateau jpg abidjanpyramid jpg aerial view of kumasi in jpg kumasi jpg kumasi jpg porthacourt jpg pitakwa jpg ab abdullh muhammad ibn idrs al shfi larabci yarayu daga zuwa ce ko kuma zuwa ah hijra an haifi imam alshafi i a watan augusta shekara ta ce a garin birnin gaza bilad al sham a daular abbasiyya sannan ya kuma rasu a shatara ga watan janairun shekara ta ce yanafa shekaru al fustat a kasar egypt imam shafi i shehin malamin addinin musulunci ne kuma balarabe marubuci maikarantarwa yana daya daga cikin wadanda suka fayyace ilimin fiqihu na farko ul al fiqh a addinin musulunci anfi kiransa da shaykh al islm al shfi na kuma daya daga cikin manya manyan malamai hudu wadanda karatun su da ayyukan su wa addinin musulunci yasa aka kebe mazhabarsu amatsayin hanyoyi na dokokin bin addinin musulunci abisa sunnar manzon allah tsira da amincin allah sun tabbata agare shi mazhabar imam din itace shafi iyya makatantar fiqhu ce ko madh hab yakasance daya daga cikin manyan daliban imam malik ibn anas kuman yataba rike gwamnan najar an haife shi a garin gaza yayi rayuwa a garin makkah madina yemen egypt da kuma kasar baghdad imam alshafi i shine ya wallafa littafai da dama kamar risalah usul al fiqh kitab al umm malamansa sune shaykh imam abu hanifa da shaykh ja far al sadiq da kuma alshaykh malik sufyan ibn uyaynah muhammad al shaybani sayyidah nafisah bint al hasan ya karanatar da dalibansa kamar su imam ahmad ibn hanbal da shaykh ishaq ibn rahwayh da sauransu amad ibn muammad ibn anbal ab abdullh ash shaybn larabci ce ah akan kirasa da amad ibn anbal ko ibn anbal ko ibn hambal ko ahmad ibn hambal ko kawai imam amad wadanda yan sunnah ke kiransa yakasance balarabe ne malamin faqhun musulunci jurists theologian ascetic da hadisi da kuma sunnahr manzon allah tsira da amincin allah sun tabbata agare shi shahararren malamin addinin musulunci a zamaninsa sai da imam ibn hanbal yakaiga a duk lokacin sa babu wanda yakaiga matsayin sa kuma malamin da ake girmamawa wurin bin sunnah wanda yasa har ake masa lakabi da asalin shehin sunna a islama true shaykh of islam proof of the faith and seal of the mujtahid imams akan masa lakabi da sunaye kamar su tbi al tbi un jurist malamin tauhidi masanin hadisi defender of orthodoxy true shaykh of islam proof of the faith seal of the mujtahid imams reinforcer of the religion one who gathered the knowledge of the first and the last guardian of the prophet s traditions confirmer of relics makabartar da aka birneshi itace ake kira da kabarin imam amad dake birnin baghdad a iraq shine malamin da ake ganin yabi sunnah kuma daya daga cikin manyan malaman ta da irin karfin fasahar ilimin da allah yayi masa yataba ko ina daga cikin bangaren karatun sunnah one of the foremost classical proponents of the importance of using hadith literature to govern islamic law and life ibn hanbal is famous for compiling one of the most important sunni hadith collections the celebrated musnad an enormous compendium of prophetic traditions that has continued to wield considerable influence in the field of hadisi studies har izuwa a yau harwayau ibn hanbal shine wanda sanadiyar karantarwarsa ake wa makarsntarsa ta zama daya daga cikin manyan mazhabobi hudu da muke dasu wato mazhabar hanbaliyya a karantarwar sunnar manzon allah tsira da aminci sun tabbata agare shi na dokokin addinin musulunci ya karanta fiqhu da hadisi karkashin malami daban daban lokacin yana matashinsa ibn hanbal ya shahara a karshe karshen rayuwarsa sanadiyar gagarumin taimakon sa akan mihna wanda daular abbasiyya da al ma mun ta kindaya a kusan karshen mulkin sa wanda shugaban yanada goyon baya ga mu utazila masu cewar alkurani haltta ne wanda hakan yasaba wa karantarwar kuranin itakanta da take nuna ita maganar allah madaukakin sarki ne wannan yasa aka fara azabtar da malamin dan yakibin wannan koyarwar sai dai imam ibn hanbal yacigaba ne kawai da samun daukaka a wurin al ummar sa in the annals of islamic history throughout islamic history ibn hanbal was venerated as an exemplary figure in all the traditional schools of sunni thought both by the exoteric ulema and by the mystics with the latter often designating him as a saint in their hagiographies the fourteenth century hadith master al dhahabi referred to ibn hanbal as the true shaykh of islm and leader of the muslims in his time the adth master and proof of the religion a zamanin nan sunan imam ibn hanbal yazama wani abun cece kuce kasantuwar ganin cewa zuwa karantarwar wahhabiyawa a yanzu suna kikirarin shine jagoransu ko kuma dai karantarwar sa suke bi tareda da danganta kansu kuma da shahararren malamin nan daya sake jaddada karantarwar hanbaliyya a karni na goma sha uku wato shaykh ibn taymiyyah kodai da yake ansha hayaniya akan haka ga wasu manyan malamai masu cewar krantarwar ibn hanbal baida wani tasiri ko alaka da ta wahhabiyawa duk da akwai hujjoji inji wasu malamani masu ganin tsohpn karantarwa hanbaliya sunada banbancin akida sosai dana wahhabiyawan rich as medieval hanbali literature is in references to saints grave visitation miracles and relics akan wannan akantarwa ne yasa malamai dauko maganar ibn hanbal akan yin amfani da support for the use of relics as simply one of several important points upon which the theologian s opinions diverged from those of wahhabism hanbaliya mazhab larabci hambalee tana daya daga cikin manyan mazhaba hudu a addinin musulunci wadanda ke karantar da sunnahr manzon allah tsira da amincin allah su tabbata agare shi akan sanin fiqihun addinin musulunci an samu sunar mazhabar ne daga sunan babban malamin nan na kasar irak wato imam ahmad ibn hanbal wanda ya rasu a shekarar d kuma daliban sa suka zamadda sunar yacigaba da bin makarantar sa har izuwa yau mazhabar hanbaliya itace mafi karancin mabiya a duk cikin sauran mazhabobin addinin musulunci guda hudu da ake dasu wato sauran sune hanafiyya malikiyya da shafi iyya hanbaliya suma kamar sauran mazhabobin tana kafa shari ar tane daga bin quran da hadisi maganganu da ayyukan rayuwar annabi muhammad da kuma fahimtar sahabbai muhammad s companions in cases where there is no clear answer in sacred texts of islam the hanbali school does not accept jurist discretion or customs of a community as a sound basis to derive islamic law a method that hanafi and maliki sunni fiqhs accept hanbali school is the strict traditionalist school of jurisprudence in sunni islam mazhabar hanbaliya ana samun ta ne a kasar saudiya da qatar wadanda suka mayar da ita a matsayin dokar yin shari a fiqhu a kasansu mabiya hanbaliya sune suka fi yawa a masarautun dake kasar daular larabawa uae sharjah umm al quwain ras al khaimah da ajman harwayau akwai mabiya hanbaliya a kasashe kamar bahrain oman da yemen da wasu daga cikin mutanen kasar iraqi da jordanian bedouin amma basu dayawa mazhabar hanbaliya tasamu canji sosai daga wahhabiyaw a tarihi makarantar karamar ce a karni na goma sha takwas har zuwa farkon karni na ashirin amma zuwan muhammad ibn abd al wahhab da sarki al saud sun taimaka sosai wajen yasa mazhabar ta shiga kasashen duniya da dama sakamakon hakane yasa sunar mazhabar tasamu tasgaro daga wasu yankunan musulmai ganin cewa anyi amfani da sunan mazhabar ko madai malamin ta da kuma malamin daya farfado da karantarwar ta a karni na goma sha uku wato ibn taymiyyah kodayake wasu malamai sun musunta da cewa karantarwa ibn hanbal baida wani alaka ko tasiri akan akidar da wahhabiyawan kebi tunda akwai hujja kamar yadda malamin yakara daecewa hanbaliya da akidarta nada basu da wani kamanceceniya da karantarwa wahhabiyawan na yanzu as medieval hanbali literature is rich in references to saints grave visitation miracles and relics historically the hanbali school was treated as simply another valid interpretation of islamic law and many prominent medieval sufis such as abdul qadir gilani were hanbali jurists and mystics at the same time mazhabar hanafiyya larabci anaf tana daya daga cikin manyan mazhabobi hudu wadanda addinin musulunci ke dasu wurin karantar da sunnah r manzon allah tsira da amincin allah sun tabbata agare shi dan yin hukunce hukuncen fiqh itama dai mazhabar tasamu sunanta ne daga sunan babban malamin ta wanda makarantarsa ce ake wa mazhabar lakabi da wato alshaykh imam ab anfa an nu man ibn thbit yarasu a shekarar d shi a tabi i ne kuma dokokin akidarsa ansamo sune takiyayewar manyan daliban sa abu yusuf da muhammad al shaybani manyan mazhabobin addinin musulunci daman da sune wadannan hudun da suka shahara wato malikiyya shafi iyya da hanbaliya mazhabar hanafiyya itace mazhabar dake da mafi yawan mabiya a tsakanin musulmai masu bin sunnah a duk fadin duniya itace ake bi a kasashen sa suka taba kasancewa karkashin mulkin daular usmaniyya ottoman empire da daular mughal da masarautun shugababbin turkic dake indian subcontinent northwest china da central asia a yanzu ana bin mazhabar hanafiyya a kasashe da yankuna kamar turkiya da balkans syria lebanon jordan palestine misra wasu bangaren kasashen irak da iran bangaren rasha turkmenistan kazakhstan kyrgyzstan tajikistan uzbekistan afghanistan pakistan bangaren indiya da china da bangladesh a matsayin khalifah na hudu ali ya canja birnin musulunci zuwa kufa kuma yawaicin first generation musulmai sun koma nan da zama makarantar dokokin hanafiyya ta sanya yawancin shari unta akan bin abubuwan da sahabban farko suka zo dasu wadanda ke zama a iraq dukda daga baya hanafiyya anfara kiranta da kufan ko iraqi school a lokacin ali da abdullah dan masud su suka samar da asalin farkon makarantar tareda wasu mutane kamar muhammad al baqir ja far al sadiq da zayd ibn ali many jurists da historians sun rayu a kufa har daya daga cikin manyan malaman abu hanifa wato hammad ibn sulayman a farkon tarihin musulunci hanafi doctrine baa taskance taba saidai fiqh an tattara shi da taskance shi a karni na th shugabannin turkiya sune suka fara amfani da hanafi fiqh suka yarda dashi akan traditionalist medina based fiqhs which favored correlating all laws to quran and hadiths and disfavored islamic law based on discretion of jurists yan abbasids patronized the hanafi school from the th century onwards the seljuk turkish dynasties of th and th centuries followed by ottomans adopted hanafi fiqh fadadar turkawa yasa suka yada hanafi fiqh a cikin tsakiyar asiya zuwa kudancin asiya da kuma kafa daular seljuk timurid dynasty khanates da delhi sultanate ab anfa al numn b thbit b z b marzubn larabci yarayu daga shekara ta c zuwa shekara ce an haife shi a shekara ta hijri garin kufa umayyad caliphate ya kuma dasu a shekara ta hijri a birnin baghdad abbasiyya dan asalin parisa ne shi shi dan garin kufa ne ya shahara a karantar da fahimtar sa akan istihsan ya wallafa shahararren littafin nan wato al fiqh al akbar malamansa sune hammad bin abi sulayman ata ibn abi rabah zayd ibn ali ja far al sadiq da sauran manyan tabi in yakarantar da dalibansa kamar su imam malik ibn anas imam al shafi i muhammad al shaybani abu yusuf al tahawi ahmad sirhindi shah waliullah da sauransu anfi saninsa da ab anfa ko kuma imam ab anfa musamman a wurin mabiya sunnah yakasance dan karni na th ne mabiyin sunnah malamin tauhidi kuma alkali wanda asalinsa ba parise ne shine yasamar da makarantar hanafiyya ko hanafi mazhab wanda har wayau itace mazhabar dake da mafi yawan mabiya ahlus sunnah a duniya ana kiransa da al imm al aam the great imam and sirj al aimma the lamp of the imams a wurin mabiya ahlus sunnah an haife shi daga cikin gidan musulunci a garin kufa abu hanifa yatafi zuwa yankin hejaz dake kasashen larabawa a waccan lokacin yayinda yake matashi a nan ne yayi karatu a wuraren manyan malaman garin makkah da madina a matsayin sa na malamin akida kuma mai hukunci abu hanifa yayi suna akan yardarsa da amfani da hankali wurin yin hukunci da ma akida faqh dh ray makarantar abu hanifa itace ta zama zuwa makarantar maturidi school of orthodox sunni theology al umman zaydi shi a suma dai baa barsu abaya ba dan suna matukar girmama imam abu hanifa a matsayin wani babban malamin addinin musulunci kanem bornu empire ta kasance daula ce data taba kasancewa a inda ayau itace kasar cadi da nijeriya masanan kasashe larabawa suna kiran daular da kanem empire daga karni na th harzuwa sanda takasance daular musulunci bornu bornu empire a kanem empire ce tun daga shekara ta c zuwa takasance ne kasashen chad nigeria da libya a matukar girmar daular ta tattara kasashe ba kawai daukacin kasar chad ba takai har zuwa kudancin kasar libya fezzan da gabashin nijar arewa maso gabas din nigeria da arewacin kamerun a yayin da daular bornu take a shekara ta s zuwa takasance kasace a inda ake kira ayau arewa maso gabashin nigeria wanda tacigaba da girma fiye da daular kanem tatattari kasashen da ayau sune ko kuma suke daga cikin kasashe kamar chad nijar sudan da cameroon amsameta daga shekara ta s zuwa farkon tarihin daular ansansa ne da jerin masu sarautar ko girgam matafiyin bincike dan kasar jamus wato heinrich barth wanda aka gano a shekarar kanem takasance a kudancin dake yankin kasuwanci da ake kira wato trans saharan trade dake tsakanin garin tripoli da kuma yankin tabkin cadi baccin mutanen biranen kasar kawai ta tattari harda wasu kungiyoyin al ummu makiyaya masu amfani da harsuna kamar teda daza toubou yadda aka samu kanem nada rudani wasu tsoffin tarihai sun danganta samuwar kanem bornu da kifewar daular assyrian empire c bc har zuwa arewa maso gabashin tabkin cadi amma sai dai nazarcen zamani na goyon bayan cewar samuwar yankin yafi kusanci da shigowar yanciranin daga wani nazarin daya karbu ansamu cewar masarautar tafara kafuwa ne a shekara ta ad a karkashin makiyayan masu amfani da harshen tebu kanembu ance mutanen kanembu an tursasa sune sukabar yankunansu har zuwa kasar noma dake yankin kudu maso yammacin tabkin chadi daga matsin siyasa da desiccation a tsohuwar mazauninsu yankin nada yancin kanta tun asali walled city states belonging to the sao culture a karkashin mulkin duguwa dynasty kanembu sun mamaye sao bawai bayan sun dauki aladun matanen ba ancigaba da gwabza yaki tsakanin su har zuwa karshen karni na goma sha shida th wani nazarin ya nuna cewar batacciyar kasar agisymba wanda ptolemy ya ambata tun a tsakiyar karni na biyu nd ad itama mafiriyar daular kanem din ce kashim ibrahim shettima ga yuni zuwa ga yuli mutumin kanuri ne kuma ɗan siyasa ya riƙe shugabancin gargajiya a masarautar borno kuma minista ne na ayyukan jama a a shekarun s yazama waziri a masarautar borno bayan korar wazirai biyu da akayi sakamakon zarginsu da akeyi akan yadda suke gudanar da ayyuka a masarautar yakasance na hannun daman sardauna ahmadu bello an haife ibrahim a garin mazabar gargar yerwa daga gidan ibrahim lakanmi yafara karatun sa da koyon larabci da quran kafin yaje borno provincial school a shekara ta a kuma yasamu shiga kwalejin horo ta katsina inda ya kammala karatun sa da sakamakon malunta a ya fara aiki a matsayin malami a a borno middle school sannan daga shekara ta yazamanto provincial visiting teacher inda daga bisani akai masa karin girma yakaiga matsayin senior visiting teacher and education officer for the province of borno an bashi sarautar shettiman borno a daga nan ne akasansa da shettima kashim ya shiga siyasa a sanda aka zabesa zuwa majilisar arewacin najeriya northern regional assembly he as nominated from the north as a cabinet nominee daga nanne aka zabeshi a matsayin ministan tarayya na ayyukan jama a bayan nan kukuma yazama ministan ilimi a shekarar shehun borno yanada shi wazirin borno waziri ibrahim yazama gwamnan yankin arewacin najeriya a yacigaba da mulkinsa har saida akayi juyin mulkin soji a ga watan janairun shekara ta wanda takawo mulkin manjo general johnson aguiyi ironsi an nadashi cbe a kuma wanda yanashi shine kcmg a elizabeth ii elizabeth alexandra mary an haife ta a ga watan afrilun shekara ta itace sarauniyar united kingdom da wasu kasashen commonwealth elizabeth dai an haife ta ne a birnin london itace diyar farko daga gidan duke na york da matarsa duchess na york wanda daga bisani yazama sarki george vi matarsa kuma mahaifiyar sarauniya elizabeth ii sarauniyar tasamu karatun tane daga cikin gidan iyayenta a matsayin ta yar gidan sarauta mahaifinta yakaiga karagar mulki bayan kwace sarautar da akayi daga hannun sarki edward viii wanda dan uwansa ne a shekara ta wanda tun daga nan ne tazama maijiran gado tafara yin ayyukan al umma musamman aikin soja a yayin yakin duniya ii inda tayi aiki a karkashin auxiliary territorial service a ta auri philip duke na edinburgh tsohon yariman kasar greece da denmark wanda suke da yara hudu dashi charles yariman wales anne princess royal andrew duke na york da edward earl na wessex bayan rasuwar mahaifinta a watan februarun shekara ta tazama shugaban commonwealth kuma queen regnant na kasashe bakwai dake cikin commonwealth united kingdom kanada australiya new zealand union of south africa dominion of pakistan da ceylon tayi mulki da kawo sauyi dokokin kasashe kamar devolution in the united kingdom canadian patriation da kuma decolonisation of africa a tsakanin da adadin yawan kasashen da elizabeth ii ke mulka sun sauya kasantuwar wasu yankuna sun samu yancin cin gashin kansu wadanda suka hada da kasa kamar south africa pakistan da ceylon wanda aka canja wa suna zuwa sri lanka wasu kuma sun zama republics daga cikin ziyarce ziyarcenta na tarihi da huldodinta akwai state visit to the republic of ireland da kuma ziyararta ga ko ziyartan pope roma biyar manyan biki a rayuwarta akwai coronation in da murnar cikarta shekara ashirin da biyar a karagar mulki silver da na shekara hamsin golden da kuma diamond jubilees a shekara ta da dasuka gabata a yazama sarauniyar biritaniya ta farko da takai sapphire jubilee kuma itace mafi tsawon shekaru akan sarautar biritaniya har wayau itace tsahuwar sarauniyar data dade akan karagar mulki kuma mace shugaba datafi dadewa a duniya kuma mafi tsawon shekaru akan karagar mulki cikin shugabannin duniya dake raye a yanzu elizabeth ta fuskanci suka daga yan republican sentiments da na yanjarida royal family musamman bayan rabe raben auren ya yanta her annus horribilis a shekarar da rasuwar death in wadda tsohuwar surukuwarta ce diana sarauniyar wales dukda yake samun goyon bayan masarautar ya cigaba da karuwa hakama cigaba da karbuwarta da karin farinjinta an haife elizabeth a daidai karfe gmt ranar ga watan afriu shekara ta a lokacin mulkin kakanta namiji king george v mahaifinta duke din york wanda yazama king george vi shine da na biyun sarkin mahaifiyarta duchess din york wadda tazama queen elizabeth itace yar autan scottish aristocrat wato earl of strathmore and kinghorne an haife ta a caesarean section gidan iyayen kakanta dake london bruton street mayfair anyimata baptised daga anglican archbishop of york cosmo gordon lang a cocin buckingham palace a ranar ga watan mayu efn name baptism her godparents were king george v and queen mary lord strathmore prince arthur duke of connaught and strathearn her paternal great granduncle princess mary viscountess lascelles her paternal aunt and lady elphinstone her maternal aunt an rada mata suna elizabeth daga sunamn mahaifiyarta alexandra kuma bayan george v s mother wanda yarasu wata shida kafin a haife ta mary kuma daga her paternal grandmother an uwanta nakusa nakiranta da lilibet akan abinda takira kanta dashi ne da farko mahaifin mahaifinta na matukar sonta wato george v a lokacin tsakanin ciwonsa a ziyarar data rika kai masa yasamu tagomashi a jaridu da kuma tarihai tareda da taimaka masa wurin samun sauki yar uwar elizabeth daya itace princess margaret an haife ta a sunyi karatunsu a gidan mahaifinsu a karkashin kulawar mahaifiyarsu da kuma maikula dasu wato marion crawford karatunsu yafi mayarda hankaline akan tarihi harshe literature da waka crawford ya wallafa tarihin elizabeth da yarintar margaret wanda akaiwa lakabi da the little princesses in much to the dismay of the royal family littafi ya fayyace son da elizabeth kewa dokuna da karnuka yadda takeda tsari da halayyarta na daukan nauyin abunda ke karkashinta others echoed such observations winston churchill described elizabeth when she was two as a character she has an air of authority and reflectiveness astonishing in an infant yar uwar ta margaret rhodes ta bayyana ta matsayin yarinya mai wasa amma mai hankali da biyayya masarautar borno da turanci borno emirate ko borno sultanate takasance masarautar mulkin musulunci ce dake a jihar borno a nijeriya an samar da masarautar tun a farkon karni na th kuma ya yan gidan daular bornu data gabata ne suke jagorancin ta wanda aka samar tun shekara ta sarakan daular sunada lakabin shehun borno var shehun bornu sultan din borno u masarautar tacigaba da bayarda mulkin ta ga mutanen kanuri dake garin maiduguri jihar borno nijeriya amma da goyon bayan al umman kanuri miliyan daga sauran kasashe masu gadon sarautar ayanzu sune da al kanemi dynasty wanda yafara tun daga hawan muhammad al amin al kanemi a farkon karni na th wanda yamaye gurbin sayfawa dynasty wadanda suka yi mulki a alokacin karni na ibn khaldun larabci ab zayd abd ar ramn ibn muammad ibn khaldn al aram ya rayu daga may zuwa march yakasance balaraben historiographer kuma malamin tarihi ne ana ganinsa a matsayin daya daga cikin wadanda suka samar da ilimin zamani na historiography sociology economics da kuma demography jean david c boulakia ibn khaldn a fourteenth century economist journal of political economy pp ya shahara ne musamman akan littafin daya wallafa wato muqaddimah ko prolegomena introduction littafin ya ilimantar da masanan tarihin daular usmaniya na karni th kamarsu ktip elebi ahmed cevdet pasha da mustafa naima wadanda suka yi amfani da dokokin dake littafin wurin fayyace cigaba da cibayan daular ottoman empire hakamadai a th masanan turai sun tabbatar da muhimmancin littafin kuma suka bayyana ibn khaldun a matsayin daya daga cikin manyan malaman ilimi na wannan lokacin middle ages albert einstein an haife shi a march yarasu a april haifaffen kasar jamus ne theoretical physicist wanda ya samar da theory of relativity daya daga cikin ginshikan ilimin physics ayanzu tareda quantum mechanics ayyukan sa sun shahara ne akan philosophy din kimiyya mutane sun sansa akan mass energy equivalence formula which has been dubbed the world s most famous equation ya lashe kyautar ta nobel prize a physics dan ayyukan sa akan theoretical physics and especially for his discovery of the law of the photoelectric effect a pivotal step in the development of quantum theory a farkon fara aikinsa einstein yayi tunanin newtonian mechanics was no longer enough to reconcile the laws of classical mechanics with the laws of the electromagnetic field wannan ne yakaisa ga samar da special theory of relativity kansa a lokacin yana swiss patent office a garin bern switzerland however he realized that the principle of relativity could also be extended to gravitational fields and he published a paper on general relativity a with his theory of gravitation yacigaba da kokarin warware matsalar statistical mechanics and quantum theory hakan yakaisa ga yin bayani akan particle theory da kuma motion of molecules ya kuma yi bincike akan thermal properties of light wanda yazama itace farkon photon theory of light a he applied the general theory of relativity to model the structure of the universe einstein yayi rayuwa a kasar switzerland daga tsakanin shekara ta zuwa baccin shekara daya dayayi a prague daga nan ne yayarda yabar amfani da matsayin sa dan kasar jamus a sannan ya karbi sakamakon sa na diploma daga swiss federal polytechnic school daga bayan nan eidgenssische technische hochschule eth dake zrich a bayan zamansa mara kasa na tsawon shekara biyar yazama dan kasar switzerland a wanda yacigaba da rikewa har karshen rayuwarsa a shekara ta yasamu sakamako na phd daga jami ar zurich a wannan shekara ya wallafa four groundbreaking papers a lokacin dinshi annus mirabilis miracle year wanda yakaisa zuwa ga sanayyar makarantu a shekararsa einstein yakarantar da theoretical physics a zurich tsakanin zuwa kafin yabar berlin inda aka zabesa prussian academy of sciences nok wani kauye ne dake jaba karamar hukumar jaba a jihar kadunan nijeriya samun surar halittu da akayi da yambu a garin yasa aka rika amfani da suna garin yazama nan ne al adun nok take wadanda surorin su sune aka rika yin su a nijeriya tun a shekarar bc zuwa ad an gano wadannan sarrafofin hannun ne a shekarar lokacin gudanar da aikin hako ma adinai mai aikin bernard fagg ya binciki garin da kuma taimakawan yangarin ne yasa aka hako karin surarin da da dama kayayyakin kona karafa na kira suma ansame su a lokacin lokutan da aka fara binciken garin tun kafin a fara aikin kira ansamu konannun katakai a tsakiyar garin nok a shekarar ance katakan zasu kai tun shekara ta bc amma ana ganin akwai matsalar ta yadda aka tabbatar da hakan al adar nok da turanci nok culture takasance wata al umma ce da suka rayu tun a zamanin karfe kuma ayyukansu da kayayyakinsu wadanda akasamu a yankin ake dangantasu da sunan mutanen kauyen ham dake garin nok din jihar kadunan nijeriya wanda ananne aka samu shahararrun sarrafe sarrafan ayyukan su na farko a shekara ta al adun nok dai ansamesu ne a arewacin najeriya tun a bc kuma sun lalace ne a shekarar ad batare da wani abu ba amma dai sun sauki kusan shekaru kafin lalacewarsu amfani da karafa da kyere kyeren kayayyaki da kira anfara su a garin nok tun kusan bc ko kafin nan ma bayanai da aka samu musamman cikin amfani da harsunan su ya nuna cewar anfara sune tun a kafin shekarar bc ayyukan dasuka shafi kimiyya sun faro ne a kawai dan ayi binciken yankunan da akwai birne birne a garin da kuma dan fahimtar sarrafe sarrafan aladun mutanen musamman na zamanin karafa jaffa a harshen hebrew yafo da larabci yaffa wasu na kiransa da japho ko kuma joppa itace dadaddiyar garin dake kudancin bangaren da ayanzu yazama tel abib yafo tsohuwar birnin tashar ruwa ce na isra ila jaffa tayi suna ne tareda kasancewar anan ne labarun jonah annabi suleiman da saint peter na cikin baibul da kuma labarin da aka kaga na andromeda da perseus suka samo asali sannan kuma a yanzu garin yayi suna ne sanadiyar ire iren nau ukan lemun dasuke nomawa wadanda ake kira da for its lemun jaffa ansamu ambaton sunan garin a wasu littafan da suka fito daga egyptian da kuma amarna letters a matsayin yapu cewar an sanya wa garin sunan ne saboda yafet wanda daya ne daga cikin yayan annabi noah wanda kuma shine yasake gina garin bayan the one who built it after the flood the hellenist na danganta sunan da sunan iopeia ko cassiopeia mahaifiyar andromeda inda ake fashion duwatsu dake kusa da harbor yashara ne a matsayin inda perseus ya ceci andromeda pliny the elder danuwansa babba yadanganta sunan da iopa yarinyar aeolus ubangijin iska a cewarsu dan palestinian geographer al muqaddasi yane danganta garin da yaffa tsohon garin jaffa an gina ta ne akan wani tsauni tareda samun daman gabar tekun garin sosai dan wani dama na tsaron soji a tarihin kasar labarin tell of jaffa da aka kirkira ta hanyar tara duwatsu da kasa a karnoni da dama yasa tsaunin karin tsawo sosai archaeological yanuna cewar inda garin jaffa yake antaba zama a wurin tun a karni na bce harbourn asali na jaffa ana amfani dashi tun a zamanin tagulla birnin an kirkire shine a kusan bce an samu sunan garin jaffa garin ne a dadaddiyar egypt tun a kusan bce labarin daya shahara akan the taking of joppa ya tabbatar da kwace garin da pharaoh thutmose iii yayi whose general djehuty sun boye sojojin egypt a buhun huna wanda carried by pack animals sannan aka aika dasu camouflaged a matsayin tribute zuwa cikin birnin canaan anan ne sojojin suka fito suka kwace garin labarun ya zone kafin labarin homeric story of the dawakan trojan a karni biyu kuma ankara samunsa a amarna letters da sunan da misrawa ke kiransa wato ya pho ya pu ea l birnin na karkashin mulkin egypt ne harsai a bce jaffa an ambace ta sai hudu a cikin littafin hebrew bible amatsayin wani birni dake kallon hebrew tribe of dan bibleref joshua a matsayin tashar shiga na cedars of lebanon na solomon s temple bibleref chronicles a matsayin wurin da annabi jonah embarked dan tarshish bibleref jonah da kuma matsayin tasha dan cedars din lebanon dan second temple of jerusalem bibleref ezra jaffa an ambace ta a cikin littafin book of joshua a matsayin garin dake iyakar tribe of dan wanda sunansa na zamani yakoma gush dan for the center of the coastal plain the tribe of dan did not manage to dislocate the philistines from jaffa but many descendants of dan lived along the coast and earned their living from shipmaking and sailing in the song of deborah the prophetess asks why doth dan dwell in ships bayan canaanite da philistine dominion king david da dansa king solomon sun kwace garin jaffa and used its port to bring the cedars used in the construction of the first temple from tyre garin yacigaba da zama a hannun israelite har bayan rabewar united kingdom of israel a shekarar bce a kwanakin king hezekiah sennacherib sarkin assyria ya kwace yankin daga jaffa bayan wani lokaci na kwatan babylonia karkashin mulkin persia jaffa nada gwamnati ne daga phoenicians din tyre mayakan alexander the great sun zauna a jaffa sai daga baya tazama tashar seleucid empire harsai lokacin da maccabees maccabees x xiv suka kwace ta kuma hasmonean dynasty suka mulki garin lokacin first jewish roman war ankwace garin jaffa da kona ta daga cestius gallus malamin tarihin roman jewish josephus jewish war yayi rubutu cewa mazauna aka kashe a garin pirates dasuke aiki a sabon garin sun hadu da fushin vespasian wanda ya rushe garin kuma ya gina ganuwa a inda take dasanya roman garrison agurin labarin new testament game da saint peter wanda yadawo da dorcas ta cigaba da rayuwa dake cikin acts of the apostles tarihin yafaru ne a jaffa sai ake kira da girka latinized amatsayin joppa relates that while peter was in jaffa he had a vision of a large sheet filled with clean and unclean animals being lowered from heaven together with a message from the holy spirit telling him to accompany several messengers to cornelius in caesarea maritima peter retells the story of his vision in explaining how he had come to preach christianity to the gentiles in midrash tanna im in its chapter deuteronomy reference is made to jose ben halafta nd century traveling through jaffa jaffa seems to have attracted serious jewish scholars in the th and th century the jerusalem talmud compiled th and th century in moed ketan references rabi akha bar khanina of jaffa and in pesachim chapter refers to rabi pinchas ben yair of jaffa the babylonian talmud compiled th century in megillah b mentions rav adda demin of jaffa leviticus rabbah compiled between th and th century mentions rav nachman of jaffa the pesikta rabbati written in the th century in chapter mentions r tanchum of jaffa several streets and alleys of the jaffa flea market area are named after these scholars during the first centuries of christianity jaffa was a fairly unimportant roman and byzantine locality which only in the th century became a bishopric a very small number of its greek or latin bishops are known in jaffa was conquered by arabs under islamic rule it served as a port of ramla then the provincial capital al muqaddasi c described yafah as lying on the sea is but a small town although the emporium of palestine and the port of ar ramlah it is protected by a strong wall with iron gates and the sea gates also are of iron the mosque is pleasant to the eye and overlooks the sea the harbour is excellent jaffa was captured in june during the first crusade and was the centre of the county of jaffa and ascalon one of the vassals of the kingdom of jerusalem one of its counts john of ibelin wrote the principal book of the assizes of the kingdom of jerusalem saladin conquered jaffa in the city surrendered to king richard the lionheart on september three days after the battle of arsuf despite efforts by saladin to reoccupy the city in july battle of jaffa the city remained in the hands of the crusaders on september the treaty of jaffa was formally signed guaranteeing a three year truce between the two armies frederick ii fortified the castle of jaffa and had two inscriptions carved into city wall one latin and the other arabic the inscription deciphered in describes him as the holy roman emperor and bears the date of the incarnation of our lord jesus the messiah in jaffa was conquered by egyptian mamluks led by baibars abu l fida writing in described yafa in filastin as a small but very pleasant town lying on the sea shore it has a celebrated harbour the town of yafa is well fortified its markets are much frequented and many merchants ply their trades here there is a large harbour frequented by all the ships coming to filastin and from it they set sail to all lands between it and ar ramlah the distance is miles and it lies west of ar ramlah the traveller jean cotwyk cotovicus described jaffa as a heap of ruins when he visited in in jaffa was conquered by the ottoman sultan selim i and in the census of it appeared located in the nahiya of ramla in the liwa of gaza it had a population of households all muslim they paid a fixed tax rate of on various products a total of ake the th century saw the beginning of the re establishment of churches and hostels for christian pilgrims en route to jerusalem and the galilee during the th century the coastline around jaffa was often besieged by pirates and this led to the inhabitants relocating to ramla and lod where they relied on messages from a solitary guard house to inform them when ships were approaching the harbour the landing of goods and passengers was notoriously difficult and dangerous until well into the th century ships had to rely on teams of oarsmen to bring their cargo ashore on march napoleon captured the town in what became known as the siege of jaffa ransacked it and killed scores of local inhabitants as a reaction to his envoys being brutally killed when delivering an ultimatum of surrender napoleon ordered the massacre of thousands of muslim soldiers who were imprisoned having surrendered to the french napoleon s deputy commissioner of war moit described it thus many more died in an epidemic of bubonic plague that broke out soon afterwards the governor who was appointed after these devastating events muhammad abu nabbut commenced wide ranging building and restoration work in jaffa including the mahmoudiya mosque and sabil abu nabbut during the peasants revolt in palestine jaffa was besieged for forty days by mountaineers in revolt against ibrahim pasha of egypt rayuwa na zamantakewa a birnin ya sake dawowa ne a farkon karni na th a isaiah ajiman na istanbul ya gina synagogue da dakuna domin kwanan yahudawa akan hanyarsu na tafiya zuwa birnayen jerusalem hebron tiberias da safed garin ne yakasance akafi sani da dar al yehud kalmar larabci dake nufin gidan yahudawa kuma nan ne farkon mazaunan unguwa na yahudawa a jaffa zaban mahmud aja amatsayin gwamnan usmaniya sai yazama mafarin samun zaman lafiya da cigaba a birnin amma hakan ya katsu a da aka kwace birnin wanda muhammad ali na misira yayi by at least sephardi jews were living in jaffa the community was served for fifty years by rabbi yehuda halevi miragusa in the early s halevi leased an orchard to clorinda s minor founder of a christian messianic community that established mount hope a farming initiative to encourage local jews to learn manual trades which the messianics did in order to pave wave for the second coming of jesus in the british jewish philanthropist moses montefiore bought the orchard from halevi although minor continued to manage it jeddah ko jiddah ko kuma jedda da larabci birni ne dake tihamah a yankin hejaz dake gabar kogin maliya kuma shine babban birni a yammacin kasar saudiya itace mafi yawan al ummah a makkah province kuma itace keda babban tashar ruwa a kogin maliya tanada adadin mutane kusan miliyan hudu tun a kidayar kuma itace gari na biyu mafiya yawan al ummah a kasar saudiya bayan birnin riyadh jeddah itace cibiyar kasuwancin kasar saudiya jeddah ce mashigar garin mecca da medina garuruwa biyu masu tsarki a addinin musulunci kuma garuruwan yawon bude ido dangane da tattalin arziki jeddah tana fuskantar karin cigaba wurin sanya jari a abubuwan dasuka shafi kimiyya da kyerekyere dan tazamo kangaba a kasar ta saudiya dama yankin gabas ta tsakiya ansanya jeddah na hudu a biranen afirka da gabas ta tsakiya masu kirkire kirkira a a jerin sunayen birane dake kirkiran sabbin abubuwa jeddah nadaya daga cikin biranan shakatawa a kasar saudiya kuma ansanyata a cikin kasashe masu kyawu daga cibiyar nan na globalization and world cities study group and network gawc kasantuwar garin a gabar teku yasa mafi yawan abincinsu yazama kayayyakin ruwa ne da al adar da kuma kamun kifi wanda bazaka ga hakan asauran garuruwan saudiya ba da larabci taken birnin itace jeddah ghair fassara wato jeddah daban ce hakane yasa taken mafiya yawan al ummah garin da yanwaje suke amfani dashi ana ganin birnin jeddah a matsayin garin dayafi tarbar kowa da kowa a kasar saudiya akwai bayanai biyu da akayi aka samo asalin sunan da yadda ake rubuta shi wato jeddah kamar yadda jeddah ibn al qudaa iy the wanda shine shugaban quda a clan cewar sunan ansamo sane daga jaddah kalmar larabci ce dake nufin grandmother kamar yadda eastern folk sukai imani kabarin eve wanda ake ganin itace grandmother of humanity yana nan ne a garin jeddah hukumar addinin garin sun rufe kabarin ne da ginin kankare a duk saboda musulmai masu yin sallah a wurin matafiyi berber nan ibn battuta yaziyarci jeddah lokacin tafiyarsa na duniya a ya rubuta sunan birnin a littafin sa da jiddah hukumar foreign and commonwealth office na biritaniya da wasu rassuna na gwamnatin biritaniya sunfi amfani da tsohon spelling din jedda wanda yasaba da na yadda yake a turanci ayanzu amma a spelling ya canja zuwa jeddah t e lawrence yaji cewar duk wani sunayen larabci zuwa english was arbitrary acikin revolt in the desert jeddah is spelled three different ways on the first page alone a hukumar gwamnatin saudiya littafin ta da maps din birnin duk suna dake da sunan ne a rubutu da jeddah wanda ake amfani dashi ako ina a hakan riyadh da larabci ar riy najdi itace babban birnin kasar saudiya kuma garin dakeda mafi yawan al ummah fadin kasar yakai kimanin kilomita km mi tana nan ne a arewa maso gabashin makkah kuma harwayau itace babban birnin riyadh province kuma tana cikin garuruwan tarihin najd da al yamama taba nan ne a tsakiyar arabian peninsula akan wani babban plateau yawan al umman garin sunfi miliyan shida ankasa birnin zuwa gundumomi wanda shugaban birnin ke kula dasu wato shugaban riyadh da kuma hukumar cigaban birnin riyadh wanda gwamnan shine faisal bin bandar al saud shugaban ta na yanzu shine ibrahim mohammed al sultan riyadh itama tana daga cikin biranen duniya kyawawa lokacin zamanin jahiliyya birnin dayake a waccan lokaci a inda ake kira riyadh ayanzu itace hajr kuma an ruwaito cewar kabilar banu hanifa ne suka kafa ta hajr itace babban birnin yankin al yamamah wanda gwamnoninta sukeda hurimin gudanar da yawaicin tsakiya da gabashin arabia lokacin zamanin umayyad da abbasid al yamamah ta balle daga cikin daular abbasid a sannan garin yafada karkashin mulkin ukhaydhirites wanda suka canja birnin daga hajr zuwa kusan da al kharj daga nan garin yashiga cibaya na tsawon lokaci a karni na th matafiyin nan na arewacin afirka ibn battuta yayi rubutu akan ziyararsa zuwa hajr inda ya bayyana ta da babban birnin al yamamah kuma sunan ta itace hajr ibn battuta ya cigaba da bayyana garin a matsayin birnin canals da itatuwa wanda yawan al ummah ta ke daga cikin bani hanifa yace yacigaba da tafiya da shugaban su har zuwa makkah da yin aikin hajji daga baya garin hajr ya balle zuwa kananan gidaje da unguwanni daga cikin shahararrunsu akwai migrin ko muqrin da mi kal dukda sunan hajr an cigaba da amfani dashi acikin wakokin mawakan garin abinda aka dogara dashi dangane da sunan riyadh na farko yazone da jerin bukukuwa da aka ruwaito tun a karni na th a shekarar a deham ibn dawwas dan gudun hijira dake unguwan manfuha ya karbe ikon gudanarwar riyadh ibn dawwas ya gina katanga daya data zagaye the various oasis town in the area wanda tazamar dasu cikekken gari dunkulalliya sunan riyadh dake nufin gardens refers to these earlier oasis towns a muhammad ibn abdel wahhab yayi hadaka da muhammad ibn saud shugaban garin dake kusa diriyah ibn saud ya shirya kwace sauran yankin da burin shigo da ita karkashin mulkin kasar musulunci daya ibn dawwas na riyadh led the most determined resistance da hadin gwiwa da mayaka daga al kharj al ahsa da kuma banu yam clan of najran however ibn dawwas fled and riyadh capitulated to the saudiya a wanda yakawo karshen dogon lokacin da akai tayi kuma yakaiga kaddamar da first saudi state tareda diriyah a matsayin babban birni abu kabir da larabci wani kauye ne dake kewayen garin jaffa wanda wasu yan kasar misira suka samar da ita sakamakon cin galabar da ibrahim pasha yasamu akan mayakan kasar turkiya na daular usmaniya a waccan lokacin a yankin falasdinu yayin yakin falasdinu na an bar garin da kuma lalata ta amma bayan kafa kasar israila a sai bangaren garin yazama daga cikin kudancin sabon garin tel abib wanda akayi wa suna da giv at herzl da harshen hebrew kuma ma anarsa shine tsaunin herzl sunan garin dake fuskantar yahudawa sunan abu kabir an cigaba da amfani dashi wanda bangaren garin abu kabir koma duka garin ansauya masa suna zuwa tabitha daga tel aviv municipality a shekarar sojojin misira na shugaba ibrahim pasha sun kwace birnin jaffa da kewayenta bayan wani gwabza yaki da sukayi da mayakan daular usmaniyya a hakane yasa mulkin birnin karkashin misirawan yacigaba har zuwa musulman kasar misira sun zauna a ciki da wajen garin jaffa inda suka kafa kauyen sakhanat abu kabir da sakhanat al muzariyya da sauransu wani gari dake gabashin jaffa yawancin mutanen misira dake zaune aciki sun zo ne daga tall al kabir ko tel abu kabir sai suka sama wurin sunan mazauninsu jerin sunayen kauyukan daular usmaniyya da akasamu a yanuna saknet abu kebir a matsayin wani sansanin beduin dake da gidaje da yawan al ummah saidai yawan mutanen maza kawai aka irga a wani binciken na yammacin falasdinu an rawaito sunan da sknet abu kebr wato fassara ta mazaunan abu kebir p n great father charles simon clermont ganneau the french archaeologist ya ziyarci garin a yana neman inda tsohuwar makabartar yahudu take a joppa jaffa ya bayyana saknet abu k bir a matsayin hamlet kuma yadanganta tafiya a cikin extensive gardens that close in jaffa on every side to reach it ya fahimci cewar yayin lokacin ruwan bazara lunbunan dake tsakanin jaffa da saknet abu kabir na zama wani karamin tabki da ake kira al bassa daga mazauna garin tareda sanin cewa wannan sunan yan syria na amfani dashi ga tabkunan dake ciki duk season da tunin sunan bissah dake hebrew bible shima na nufin pond ne inda yanuna cewar kaman can kalmar larabci data hebrew ya nuna cewa kalmar zai yiwu yarukan arosa sukayi daga wani harshen daya gabace su karkashin wani kasida mai suna the jewish necropolis of joppa clermont ganneau yasanar da cewa bayan bincike dayayi da mazaunan fellahin peasants a abu kabir an jagorance shi tafiya kankanuwa daga hamlet dake tsakiyar wasu poorly tilled gardens inda yankauyen ke fashin duwatsun gini laid bare by their activities were sepulchral chambers hollowed out in the calcareous tufa yace makabartu irin wadannan ansame su a garuruwa n dake tsakanin abu kabir har zuwa mikveh israel da makabartar katolika wasu fellahin sun gaya masa of finds a tsakanin saknet abu kabir da saknet al abid kuma wasu sun gaya masa artifacts da suka samu daga nan daya daga cikin artifact ankawo masa yasiya karamin marble titulus with a four line greek inscription and a seven branched candlestick or menorah clermont ganneau identified this as helleno jewish funeral epigraphy ascribing it to hezekiah and writes that it settled once and for all the nature of the burial ground i had just discovered a wani wasika da palestine exploration fund suka wallafa he expressed his hope to return noting we must at least find two or three more inscriptions of the same kind coming from the same neighbourhood tareda nuna kaburburan a wani kewaye ardh ko jebel dhabitha yake nunin the great gardens outside jaffa bounded by a little hamlet called abou k bir abu kebir and by the well of aboa nabbout abu nabbut yahudawa necropolis was looted mainly during the late th da farkon karni na th dating the site is a challenge due to the lack of objects found in situ but estimates are that the tombs were used between the rd and th centuries ad yawancin necropolis na nanne yanzu a russian orthodox saint peter s church compound according to mark levine the biluim pioneers set up a commune among the orange and lemon groves of the abu kabir neighborhood between and the house used by the commune members is now located in the neve ofer neighborhood of tel aviv a yayin rikicin jaffa fadan yakai har abu kabir gidan yitzker na yahudawa sun mallaki dairy farm a wajen garin neighborhood wanda suke bayarda bayan dakuna a lokacin rikicin yosef haim brenner daya daga cikin pioneers of modern hebrew literature yana zaune anan a watan mayu dukda gargadi yitzker da brenner sunki subar gonan haka yasa aka kashe su tareda dan yitzker s teenaged son his son in law da wasu masu haya biyu kamar yadda jaffa ta fadada a s da s abu kabir was incorporated within the municipal boundaries of jaffa but retained much of its agricultural character it consisted of a main built up part bordering the jewish sector of jaffa from the south and several small concentrations of houses within the surrounding citrus groves a fara yaki a gabar dake tsakanin jaffa da tel aviv shugaban nin tel aviv sun nemi kai garuruwan yahudawa dake jaffa dan komawa tel aviv sun shirya cewar dukkanin manshiyya tareda hassan bey mosque da mafi yawan abu kabir neighborhood be transferred to the borders of the new jewish city and state a watan augusta british criminal investigation department cid barracks dake jaffa da police stations dake abu kabir da neve shaanan yan irgun sunfar masu domin sace makamai a abu kabir na nan ne a mashigar tel aviv akan babbar hanyar zuwa jerusalem a november rana daya bayan zaben un akan partition plan wani balarabe maraji a abu kabir akai wa wata motar fasanja tareda yahudawa aciki farmaki inda yakashe duka mutum ukun dake ciki yahudawa sun rama da kaddara da hari a december the haganah s kiryati brigade sun tarwatsa wani gidan larabawa a abu kabir and the izl torched several buildings four days later killing at least two persons during operation lamed hey hebrew for named for the casualties of an attack on the convoy of abu kabir was raided to cleanse it of the forces acting there a daren february the haganah struck simultaneously at abu kabir jibalia tel a rish and the village of yazur at abu kabir arabs were killed including the mukhtar and injured kamar yadda palestine post suka ce a february the haganah repulsed an arab attack on tel aviv from abu kabir a second major attack on abu kabir was launched on march the objective of which was the destruction of the abu kabir neighborhood by this time the neighborhood was mostly abandoned by its inhabitants and was guarded by a few dozen militiamen sappers blew up a number of houses and this was the first attack in which yishuv produced davidka mortars were used to shell the neighborhood inaccurate and very loud the mortars had a demoralizing effect claimed to have reached as far as gaza wata daya bayan kwato abu kabir david ben gurion yasamar da israeli provisional government that jaffa s arab population should not be allowd to return if there will be an abu kebir again this would be impossible the world needs to understand we are against million one against forty it won t be acceptable to us for abu kebir to be arab again walid khalidi ya rubuta cewar haganah zasu kammala rushe abu kabir kafin march on april the palestine post reported that in the abu kebir area the haganah dispersed arabs who tried to erect an emplacement facing the aka factory in givat herzl two arabs were shot as they approached the maccabi quarter after abu kabir was renamed giv at herzl although the arabic name abu kabir is still used by the now largely hebrew speaking population the tel aviv municipality offered prof heinrich mendelssohn director of the biological pedagogical institute the option of moving the institute to abu kabir and it was moved into a structure originally planned as a hospital haim levanon deputy mayor of tel aviv in the early s and mayor from energetically campaigned for the founding of a university in tel aviv the idea was realized on august when the municipal council of tel aviv yafo decided to transform the biological pedagogical institute into the academic institute of natural sciences under the leadership of prof mendelssohn which would form the core of a future university the abu kabir campus in southern tel aviv had students in its first year in the academic institute of jewish studies was established in abu kabir a university library was also founded new study tracks were opened a teaching staff was formed laboratories and classrooms were built and an administration established for the campus the l greenberg institute of forensic medicine locally known as the abu kabir forensic institute was established that year in the academic institutes were officially upgraded into the new university of tel aviv the zoological gardens became part of the university the zoological and botanical gardens were moved to the ramat aviv campus in the nature gardens still host the original facilities the gardens at abu kabir are recommended in an israeli guide to tel aviv as a destination for nature lovers in the tour book israel and the palestinian territories the former village of abu kabir is described as being located in a green space to the east of jaffa salvage excavations were undertaken by israeli archaeologists in the burial complex at saknat abu kabir in the tel aviv detention center known as the abu kabir prison is also in the area israeli media reported in january that the part or all of the area in south tel aviv known as abu kabir the hill or neighborhood was given a new name tabitha by the tel aviv municipality s naming committee annabi ibraham a s turanci abraham harshen hebrew avraham arhm larabci ibrahim shine baban addinai uku dasuka shahara a duniya wadanda ake kira da addinan ibrahimiya a yahudanci shine yasamar da alkawari wata muhimmiyar dangantaka ne tsakanin yahudawa da allah madaukakin sarki kamar yadda addinin su yanuna a kiristanci shine abin koyin duk wanda sukayi imani jewish ko gentile a musulunci kuma shine baban annabawa kasantuwar dukkanin annabawa da manzannin dasuka zo bayansa daga tsatsonsa suke wato daga cikin yayansa ne har zuwa kan annabi muhammad labarin dake cikin genesis yata allaka ne akan themes of posterity and land allah ya umurci ibrahim yabar gidan mahaifinsa terah kuma yazauna a kasar wanda asali anba canaan amma yanzu allah yayi wa ibrahim alkwari da ya yansa masu bukata da dama ansaka su agaba cikin wadanda zasu gaji garin bayan ibrahim da alkawuran da akayi wa ishmael akan kafa wata babbar kasa isaac dan ibrahim ta wurin yar uwarsa sarah ya gaji alkawuran da allah yawa ibrahim abraham ya mallaki a kabari the cave of the patriarchs a hebron wanda na sarah ne thus establishing his right to the land and in the second generation magajin shi isaac ya auri wata mata daga yan uwansa hakane yasa ya cire canaanites daga samun kowane irin gado daga baya ibrahim ya auri keturah da sauran yayansa shida amma lokacin da zai mutu sanda aka birne shi a gefen sarah isaac ne ya karbe duka kayayyakin ibrahim goods wanda sauran ya yan suka sami kyautuka kawai genesis tarihin ibrahim baza a kawai iya danganta ta da wani takaitaccen lokaci ba amma kuma kowa ya yarda da lokacin patriarchal age tareda exodus da kuma lokutan alkalai is a late literary construct that does not relate to any period in actual history a common hypothesis among scholars is that it was composed in the early persian period late th century bce sakamakon tashin hankali tsakanin jewish landowners wanda yazauna a judah lokacin babylonian captivity da bin hakkin kasar su ta hannun mahaifinsu ibrahim da wadanda suka dawo kuma suka tura nemansu akan al adun musa da the exodus ranil wickremesinghe mp ne harshen si harshen ta an haife shi a maris shekara ta dan siyasar kasar sri lanka kuma firayim minista na th maici a yanzu an zabe shi tun a ga watan janairu shekara ta karonsa na hudu kenan a matsayin firayim minista karkashin jam iyar united national party tun a kuma dan majalisar for colombo district tun daga kuma shine shugaban jam iyar united national front tun a zabarsa da akayi a shugaban cin hadakar a october wickremesinghe yataba zama firayim minista kafin wannan lokacin a shekarar may zuwa august sannan kuma a december zuwa april an zabe shi shugaban jam iyar a november bayan kisan gilla da akayi wa gamini dissanayake lokacin yakin neman zaben presidential election a january wickremesinghe an zabesa a matsayin firayim minista daga shugaban kasan maithripala sirisena wanda ya doke tsohon shugaba mahinda rajapaksa a zaben presidential election wickremesinghe yayi nasara a hadakar jam iyarsa na united national front for good governance a zaben parliamentary election da samun kujeru dukda bata samu zama mai rinjaye ba ansake zaben wickremesinghe a matsayin firayim minista da yan majalisar jam iyar sri lanka freedom party guda wadanda suka shiga cikin gwamnatin sa wickremesinghe was relieved of his duties as prime minister effective immediately on october by president maithripala sirisena with the appointment of former president mahinda rajapaksa as the prime minister of sri lanka which wickremesinghe has claimed unconstitutional and refused to accept resulting in a constitutional crisis chandrika bandaranaike kumaratunga harshen si harshen ta an haife ta a ga watan yuli yar siyasar sri lanka ce wanda itace shugaban kasa ta biyar na kasar sri lanka ta zama shugaban kasar daga november zuwa november itace shugaban kasa mace daya tilo da kasar ta tabayi har zuwa yanzu ba a samu yar uwarta ba yarinyar tsofaffin firayim ministan kasar sri lanka biyu ne kuma ta taba zama shugabar jam iyar sri lanka freedom party slfp wanda tayi marabus a shekarar a shekarar an zabeta a matsayin shugaban ofishin national unity and reconciliation chandrika bandaranaike an haife ta ne a ga watan june a wentworth dake guidford crescent colombo mahaifinta shine solomon west ridgeway dias bandaranaike mahaifiyarsa sirima ratwatte dias bandaranaike iyayenta sun koma wani gida dake rosmead place wanda mahaifin babanta yasaya bababanta mahaifinta s w r d bandaranaike yayi karatu lauya ne a oxford wanda shine minister of local administration a lokacin haihuwarta mai kishin kasa kuma left wing politician wanda a wannan lokaci ya kulla mabiya da akekira da sinhala maha sabha shine yaro daya tilo da mahaifinta sir solomon dias bandaranike the maha mudaliyar the chief ceylonese representative and advisor to the governor of ceylon ya haifa mahaifiyarta sirima ratwatte dias bandaranaike diya ce ga barnes ratwatte dissawa rate mahatmaya na balangoda lokacin mulkin mallakan biritaniya yafito ne daga zuri ar ratwatte dissawa dissawa na matale a signatory on behalf of the sinhalese to the kandyan convention of matashiya chandrika ta girma ne a cikin jindadi daga irin dukiyar gidan bandaranaike kedashi a gidansu dake rosmead place a colombo and at their family seat of horagolla walauwa wanda nan ne mazabar mahaifinta farkon rayuwarta yakasance lokacin da mahaifinta ke fara cin ribar siyasa a inda yazama cabinet minister of health and local government na farko lokacin da ceylon tasamu yanci a da kuma barin sa daga cikin jam iyar dake mulki da kuma bude sabuwar jam iyar sa wato sri lanka freedom party slfp tareda mabiyansa na sinhala maha sabha a contesting the elections that followed and strengthening the slfp in the periods between elections bandaranaike became the leader of the opposition in and prime minister in as prime minister he initiated several controversial legislation that struct racial discords in the island and he was assassinated in when chandrika was fourteen following the assassination bandaranaike s grieving widow took over the leadership of the slfp and led it to an election victory making her the first female prime minister in the world in therefore chandrika was involved in politics from an young age along with her siblings as she was the second of three children in the family her elder sister sunethra bandaranaike became a socialite and her younger brother anura bandaranaike joined active politics going on to become a cabinet minister and speaker of the parliament of sri lanka beirut beyrouth bayrut ko bairut harshen larabci itace babban birni kuma gari mafi yawan al ummah a kasar lebanon dukda cewar babu wani kidaya da aka gudanar a kwanan nan amma dai a an kiyasta mutanen zasukai yawan mutane miliyan zuwa miliyan a matsayin bangaren greater beirut garin na nan ne a wani peninsula dake tsakiyar gabar kogin mediterranean beirut itace babban tashar ruwa na kasar lebanon tana daya daga cikin tsoffin birane a duniya an samu mazauna a garin tun a shekaru da suka shude a tarihi anfara samun sunan beirut na farko ne a wani haruffan amarna daga sabuwar new kingdom of egypt wanda akace a shekara ta th century bc a beirut ne cibiyar gwamnatin kasar lebanon take kuma tana taka muhimmiyar rawa a fannin tattalin arzikin kasar tareda samun mafi yawan bankuna da wasu cibiyoyin hada hadar kudi a birnin kamar central district badaro rue verdun hamra ryad el soloh street da achrafieh sakamakon mummunar lebanese civil war beirut s cultural landscape underwent major reconstruction identified and graded for accountancy advertising banking finance and law beirut is ranked as a beta world city by the globalization and world cities research network sunan turancin beirut ansamo sa ne daga kalmar larabci wato bayrt kuma sunan ne a harshen faransanci wato beyrouth wanda aka taba amfani dashi lokacin da kasar faransa ta mamaye lebanon the arabic name derives from phoenician language berot ko birut wannan wani sauyi ne daga harshen canaanite da harshen phoenician kalmar be rot dake nufin rijiya in reference the site s accessible water table asalin sunan da iri da sunan birnin biblical beeroth lang he wanda shima wani garin ne daban dake kusan da jerusalem sunan anfara samun sa ne tun a karni na th bc lokacin da aka ambace ta sau uku a akkadian cuneiform tablets of the amarna letters wasikar da king ammunira sarkin biruta ya aika zuwa nowrap amenhotep iii ko iv na egypt an taba samun ambaton biruta a kalmomin armana na king rib hadda dake byblos tsohon greeks hellenized sunan dake matsayin bryts lang grc gre wanda romans latinized da berytus efn the roman name was taken in for the archaeological journal published by the faculty of arts and sciences at the american university of beirut yayin da takai ga kimanin samun roman colony sai aka canja ta kuma sunan aka mayar dashi zuwa lang la colonia iulia augusta felix berytus dan yahada da yan asalin da suka taimakawa garin a karkashin daular seleucid ancanja garin kuma aka fara kiransa da laodicea dan girmamawa ga mother of seleucus the great anbanbanta shi da sauran wurare da dama wadanda aka sanya wa suna dan girmama ta daga dogon sunan laodicea in phoenicia lang grc gre laodkeia h en phoinki ko laodicea in canaan lang phn sc lldk bknn jama atu izalatul bidi a wa ikamatus sunnah jibwis ƙungiyar addinin musulunci ce mabiya sunnahr manzon allah tsira da amincin allah su tabbata a gare shi ƙungiya ce da aka kafa ta da manufar yaqi da bidi o i wato ƙirqire ƙirqire a cikin addini da kuma tabbatar da biyayya ga annabi muhammadu aminci allah ya tabbata agare shi shi kaɗai tare da abubuwan da ya zo da su daga allah maɗaukakin sarki ba tare da daɗi ko ragi ba kamar yadda ƙungiyoyi masu kawo sauyi da gwagwarmaya a duniya suka sha wuya da suka daga hannun jama a a karon fari ita ma ƙungiyar izala ta sha fama da irin wadannan matsaloli amma daga baya ta yi nasara wajen kafa tsayayyen tsarin bin hanyar addinin islama ta yadda har wasu ƙungiyoyin da su ka fi ta daɗewa su ka dawo suna koyi da ita daga cikin muhimman manufofin wannan qungiya sun hadar da adamu a zango an haife shi a ran ga watan oktoba a shekara ta shahararren dan wasan hausa fim ne a masanan antar shirya fina finai ta kannywood dake a kano kuma mawakin hausa ne kuma mai koyar da rawa sannan kuma mai kida mazaunin garin kaduna sannan adam zango babban dan wasa ne wanda ya karbi manyan kyaututtuka adam a zango yayin fina finai da suka hada da ya ya na hubbi babban yaro nas dan kuka hisabi yar agadez hindu salma rumana fataken dare da dai sauran su a shekarar adam a zango ya ware kimanin naira miliyan tallafi ga yara marayu harma ya gurfanar da kudirinsa a fadan sarkin zazzau a gun mai martaba shehu idris adama ɓii ardo hassana anfi saninsa da modibbo adama dan fulani ne malami kuma mayaki yarayu daga ba en clan of fulbe ya jagoranci jihadi acikin yankin fombina dake cameroon da nigeria a yanzu sanadiyar zamana yankin yazama mallakar fulani a sakamakon adama s constant warring fulani a yanzu sune ethnic group mafi yawan al umma a northern cameroon da kashi sama da na duk al umman yankin wanda asali ba anan yankin suke ba is a remarkable feat kuma addinin islama itace addinin data mamaye yankin adama yayi karatu a kasar hausa har yasami title na modibbo lettered one sanadiyar karatun sa bayan kammala karatuttukansa ne sai yadawo gida gurin inda yasamu cewan usman dan fodio ya kaddamar da jihadi a sanda ya shiga cikin mutanen da suka ziyarci usman sai shehun ya umurci adama daya fadada yakinsa zuwa gabashi a matsayin lamidon fombina shugaban kasashen kudanci adama yahada mayaka ya yaki bata wani kauye dake kusada gurin ya kwace kauyukan da kuma samun mayaka da dama da karin jagorori wadanda suka dawo masa sai ya farma mandara babban gari kuma wadda tafi tsari maikyau a yankin kuma ya kwakkwace kananan kauyuka da dama wanda daga bisani yakarashe cin birnin dulo babban garin mandara cikin sauki yayin da mayakansa ke murna sojojin mandara sun sake kunnowa aka sake gwabzawa kuma sojojin suka sake dawo da garin dukda yayi ta cigaba dayakuna adama rayuwarsa tafi yawa a yola wanda tazaman masa babban gari ya shirya tsarin gudanar da sabuwar kasarsa wanda yamata suna da adamawa daga cikin sunansa adama ya shugabanci daular wanda daular ke biyayya ga usman dan fodio dake garin sokoto a karkashin mulkin sa akwai shugabannin kananan garuruwa da ake kira da lamibe singular lamido kauye itace karamar hukuma a gwamnatin sa a lokacin rasuwar adama a shekarar dansa muhammadu lawal yazama lamidon adamawa daular bata dade ba saidai yakunan mulkin mallaka sun rarraba da tarwatsa tsarin mulkin da adama yafara na kasar fulani mai yanci kwace garin yahaifar da illa sosai amma fulanin sun cigaba da zama mafi yawan al umman dake da yawa a yankin tareda da addinin musulunci a matsayin babban addinin su the herdsmen altered the land to be more suitable for herding cattle their primary pursuit the jihad also pushed those peoples who had lived on the adamawa plateau south into the forest the single most important event in the populating of southern cameroon annabawan musulunci hrsh lrbc sun hada da manzanni rasul dayawa rusul wadanda sukazo da wahayi ta hannun mala ika lrbc malikah da annabawa nab dywa anbiy wadanda sukazo da shari o i da musulmi suka yarda daga allah ne zuwa ga dukkan halittu wanda kuma annabawan nan ba a aiko su sai da harshen da al umman dake tare dasu zasu fahimta sani da yarda da annabawa a musulunci na daga cikin rukunnan imani shida kuma da ambato na musamman a qur an musaulmai sun yarda da cewa annabi na farko kuma shine mutum na farko da aka fara halitta adam wanda allah madaukakin sarki ya halitta mafi yawan wahayoyi daga cikin na annabawa a yahudanci da annabawa a kiristanci anfadesu a qurani saidai da dan banbanci kadan misali the jewish ilyas ana kiransa da elisha da yahudanci job shine ayyub isah kuma isa da sauransu at torah da akaba annabi musa ana kiranta datorah da musulunci kuma taurat psalms da akaba annabi dawuda itace zabura sukuma suke kira da zabur sai littafin annabi isah itace injila the gospel wanda ya banbanta a addinin musulunci shine annabi muhammad ibn abdullh wanda musulmai suka yarda da shine cikamakon annabawa khatam an nabiyyin wato annabin karshe kuma quran ne aka saukar masa amma ba bashi ya rubuta ta ba musulmai sun yarda da cewar itace littafin karshe kuma ita allah madaukaki ke tsare ta daga samun wani canji ragi kari ko kutse acikin ta destined to remain in its true form until the last day musulmai sun tabbatar da annabi muhammad shine manzo kuma annabin karshe dukda cewar ko bayan annabawa za a cigaba da samun salihsan bayi wato waliyyai amma wasu daga cikin mazhabobi makarantu mabiya sunnah sun kore batun ansan wahayi na waliyyai a imanin musulmai duk wani annabi a musulunci yana kira ne akan abubuwan dasune ginshikin addinin musulunci kamar kadaita allah bautan allah shi kadai kinyin bautar wani abu koma bayansa da aikata sabo da kuma imani ranar kiyama ko ranar sakamako da rayuwa bayan mutuwa duk kowannensu sunzo suyi kira zuwa addinin allah a mabanbantan lokuta a tarihi wasunsu sun sanarda zuwan annabi kuma manzon karshe daga allah wanda za a samasa suna ahmad and muhammad wadannan bayanan ansamesu acikin surorin alqur ani qur an sanda allah ya umurce isah daya tunatar da mutanen ya yan banu isra ila amma sai suka tuhume shi akan manzancinsa wa idh qla s b nu maryama y ban isra la inn raslu llhi ilay kum muaddiqal li m bayna yadayya mina t tawrati wa mubash shiram bi raslin ya t mim ba d s mu hu amadu fa lamm ja a hum bi l bayyinti ql hdh sirum mubn and remember jesus the son of mary said o children of israel i am the messenger of allah sent to you confirming the law taurat which came before me and giving glad tidings of a messenger to come after me whose name shall be ahmad but when he came to them with clear signs they said this is evident sorcery quran sura as saf ayah karekare ko kuma karaikarai kamar yadda ake furta sunan ƙabilar ka rai ka rai daya ne daga manyan harsunan arewa maso gabashin najeriya mafi girman sashen da al ummu masu wannan harshen suke da zama sun hada da jihar yobe da kuma bauchi garin jalam dake karamar hukumar dambam a jihar bauchi shi ne babban birni mafi tsufa da kuma dadewa daga garuruwan al ummar karaikarai kuma a cikin shi wannan gari ne ake gudanar da manyan bukukuwan al ada na al ummar karaikarai da suka hada da bikin bala bar ma jalam a filin wasa da sukuwa dake kofar fadar mai martaba sarkin jalam hrh alhaji saleh ibn muhammad nyako tarin bayanai da aka tattara daga bincike da kuma tarihi na zantukan baka da dama sun bayyana asalin al ummar karaikarai da samuwar harshen su daya daga cikin fitattu a jerin wadannan bayanan shi ne wanda adamu a a ya wallafa a littafinsa mai suna takaitaccen tarihin al ummar karaikarai inda ya bayyana cewa asali al ummar karaikarai sun fito ne daga tsatson sarauta na gidan tabba ui awal na ƙabilar banu humaira dake ƙasar yemen wadda take yankin yammacin daular larabawa bayanin yayi nuni da hakan a matsayin tushen samuwar al ummar karaikarai din da aka sani a yau sai dai kuma a ra ayin batten kamar yadda ya rubuta tashi ruwayar a cikin littafinsa cewa yayi al ummar karaikarai tsatso ne na jinsin larabawa mazauna yankin gabas ta tsakiya inda kuma tsohon birnin su wani gari ne a daular misira wato ƙasar masar bayanin ya kuma dora da cewa asali kuma al ummar karaikarai kafin zamanin zamansu a masar sun fito ne daga yankin nahiyar asiya wato yankin da aka yi imanin cewa can ne mafarin samuwar dukkanin wasu dadaddun kabilu da harsuna na jinsin dan adam wato abinda batten yake kokarin nunawa anan shi ne al ummar karaikarai da harshen su na daga jerin dadaddun al ummar da suka fara wanzuwa a doron duniya shi ma mai madubi kamar yadda a b hassan ya kattaba a na shi littafin kusan yana da ra ayi iri daya da na a a adamu cewa asali al ummar karaikarai tsatson larabawan daular yemen ne amma kuma bayanin na sa ya dora da cewa bayan da labarin kafuwar garin fustat dake daular masar ya riski al ummar karaikarai a mazaunin su dake kasar yemen wanda kuma shugaban rundunar musulmi masu yakin jihadi da suka fito daga kasar ta yemen din ne ya kafa garin wato amr ibn al as a shekara ta ad an samu wasu daga daga cikin al ummar karaikarai da suka kaura izuwa wancan garin na fustat inda suka cigaba da rayuwa anan tare da sauran al ummun da suka tafi tare da su daga yemen wanda hakan ya sanya kaso mafi yawa daga al ummar da suka fara zama a birnin duk sun kasance yan asalin kasar yemen ne sai kuma wasu al ummun da su kuma suka fito daga yankin gabas ta tsakiya wadanda suka hada da mutanen daular romawa hibirawa daga kasar isra ila da kuma yahudawa wanda duk suka hadu suka cigaba da rayuwa a wannan garin na fustat har izuwa zamanin rushewarsa a shekara ta sakamakon farmaki na wani yaki daga daular rum wannan bayani ya zo daidai da ruwayar da babban kundin adana tarihin duniya ya kattaba ƙarin wani abin sha awa game da tarihin al ummar karaikarai shi ne ba a samu bambance bambancen a zo gani ba dangane da bayanan da aka kattaba da kuma wadanda aka samo na daga tarihin zantukan baka abu mafi daukar hankalin kuma shi ne yadda bakin daukacin masana tarihin ya zo daya ta fuskar bayanin su na cewa noma ne sana ar da al ummar karaikarai suka fi yin fice akai hakan kuwa ya zo a cikin littafin da a b hassan ya rubuta inda yake bayyana cewa bayan al ummar karaikarai sun shiga garin fustt ba su manta da sana ar su ta gado ba wato noma wadda suka gada tun kaka da kakanni a kasar su ta yemen daga cikin dadaddun abubuwan da tarihi ya nuna cewa al ummar karaikarai sun dade suna nomawa tun a wancan zamanin da suke yemen shi ne noman gangala gurjiya mai ƙoƙo wadda a harshen karaikaranci ake kiranta da suna dibru sai dai a lokacin da suka shiga daular misira tarihi ya nuna cewa sun tarar da mutanen wannan yanki wadanda tuntuni suka gabace su zuwa wajen suna noman gyada wadda a gabannin zuwan al ummar karaikarai wannan wajen a baya can ba su san wannan iri na gyadar ba sai a zamanin wannan tafiyar da suka yi zuwa garin fustat bisa wannan dalili ne kuma sai karaikarai suka sanyawa shi wannan bakon irin wato gyada suna dibru ta masar yayin da ita kuma gurjiya sai suka kara mata kalmar jagu daga nan ne kuma aka samo sunayen wadannan iri guda biyun a harshen karaikarai wato gyada da kuma gurjiya inda ake kiran su da suna dibru t masar wanda ma anar sunan yana nufin gyadar kasar masar ita kuma dibru t jagu ma anar sunan shi ne gyadar gida ƙarin bincike da nazarce nazarce akan al ummar karaikarai sun kara bada tabbaci kan sahihancin wadancan zantuka da aka kattaba a littattafan tarihi da dama har da ma wadanda na ambata cewa sun samu ne ta hanyar zantukan baka wanda tsofaffi kan bayar akan wannan al umma da ake kira da karaikarai daga cikin muhimman abubuwa daga jerin bayanan da na samo a sakamakon binciken da na gudanar na kuma tattara shi a dan wannan rubutun kuwa shi ne a karshe an gano cewa akwai kusanci da kuma kamanni ta fuskar al adu yanayin zamantakewa da tsarin tafiyar da mulki da kuma kusancin harshe a tsakanin al ummar karaikarai da kuma al ummun daular larabawa mazauna yankin gabas ta tsakiya duniyar masana ilimin harsuna da ta masu ilimin tarihi sun yi amanna cewa cudanya da zamantakewa a tsakanin al ummu masu al adu daban daban tana yin tasiri ga junan su inda a karshe hakan kan kawo musanyar dabi u al adu da ma sauyin harshe ta hanyar aron kalmomi da kuma amfani da sabbin kalmomi daga wani harshen zuwa wani wanda kuma ta hanyar hakan ne ake samun fadaduwa da kuma bunkasar harshe har ma ci gaban sa nazarin kuma ya sake nuni da cewa a wasu lokutan ma wannan ire ire na shi wannan tasirin da wani harshen kan yi akan wani kan iya zama sanadi na bacewar harsunan da ba su da karfi kamar dai yadda ya faru akan harsunan duniya da dama bisa nisan tafiya a cudanya da kuma juyawar zamani bayan gudanar da bincike na masana tarihi da suka gabata an gano cewa kamar yadda wani harshen kan yi tasiri akan wani haka harshen larabci da kuma hibiranci yaren al ummar kasar isra ila da al adunsu suka yi matukar tasiri akan na al ummar karaikarai da kuma harshen karaikarainci wanda saboda karfin wannan tasirin nasu akan al ummar ne ya sanya har izuwa wannan lokaci ake cigaba da samun tarin wasu abubuwan da dama wanda har kwanan gobe al ummar karaikarai din ba su rabu da su ba asali ma sun zamo sashe ne na al adun karaikarai din wanda ake amfani da su wajen bambance su daga wasu kabilun a duk inda suka tsinci kan su an danganta wannan tasiri da harsunan al ummar larabawa mazauna yankin gabas ta tsakiya suka yi akan al ummar karaikarai da cewa akwai yiwuwar ya faru ne tun a zamanin da suka yi rayuwa a garin fustat na tsohuwar daular masar kimanin shekaru dubu da dari biyar baya misali daga jerin wadannan tasiri da harsunan mutanen gabas ta tsakiya suka yi akan al ummar karaikarai da kuma harshen su shi ne yadda aka gano kamanni tsakanin sunayen gargajiya na al adar bakarkarai da kuma na larabawan yankin gabas ta tsakiya wato masu harshen larabci da kuma hibiranci wadanda mazauna ne a kasar isra ila da wasu sassa na kasashen jodan da wasu yankuna dake kan iyakar kasar falasdinu a wancan lokaci a binciken an gano yadda wasu sunaye na wadancan larabawan suka zamo iri daya sak da irin sunayen gargajiya na bakarkarai ba tare da an samu bambanci a yanayin yadda ake furucin su ba ko kuma a yadda ake rubuta su da harsunan ko kuma bambanci a irin jinsin da ake amfani da su ba ma ana sunan da ake kiran namiji da shi a can nahiyar larabawan gabas ta tsakiya idan aka zo cikin al ummar karaikarai namiji za a tarar ana kira da irin wannan sunan haka idan sunan mace ce ake kira da shi a can daular larabawan ma mace za a tarar ana kira da irin wannan sunan ga kuma wasu misalan daga ire iren wadancan sunayen wanda aka gano cewa da larabawan gabas ta tsakiya da kuma karaikarai sun yi tarayya akai wajen amfani da su ma anonin da na bayar anan irin ma anonin da sunayen suke da su ne a can daular larabawa a bangaren sunayen maza akwai irin su aleh ganye saaban saban makeri ari zakin allah udeh mai yabon ubangiji malo mai nasara dale kogi jalam mai zurfin ciki dasauran su a bangaren sunayen mata kuwa akwai irin su bibale abar so malecka sarauniya da kuma dasauransu amma ga al ummar karaikarai suna malecka ana iya amfani da shi ga jinsin namiji ko mace al ummar karaikarai sun rarrabu izuwa manyan azuzuwa ko kabilu guda uku akwai ƙabilar da ake kira jalalum jalamawa wadanda ake kira da karaikaran yamma kuma ana samun su ne a jihar bauchi da kuma yankunan jihar jigawa da wasu sassan jihar kano amma ainihin cibiyar su shi ne garin jalam dake jihar bauchi sarkin jalam saleh ibn muhammad nyako shi ne babban shugaban ƙabilar jalalum ko jalamawa kamar yadda ake kiran su birka ko birkay su ma wadannan rukuni ne daga azuzuwan ƙabilar karaikarai da ake kiransu da suna karaikaran arewa ana samun wannan ƙabilar ne a yankin kudancin jihar yobe wadannan karaikarai baki dayan su suna mubaya a ne ga masarautar tikau wato babban jagoransu shi ne mai martaba alhaji muhammadu abubakar ibn grema mai tikau pakaru pakar su kuma ƙabilar karaikaran da ake kira da ngwajum su ne karaikaran gabas da jalalum wadanda ake samu a yankin karamar hukumar fika dake jihar yobe har wayau ana kiran wannan kabila da suna ngwajum har wa yau karaikarai su na da bakake masu dori da suka hada da dl hn tl zh kalmomin karaikarai da hausa da turanci muammad ibn ms al khwrizm lang fa turawa sun canja sunansa zuwa latin amatsayin algorithmi dan persian nerp around ad he was appointed as the astronomer and head of the library of the house of wisdom in baghdad al khwarizmi s popularizing treatise on algebra the compendious book on calculation by completion and balancing c ce tazo da hanyoyi na farko akan warware matsalolin linear da quadratic equations daya daga cikin babban nasararsa itace hanyar daya nuna tayadda za a warware matsalar quadratic equations ta hanyar completing the square for which he provided geometric justifications dalilin shi kadaine yafara warware algebra as an independent discipline sannan kuma yashigo da hanyar reduction da balancing the transposition of subtracted terms to the other side of an equation that is the cancellation of like terms on opposite sides of the equation an bayyana shi a matsayin baba ko wanda ya kirkiri algebra kalmar algebra itama tasune daga sunan littafinsa musamman kalmar al jabr dake ma anar completion ko rejoining sunansa ya haifar da wadannan kalmomin algorism da algorithm har wayau sunansa itace mafarin sunan spanish da kuma na portuguese wadanda dukkanin su ke nufin digit a karni na th fassarar latin na littafin sa akan arithmetic algorithmo de numero indorum which codified the various indian numerals ita tazo da decimal positional number system zuwa yammacin duniya the compendious book on calculation by completion and balancing da aka fassara zuwa latin wanda robert of chester yayi a anyita amfani dashi har zuwa karni na goma sha shida a matsayin babban littafin lissafi na karatu a jami o in turai kari akan mafi kyawun aikinsa he revised ptolemy s geography da jeranta longitudes da latitudes na birane da dama da garuruwa yakaiga samarda a set of astronomical tables da kuma rubutu akan calendaric works as well as the astrolabe and the sundial yakin pacifi kuma akan kirasa da yakin asiya pacific yakasance filin da ga ne a lokacin yakin duniya ii da aka gwabza a pacific da asiya anyi yakin ne a wani babban fili daya hada da tekun pacific da tsibirai south west pacific south east asia da kuma dake china harda soviet japanese conflict second sino japanese war tsakanin daular japan da republic of china yariga faruwa tun a july da hostilities daya faro tun daga september da kuma japanese invasion of manchuria dukda an yarda ako ina a tsawon watanni wanda yafara a july china ita kadai ta rika yaki da kasar japan a ga watan december bayan japan takai wani hari nabazata kan pearl harbor sai daga china ta kaddamar da yaki kan japan abunda da dadewa yakine tsakanin kasashe biyu yanzu yazama wani babban bangaren yaki a yankin na pacific yakin na pacific yafara ne a december sanda japan invaded thailand da kuma kai hari kan british colonies na malaya singapore da hong kong da kuma sojoji da sansanin sojin ruwan united states dake a hawaii wake island guam da the philippines yakin na pacific yasa allies pitted against japan sai dai tasamu taimakon thailand daga baya da kuma taimako daga axis allied germany da italy yakin haifar da atomic bombings a hiroshima da nagasaki da wasu manyan aerial bomb attacks daga allies da tarayyar soviet declaration of war da invasion of manchuria a august da samun sakamakon japanese announcement of intent to surrender a august the formal surrender of japan ceremony took place aboard the battleship in tokyo bay a september bayan yakin japan tayi rashin rights da titles a hannun possessions a asiya da pacific da kuma sovereignty was limited to the four main home islands japan s shinto emperor was forced to relinquish much of his authority and his divine status through the shinto directive dan saboda za a samu daman fadada hanyoyin da za ayi canje canje a al adu da siyasa hussain ibn ali bin abutalib jikan manzon allah ne allah ya yarda dashi dan nana fatima bint muhammad saw uwargidan aliyu bin abutalib dan uwansa shine alhasan ibn ali bin abutalib hussain shine wanda yan shi a ke darajawa a matsayin daya daga cikin imamansu na farko a ranar uku ga watan sha aban mai albarka na shekara ta hudu bayan hijira aka yi wa manzon allah s a w a albishir da haihuwar husaini a s don haka sai ya gaggauta tafiya gidan ali da zahara a s ya ce wa asma u bin umais asma u kawo min dana sai asma u ta kawo wa manzo shi dauke a farin zane sai manzo ya yi murna da ganinsa ya rungume shi sannan ya kira salla a kunnensa na dama ya kuma yi ikama a na hagu sannan ya dora shi a cinyarsa sai aka ga yana kuka sai asma you cikin mamaki ta tambaye shi cewa wa kakewa kuka sai manzo s a w a yace dan nan nawa sai asma u ta ce yanzun nan aka haife shi sai manzo s a w a ya ce sannan sai ya ce sai manzon allah s a w a ya sami sako daga allah madaukaki game da sunan abin haihuwarsa mai daraja sai ya waiwayi ali a s ya ce ka sa masa suna husaini matsayin imam husaini a s hakika abu abdullahi al husain a s na da babban matsayi bayan ayoyin alkur ani da suka ambaci matsayinsa cikin matsayin ahlulbaiti a s wadanda muka ambata a baya kamar su ayar tsarkakewa ayar mubahala ayar kauna da sauransu akwai hadisan annabi masu yawa da ke nuna girman matsayinsa da daukakar darajarsa daga cikin su akwai dabi un imam husaini a s hakika kasantuwan imam hasan a s ya tashi ne karkashin kulawar kakansa manzo s a w a babansa ali da mahaifiyarsa al zahara a s ta sa dabi unsa na misalta sakon allah madaukaki a tunance aikace da halayya a nan za mu bayar da wasu yan misalai ibn battuta hrsh lrbc cikakken sunansa ab abd al lh muammad ibn abd al lh l lawt an ibn baah larabci yarayu february ko musulmai ne mutumin berber moroccan scholar kuma explorer who widely travelled the medieval world tsawon sama da shekaru ibn battuta ya ziyarci mafi yawan duniyar musulmi da kuma kasashe da dama na wadanda ba musulmai ba wadanda suka hada da tsakiyar asia southeast asia south asia and china a gabda karshen rayuwarsa ya sadaukar da labaran bayanai akan tafiye tafiyensa da akaiwa lakabi da a gift to those who contemplate the wonders of cities and the marvels of travelling imam al ghazali furucci z li cikakken sunansa ab mid muammad dan muammad al ghazl da larabci latinized algazelus ko algazel yarasu a disamba yakasance daya daga cikin shahararru kuma tasiri masana falsafa masana tauhidi masana shari a kuma sufi a cikin mabiya sunnah dan asalin kasar farisa ne a al adar musulunci ana ganinsa a matsayin wani mujaddadi wato wanda ya jaddada addini wanda kamar yadda hadisin manzon allah saw ya tabbatar cewa allah na turo su a duk bayan shekara wato karni daya domin su sake jaddada addinin al ummah a bayan kasa a kasashen musulmi ayyukan sa sun kasance highly acclaimed daga malamai yan uwansa imam al ghazali anbasa girmamawa da lakabin shaidan musulunci hujjat al islam al ghazali yayi imanin cewa al adar addinin musulunci tsakanin musulmai tana dishewa kuma hakane yasa kimiyyar bautan allah kamar yadda malaman farko suka karantar da musulmai dasu an manta dasu hakane yayi sakamakon yin rubutun sa na magnum opus mai lakabi da ihya ulum al din the revival of the religious sciences daga cikin wasu ayyukan sa akwai tahfut al falsifa incoherence of the philosophers is a significant landmark in the history of philosophy as it advances the critique of aristotelian science developed later in th century europe daular abbasiyya da turanci abbasid caliphate ipac en b sd or ipac en b sd larabci transl ar al khilfatu al abbsiyyah itace na uku daga cikin masarautar kalifancin musulunci dasuka gaji manzo muhammad tsira da amincin allah sun tabbata agare shi an samar da daular ce tun daga kawun manzon allah abbas ɗan abdul muttalib ce wanda daga sunansa ne daular ta samo suna abbasiyya daular tayi mulkin khalifanci ne a mafi yawan tsawon shekarun da tayi a matsayin daular wanda ta kafa babban birninta a bagadaza waddake kasar iraq ayanzu bayan samun nasara akan daular sai daular umaydiyya a lokacin juyin juyahalin abbasiyya a ce daular abbasiyya dafari ta sanya harkokin gwamnatin ta a kufa ayanzu kasar iraq amma a sai khalifa al mansur yakafa garin baghdad kusa da tsohuwar garin sasaniyan babban birnin kasan ctesiphon lokacin zamanin abbasiyyah ta dogara ne a fasha ahalin barmakid domin kula da harkokin biranen ta da kuma sanya wasu daga musulmai wanda ba larabawa ba a al ummah national community wanda masu kudin lokacin suka dauka daga suka fara taimakon malamai da artists baghdad tazama cibiyar kimiyya al adu falsafa da kirkire kirkire inda yazamanto abinda akasani da kyawawan shekarun musulunci dukda hadin kan da akasamu da farko sai yan abbasiyyah na karshen karni na sunyi kawance da dukkanin larabawa mawali da kuma iraniyawa an tilasta su bayar da mulki ga al andalus da kuma yammacin afrika ga masarautar umayya a morocco zuwa idrisiyya a ifriqiya zuwa aghlabiyya a da misra zuwa ga yan shi ar isma iliyya khalifancin fatimiyya a karfin siyasa na kalifofinsu abbasiyya ya karene da tasowa da samun karfin iraniyawan buyidiyya da kuma daular seljuq ta turkiyya wanda duk suka kwace baghdad a da dukda mulkin abbasiyya a mafi yawan daulolin musulunci yafara raguwa kadan kadan zuwa sai kawai lokacin yin addini kawai ake aiwatarwa the dynasty tacigaba da rike kula da mesopotamian domain zamanin abbasiyya yakare ne a da kwace bagadaza a hannun mongoliyawa karkashin hulagu khan the abbasid line of rulers da al adar musulunci gabar daya duk sun sake shiga cikin mamluk babban birnin alkahira a dukda ta rasa karfin siyasa amma dynasty ta cigaba da nuna karfin gudanar da addini har sai bayan cin galaban ottomaniyya akan misra a shekarar ayuba muhd ɗ danzaki ɗaya ke daga cikin sanannun marubutan hausa na wannan zamani wanda ya rubuta littafai kamar rayuwar bilkisu shingen ƙauna adawar so da sauransu har wa yau shi ya rubuta wannan littafi mai suna haɗin zumunta da muke nazarinsa a yanzu littafi haɗin zumunta marubuci ayuba muhd ɗanzaki kamfanin dab i iya ruwa garba muhd bookshop shekarar bugu da yawan shafuka farashin littafi lambar isbn babu mai sharhi muttaka a hassan manufar sharhi bunƙasa adabi da harshen hausa a duniya a garin ɗanzaki aka haifi usman mahaifinsa ya rasu tun yana ƙarami amma ya samu cikakkiyar kulawa a wurin kawunsa alhaji rabi u kasancewar a gida ɗaya iyayensu suka taso wato alhaji auwalu alhaji sani alhaji rabi u da mahaifinsa marigayi alhaji salisu sai mahaifinsu wato takwaran usman kuma kakansa a gidan babu wanda jininsu ya haɗu da mahaifin usman kamar alhaji rabi u sun taso cikin zumunci da ƙaunar juna tare suke gudanar da komai tamkar tagwaye don haka suka yi wa juna alƙawarin za su haɗa ya yansu auren haɗin zumunta ba su daɗe da ƙulla alkawarin ba sai allah ya karɓi rayuwar alhaji salisu mutuwar alhaji salisu ta saka duk wata soyayya da ƙaninsa ke masa ta koma kan ɗan da ya bari wato usman soyayyar da yake nuna wa usman har ta zarce wadda yake nuna wa ɗiyarsa walida wanda hakan ne ya sa matarsa hajiya larai ta fara jin haushin usman to amma a ɓangaren walida babu komai tsakaninta da usman sai zumunci da girmamawa bayan usman ya kammala firamare alhaji rabi u ya kai shi makarantar allo a maiduguri don cika burin mahaifinsa na son ɗansa ya haddace qur ani bayan shekaru goma sha biyar usman ya haddace qur ani har ya rubuta sai dai loton da zai dawo gida ne suka rabu da buduruwarsa yagana tana hawaye kodayake ta so ya yi mata alƙawarin aure bai yi ba amma ya sanar da ita komai daɗewa zai dawo a ranar da ya dawo kano kuma sai ya yi tozali da latifa inda lokaci ɗaya zuciyarsa ta kamu da ƙaunarta bai yi jinkiri ba ya sanar da ƙanwarsa walida kasancewar ƙawarta ce a haka soyayya mai ƙarfi ta kullu tsakaninsu a ɓangaren walida kuma soyayya ce mai ƙarfi tsakaninta da abokin usman wato muhsin lokuta da dama idan walida da usman suka zauna sukan labarta wa juna irin ƙaunar da suke yi wa masoyansu muhsin ya samu karɓuwa ta ban mamaki a wurin mahaifiyar walida kasancewarta mai kwaɗayi shi kuma yana hidimta mata to amma loton da ya je wurin mahaifinta da bukatar a ba shi ita sai ya yi masa wani jirwaye wanda ya gaza gane inda ya dosa kwatsam wata rana alhaji rabi u ya kira usman ya sanar da shi cewa sun yanke shawarar yi musu auren haɗin zumunta tsakaninsa da ƙanwarsa walida kodayake usman ƙawarta latifa yake so ita ma abokinsa muhsin take so to amma sai ya ƙudiri niyar yi wa kawunsa biyayya al amarin da ya jawo gidan ya rikice don babu mai goyon bayan auren sai alhaji rabi u yayin da walida ta biye wa mahaifiyarta ta yi ta yiwa usman rashin kunya don a ganinta da saninsa za a yi auren haka nan ita ma latifa haushin ƙawarta walida take ji saboda a ganinta da gayya ta ƙwace mata usman shi kuwa muhsin bai san wainar da ake toyawa ba don haka ya ci gaba da zuwa zance abinsa bayan an ɗaura aurensu usman ya yanke wani ɗanyen hukunci inda ya yi wa walida saki uku a ranar da aka ɗaura auren sannan ya tafi maiduguri wurin masoyiyarsa yagana ranar da ya dira a maiduguri sai ya tarar ana yiwa yagana auren haɗin zumunta ita ɗan yayan babanta ganin usman ya sa ta yi tsalle ta dire ta ce sai an warware wannan auren ta auri usman to da haka usman ya yanke shawarar dawowa kano ya nemi gafarar kawunsa a kan abin da ya aikata a ranar da ya dawo gidansu ya tarar da mummunan labari cewar alhaji rabi u ya rasu sanadiyar bugawar da zuciyarsa ta yi a kan abin da usman ya aikata jin haka ya sa shi ma ya fadi ƙasa a sume a ƙarshe da ya farfado sai ya samu labarin an yi wa latifa auren dole haka ya ci gaba da rayuwa cikin raɗaɗin kasancewarsa sanadiyar mutuwar kawunsa sannan ya rasa abar ƙaunarsa walida kuwa ta auri masoyinta muhsin sai dai wata ƙaddara ta raba aurensu ba a daɗe da ɗaura shi ba latifa kuwa kotu ce ta raba aurenta da jamilu wanda hakan ne ya sa a ƙarshe ya auri zawarawa biyu wato latifa da ƙanwarsa walida wadda aka so haɗa su auren haɗin zumunta a baya november at am facebook lite public you sadeeq shehu shariff and others ayuba muhammad danzaki marubucin bai yi amfani da babi babi ba sai dai ya yi amfani da kanun labarai a wasu shafukan marubucin ya yi amfani da miƙaƙƙen salo wurin isar da saƙonsa ta yadda ba a samu ƙwan gaba ƙwam baya ba ko kaɗan a ɓangaren sarrafa harshe ma ya yi ƙoƙari sosai wurin nuna gwanintar harshensa ta hanyar amfani da karin magana da azanci da kuma hikima ba a samu kuskuren ƙa idojin rubutu da yawa ba musamman na haɗewa da rabawar kalmomi sau waɗanda ba za a rasa ba kamar yayi maimakon ya yi da matarda maimakon matar da sai kuma mafi munin kuskuren rawa da haɗewar kalma da akasarin marubuta suke yi yayin rubuta kalmar shi ne inda shi ma marubucin ya rubuta shine maimakon shi ne wato a rabe idan aka haɗe ta koma kalmar turanci don a hausa ba mu da kalmar shine a ɓangaren amfani da alamar ƙauli ma an samu kurakurai a shafuka da dama kamar shafu na da na sai a littafi na biyu an samu wannan kuskuren a shafi da a nan marubucin ya amsa da cewa amsa ta maganar zuwa maiduguri a awa biyar gaskiya kuskure ne idan har zakayi laakari da shekarar rubutun domin yau shekaru goma sha biyu da rubuta labarin nan lotan babu wadannan motocin na yanzu masu azabar gudu amma da yanzu na rubuta labarin kai tsaye zan iya ce muku eh kwarai zaa iya zuwa maiduguri a awa biyar wannan kenan a nan marubucin ya kare alƙalaminsa da cewa eh kwarai akwai masu irin wannan bajintar wasu ma sunayin bajintar da tafi bada shinkafa kwano biyu kullum a wata guda musamman irin makafin masoyan nan da soyayya ta makantar da jinsu da kuma ganinsu idan kana so ka gansu kazo zan nuna maka irinsu a zahiri marubucin ya kare alƙalaminsa da cewa kwarai kuwa akwai masu mak on da suke yin sanaa ga kudin suna tarawa amma baza su iya dauka suci acikinsu ba dabiar wata makociyarmu ce ma na dauka olla iyaka dai sauya sunanta da nayi a littafin hadin zumunta marubucin ya amsa da cewa hakika yagana ta yanka mijinta suraj yankan rago ta sako wuk ar ajakarta wannan ma ba abin mamaki bane tunda yawancin anfi zargin maza da aikata ta addanci akan mata sannan ka duba maakatan dake kula da manyan hanyoyi kafin su binciki mace daya suna binciki maza sama da ashirin sannan karki manta a labarin jamian tsaron da suka kama yagana ai suna bincike ne akan wata yarinya daban da akayiwa auren dole ta kashe mijinta a labarin wanda garin neman waccen ya yarinyar ne allah ya tonawa yagana itama nata asirin a nan marubucin ya so kare alƙalaminsa kodayake amsar ba ta gamsar da manazarcin ba ga abin da ya ce maganar yankan da yagana tayiwa mijinta suraj hakan bazai zamo lalaci ba tunda a labarin ba a nuno inda tayi kisan ba ba mamaki yana bacci ta rutsa shi ko makamantan hakan sannan banda abinka malam muttaka mata nawa ne suka tab a kashe mazajensu aduniya nawa ne suka yanke gaban mazajensu mazakuta nawa ne suka zubawa mazajensu poising ire iren iren wad annan matan gasunan birjik a duniya hakan ne ya sa manazarcin ya ɗora da cewa a nan ma ga wata shawarar idan za a sake bugawa a nuna yana bacci ta yanka shi saboda yiwa mutum yankan rago ba abu ne da za ka iya yiwa wanda ya fika ƙarfi ko ƙarfinku ya zo ɗaya ba sai wanda ka fi ƙarfi sosai shi ɗin ma akasari ba mutum ɗaya ne ke iya yanka mutum ɗaya ba yanke mazakuta ko wani abu duk wannan sukan yi ne cikin shammata to shi ma wannan idan aka bada labarin yana bacci ta yanka shi ka ga ya zama shammata a taƙaice dai ba zai yiwu ta yanka shi ba sai dai ta fuskar shammata a nan marubucin ya ce a game da shawarwarin kan k aidojin rubutu da kuma na bincike da sauran shawarwarin da ka bayar dukka na karb a zan gyara ina jinjinawa kwanyar mai yin sharhin wannan labarin wato malam muttaka a hassan sau da sama sharhinka yana karamin k aimi wajen kara assasa min son rubutu wallahi nagode sosai da kai da dukkan masoyana rukunnan musulunci biyar arkn al islm larabci ko arkn al dn larabci rukunnan addini shika shikan addini abubuwa ne ko ayyuka wadanda ginshikai ne guda biyar a musulunci wadanda wajibai ne akan kowane mai imani kuma sune farkon ginshikin rayuwar musulmi suna nan tattare a shahararren hadisin nan na mala ika jibril shia da ahmadiyya da sunni dukkanin su sun yarda da muhimman bayani da ayyukan wadannan abubuwan amma shi a basa kiransu da irin wannan sunan see ancillaries of the faith na twelvers da kuma seven pillars of ismailism sune suka hada rayuwar musulmi sallarsa taimakawa gajiyayyu tsarkake kai daga zunubbai da aiki hajji ga wanda yakeda ikon zuwa shahada itace mika wuya da tabbatar da imani da bada gaskiya dake yarda da cewar babu wani abun bauta inba allah ba kuma annabi muhammad manzon sa ne kalman shahada dai rukuni ne na farko daga cikin rukannan musulunci guda biyar wanda wajibi ne sosai mutum ya kiyaye ta tana shigar da mutum cikin musulunci in har ya furta kuma ya kudurce a zuciyar shi kuma yayi aiki da ma anan abinda ya firta kuma tana fitar da mutum daga musulunci idan ya saba ma anar kalman ta hanyan yin sabo ko shirka ko ya aikata wani aiki dake fitar da mutum daga musulunci kalma itace kamar haka na shaida babu abinda bautawa da gaskiya sai allah kuma annabi muhammad manzo n allah ne ma anarta shine kayar da akan karan kanka ba tilasta ka akayi ba cewa allah shi kadai zaka bautamawa shine ka tsayar da tauhidi guda uku rububiyya da uluhiyya da asma i wassifat kuma baza ka hada shi da kowa ba a gurin bauta wato baza kayi shirka ba ko tsafi ko wani nauyin na hakan kuma kaji ka yarda cewa annabi muhammad manzan allah ma ana dan aike ne daga allah ma ana duk abinda annabi muhammad yace zaka yarda kuma ka gasgata abinda yayi umurni dashi kuma ko yayi hani zaka aika ta sau da kafa jawabi ne dayake a tsare kuma ana furta shine da larabci l ilha ill llhu muammadun raslu llh babu abun bautawa da gaskiya sai allah kuma annabi muhammad manzon allah ne furta wannan jawabin nada muhimmanci sosai kafin mutum yazama musulmi ko yadawo musulunci sallah alh itace bautar musulmai sallah ta kunshi yin salloli biyar kamar yadda sunnah yazo dasu sunayensu akan lokutan amfani fajr subhi dhuhr rana ar yamma maghrib almuru da kuma ish dare sallar fajr ana gudanar da ita ne kafin fitowar tasowar rana dhuhr kuma ana yinta ne a tsakiyar rana bayan rana yayi zawali asr kuma da yammaci ake yinta kafin faduwar rana maghrib da almuru bayan rana ya fadi sannan sai sallar isha i da akeyinta acikin dare duk wadannan salloli anayinsu ne ta hanyar kallon kaaba a mecca daya samar da muhimmin ginshiki a cikin alumman musulmi musulmi sai sun wake jiki kafin yin sallah wannan wankin akekira da wudu zakkh zakka rukuni ne daga cikin rukannan musulunci guda biyar ana bayar da wani sashi ne na dukiyar mutum idan dukiyar ta kai nisabi azumi rukuni ne daga cikin rukannan musulunci guda biyar ana kin cin abinci ne da kuma kin shan abun sha tin daga fitowar alfijir har zuwa faduwar rana haka za a tayi har sai anyi wata daya na watan ramadan tukunnan aka sauke nauyin farillan ref hajj itace ziyarar ibada dake faruwa a kowace watan musulunci na dhu al hijjah zuwa makkah kowani musulmi baligi dake da iko yazama wajibi yayi aikin hajji a rayuwarsa koda sau dayane hajji rukuni ne daga cikin rukannan musulunci guda biyar ga wanda allah ya bashi ikon zuwa ana yin aikin hajji ne kadai a makkah kuma ba a son mutum ya tafi aikin hajji alhali akwai bashi akan shi ko iyalansa na cikin wani hali ko kuma zasu shiga in har ya tafi category kalma shahada sallah bauta larabci jam i larabci alawt ko kuma salat ko namz a wasu haraunan yana daya daga cikin rukunnan musulunci biyar na imani a islam kuma aikin addini na wajibi akan kowane musulmi mace namiji taqwa aiki ne na zahiri mental da kuma spiritual act na bauta wanda akayinsa sau biyar a rana a wadansu kayyadaddun lokuta prescribed times lokacin yinsa dole mutum ya fuskanci kasar makkah a aika ce mai bautan zai tsaya zaiyi ruku u kuma zaiyi sujada sannan ya kammala yayin da yake zauna a kasa a yayin kowace raka a mai bautar zai karanta wasu ayoyi daga cikin qur ani da yabon allah da kuma addu o i kalmar sallah dai ana fassara ta da bauta amma kalmar na nufin addu a ne shiyasa ma anar keda rikitarwa musulmai na amfani da kalmar du a ambato wurin ma anar kalmar addu a wanda roko ne akeyi ko nema a wajen allah kafin ayi sallah sai anyi alwala sallah yakunshi maimaita abu dayane da akasani da rakah pl rakat wanda ke tattare da fadin wasu kayya daddun kalmoni da jawabai adadin wajibcin fard raka o i rakat yana tsakanin biyu ne zuwa hudu according to the time of day or other circumstances such as friday congregational worship which has two rakats sallah wajibai ne akan kowane musulmi face wadanda suke prepubescent sukeyin menstruating ko kuma suke zubar jini a farkon kwanaki bayan haihuwa kowace rukuni acikin sallah ana gabatar da itane tareda da yin takbir wato fadin allahu akbar face lokacin tsayawa tsakanin ruku u da sujada sannan idarwa dake dauke da sallamar musulunci as salamu alaykum sabon alkawari turanci new testament ebrew girkanci h kain diathk latinanci novum testamentum itace kashi nabiyu na bangaren kundin baibul din kiristoci kashin farko shine tsohon alkawari asalinsa daga baibul din hebrew sabon alkawarin na koyar da sani da kasantuwar mutuntakar jesus da kuma wasu bukukuwa da suka faru a kiristanci karnin farko kiristoci sun dauki dukka littafan tsohon alkawari da sabon alkawari a matsayin littafi mai tsarki sabon alkawari a dukkanin sa ko bangaren sa yazo tareda spread of christianity around the world tana nuni da zama asali ga christian theology da morality extended readings and phrases directly from the new testament are incorporated along with readings from the old testament into the various christian liturgies the new testament has influenced religious philosophical and political movements in christendom and left an indelible mark on literature art and music sabon alkawari matattari ne na ayyuka da aka rubuta da harshen common koine greek na tun karnin farko a lokuta daban daban daga marubuta da dama da kuma sasanci na zamani da yanuna mahimmancin shaida akan judaism a karni na farko ad a kusan dukkanin al adar addinin kirista ayau sabon alkawari na dauke da littafai ne shikuma kundin ko kuma jerin littattafan sabon alkawari ba asamunsa a ko ina daga cikin baibul saidai kungiyar united catholic church ce ta ma anantar da jerin kundin littafai lokacin farko da aka samu cikakken littafan kundi shine acikin littafin athanasius eastern catholic bishop of the iv century the first time that church councils gave us this same list was in the councils of hippo and carthage in north africa and the pope innocent i ratified the same canon in but it is probable that a council in rome in under pope damasus gave the same list first these councils also provided the canon of the old testament which included the so called apocryphal books hakeem abdul olajuwon la u n yarbanci olauw an haife shi a january anfi saninsa da akeem olajuwon shi dan nigeriya ba amurikane kuma tsohon kwararren dan wasan kwallon kwando ne daga zuwa shi dan wasan center wurin sa a national basketball association nba a kungiyar houston rockets da kuma toronto raptors ya jagoranci rockets dayin back to back nba championships a da a aka sanya cikin basketball hall of fame da kuma a aka saka shi cikin fiba hall of fame listed at ft in m olajuwon is considered one of the greatest centers ever to play the game ana masa lakabi da mafarki lokacin was an kwallon kwandonsa bayan ya dunked so effortlessly wanda kocinsa na koleji yace kamar a mafarki an haife shi a lagos nijeriya olajuwon yayi tafiya daga kasar haihuwarsa zuwa buga wasa wa jami ar houston a karkashin kochinta guy lewis wasan sa a cougars yahada da samun zuwa final four olajuwon was drafted by the houston rockets with the first overall selection of the nba draft a draft that included michael jordan charles barkley da john stockton he combined with the ft in m ralph sampson to form a duo dubbed the twin towers su biyun suka jagoranci rockets kaiwa nba finals amma suka samu rashin nasara a hannun boston celtics bayan saida sampson zuwa warriors a olajuwon yazama shugaba a rockets ya jagorance su a wasanni rebounding har sau biyu da kuma a blocks har sai uku dukda an matukar kusan saida shi a lokacin yarjeniya mai daci da akayi dashi kafin wasannin season yacigaba da zama a houston wanda a yazama danwasa na farko a tarihin nba daya samu kyautar mvp defensive player of the year da kuma finals mvp kyautuka a wannan kakar kungiyar sa ta rockets tayi nasarar back to back championships akan kungiyar new york knicks avenging his college championship loss to patrick ewing da shaquille o neal s orlando magic a olajuwon na daga cikin mambobin da suka samu nasara olympic gold medal winning united states national team kuma aka zabe shi daya daga cikin manyan yan wasa greatest players in nba history a tarihi ya kare wasannin sa a matsayin the league s all time leader a blocks kuma yana daya daga cikin yanwasa hudun nba dasu kayi nasarar quadruple double enyimba international football club ko kawai ace enyimba takasance kungiyar wasan kwallon kafa ce a nijeriya wanda ke a garin aba dake jihar abia nijeriya kungiyar dai na buga wasanni ne a nigerian professional football league sunan kungiyar dai tana ma anar giwar al ummah ne a harshen igbo kuma sunan ne akewa garin na aba lakabi dashi an samar da kungiyar a kungiyar tayi suna a shekarun s kuma ana ganin kungiyar a mafi nasarar kungiyar acikin nigerian football clubs wanda ta lashe kofin african champions league har sai biyu da nigerian championships guda shida da kuma federation cup guda hudu tun daga mohammed danjuma goje an haife shi a october a pindiga akko jihar gombe an zabeshi gwamnan jihar gombe a karkashin jam iyar pdp ya kama aiki daga ranar th watan mayu yasake cin zabe akaro nabiyu a yakuma kammala a shekarar a yanzu dan jam iyar all progressives congress apc kuma sanata maici daga jihar gombe a zabukan watan afrilun muhammed danjuma goje yanemi takarar zama sanata mai wakiltar gombe ta tsakiya karkashin tikitin jam iyar pdp ya karanta kimiyyar siyasa a jami ar ahmadu bello abu dake zaria yataba zama dan majalisar jihar bauchi daga zuwa goje yarike sakatare a national institute for medical research dake yaba jihar lagos ya kafa tashi kamfanin maisuna zaina nigeria ltd a yazama kamfanin suna ne daga sunan mahaifiyarsa hajiya zainab danjuma goje ya nema takarar kujerar senator a nigerian national assembly a daga nan yazama minister of state power and steel daga karkashin shugaban cin olusegun obasanjo shehu sani an haife shi a oktoba sanatan nijeriya ne mawallafi playwright kuma mai rajin kare hakki da yancin dan adam shine shugaban civil rights congress of nigeria crcn kuma shine chairman na hand in hand afirka yakasance daga cikin manyan jagororin da sukayi fafutukan samo dimokradiya a nijeriya ansha kama shi da kaisa gidan jaru wadanda tsaffin shugabannin kasa na soji sukayi ansake sa daga daurin rai da rai da akayi masa bayan dawowar mulkin dimokradiya nijeriya a yanemi takara kuma yayi nasarar samun kujerar sanatan kaduna ta tsakiya a karkashin jam iyar all progressive congress a watan maris kasuwa ko wurin kasuwanci wani wuri ne da mutane kan hadu lokaci bayan lokaci domin harkokin says da sayarwa na kayayyakin bukatu dabbobi da wasu kayayyaki a bangarorin duniya daban daban wurin cin kasuwa anakiransa da souk da larabci bazaar a harshen farsi a tsaye mercado spaniyanci ko mai yawo tianguis mexico ko palengke philippines wasu kasuwanni na gudanar da harkokinsu a kullun ne shiyasa ake masu lakabi da permanent wanda wasu kuma ake gudanar dasu sau daya a mako ko kuma a wasu yankwanaki a makon ko a lokutan shagulgula kuma ana kiransu da periodic markets the form that a market adopts is depends on its locality s population culture ambient and geographic conditions the term market covers many types of trading as market squares market halls and food halls and their different varieties due to this marketplaces can be situated both outdoors and indoors attahiru muhammadu jega yakasance malami ne kuma tsohon vice chancellor a jami ar bayero jihar kano a ga watan yuni tsohon shugaban nijeriya goodluck jonathan yanada shi a matsayin shugaban hukumar zabe maizaman kanta ta nijeriya wato inec wanda majalisar dattawa ta amince dashi ya maye gurbin farfesa maurice iwu ne wanda yabar mukamin a april jega kadai ne daga cikin shugabannin inec daya jagoranci babban zabuka biyu da na jega yayi marabus a june yakuma mika yagamar cigaba da shugaban cin ne ga amina zakari akan umurnin shugaban kasa muhammadu buhari tacigaba da jarragamar harsai da aka mayeta da mahmood yakubu abraham lincoln yarayu daga february april dan amurka lauya kuma dan siyasa wanda ya mulki kasar a matsayin shugaba na goma sha shida th shugaban amurka tun daga har sanda aka kashe shi a watan april lincoln yajagoranci kasar civil war mafi zubda jinin yaki da kasar ta taba yi akan siyasa da dokokin kasa akan hakane yasa yakare kungiyoyi hana sayen bayi da kara karfin gwamnatin tarayya da sabunta tattalin arziki an haife shi a kentucky lincoln ya girma a western frontier daga gidan talakawa wadanda suka ilimantar da kansu yazama lawyer a illinois ya kuma zama shugaban jam iyar whig yayi shekara takwas a majalisa da kuma biyu a congress sannan yakoma cigaba da aikin lauyansa ganin cewar yan dimokradiya sun sake bude yammacin garin prairie dan cigaba da saida bayi yasa yadawo cikin siyasa a alexander grigoryevich lukashenko harshen be translit alyaksandr ryhoravich lukashenka aljaksandar ryhoravi lukaenka in the belarusian latin alphabet ipa be ala ksand a r r ravit luka nka harshen rus l ksandr r orjvt k nk an haife shi a ga watan augusta dan siyasan kasar belarus ne kuma shugaban kasar maici ayanzu wadda aka kafata tun a yuli kafin fara shiga harkokin siyasarsa lukashenko yayi aiki a match darekta na wata gona mallakar jihar kolkhoz kuma yazauna na wani lokaci da dakarun sojin iyaka na kasar soviet da kuma sojojin soviet shi kadai ne mataimaki da yaki yardar zaben samun yancin kasar belarus daga gwamnatin soviet union suleiman abba an haife shi a watan maris dan jihar jigawa kuma shine tsohon jami in rundunar yan sandan nijeriya ne wanda yarike matsayin insfecta janar din yan sandan nijeriya an zabe shi a matsayin shugaba na wucin gadi a watan augusta shekarar da goodluck jonathan yayi masa sa annan a watan nowamba aka tabbatar dashi a matsayin cikakken shugaba kafin zaben sa abba shine mataimakin insfecta janar dake rike da shiga ta abuja igp an kori suleiman abba daga aiki a watan afrilu sanadiyar samun rashin bin doka acikin rundunar yan sandan ta nijeriya adaidai gafda fara babban zaben shekarar owelle rochas anayo okorocha an haife shi a september dan kasuwa mai taimako kuma dan siyasan nijeriya ne gwamnan jihar imo yayi nasara a zaben gwamnonin na may kuma aka sake zabensa a karo na biyu a april shine yasamar da gidauniyar rochas wadda take taimakawa marayu da nakasassu da kuma wasu makarantu na musamman a duk fadin nijeriya dake ba wa marasa karfi tallafin karatu yafara neman takara ne a karkashin jamiyar all progressives grand alliance apga platform sannan kuma ya dawo all progressives congress apc a neman sa nabiyu a dukkanin su rochas ya doke gwamna maici ikedi ohakim da kuma mataimakin kakakin majalisar wakilai wato hon emeka ihedioha a nasarar sa nabiyu rano karamar hukuma ce kuma hedikwatar majalissar rano emirate ce a cikin jihar kano nigeria rano karamar hukuma ce a cikin jihar kano da hedikwatar gudanarwa a garin rano karamar hukumar rano tana cikin gundumar senatorial ta kudu a cikin jihar ta kano in ba haka ba kuma ana kiranta da sanatocin kano ta kudu a kusa da albasu bebeji bunkure doguwa gaya kiru takai ajingi rogo kibiya tudun wada garko wudil da sumaila karamar jiha yankunan gwamnati hakanan karamar hukumar rano ta samar da mazabu ta tarayya tare da kananan hukumomin bunkure da kibiya tana da yanki na km da kuma ƙungiyar a ƙidayar karamar hukumar garun mallam da bunkure tana arewa zuwa arewa gabas ta karamar hukumar kibiya kudu a kudu da karamar hukumar tudun wada da yamma zuwa karamar hukumar bebeji karamar hukumar rano ce ke lura da ayyukan gwamnati a karamar hukumar rano majalisar karkashin jagorancin wani shugabanta wanda shine shugaban zartarwa na karamar hukuma majalisar zartarwar rano ta sanya dokokin da zasu jagoranci karamar hukumar rano ya ƙunshi majalisu waɗanda ke wakiltar gundumomi na karamar hukumar unguwani a rano guda ne da ke karamar hukumar rano sune dawaki lausu madachi rano rurum sabon gari rurum tsohon gari saji yalwa zinyau zurgu lambar akwatin gidan yanki shine shah rukh khan an haife shi shahrukh khan ga nuwamba kuma ana takaita sunayensa da srk shahararren dan fim ne na bollywood indiya mai shirya wasa kuma fitaccen jarumi ana kiransa badshah din bollywood sarkin bollywood da kuma sarki khan yafito acikin fina finan indiya sama da yakuma samu kyaututtuka da dama wanda suka hada da filmfare awards khan nada mabiya da dama a asiya da mutanen da ba yan indiya ba da kuma wadanda asalin su yan indiya ne a kasashen duniya baki daya dangane da yawan masu kallon fina finansa da kudin shiga an bayyana shi cikin manyan yan wasan fina finan duniya khan yafara shirye shiryensa ne da fitowa acikin finan fainan da akeyi a telebijin a tun kusan karshen shekara ta s yafara fim dinsa na farko a bollywood a acikin fim din deewana a farkon sana arsa khan ya shaharane da fitowar dayayi a matsayin villainous acikin fim din darr baazigar da anjaam daga nan yacigaba da shahararsa bayan yafito acikin wasu jerin wasanni na soyayya romance daga cikinsu akwai dilwale dulhania le jayenge dil to pagal hai kuch kuch hota hai mohabbatein da kabhi khushi kabhie gham ya sami karbuwa sosai bayan fitowar dayayi a matsayin mai shangiya acikin fina finan devdas fim din nasa na kimyya swades mai koyar da was an hockey chak de india da mutum mai chiwon asperger syndrome a fim din my name is khan daga cikin fina finan sa da suka jamasa cece kuce sune wani fim na barkwanci na soyayya wato chennai express fim din barkwanci akan fashi happy new year the action film dilwale da kuma fim din rigima da cuta raees yawancin fina finan sa sunfi mayar da hankali ne akan nuna indian national identity da yadda suke da alaska data kasashen waje ko jinsi launi da banbancin zamanta kewa dana addini da tausayi da hakuri dan taimakonsa da gudunmuwarsa ga wasan fina finai yasa gwamnatin kasar indiya ta karrama shi da kyautar padma shri da gwamnatin kasar faransa itama tabashi kyautuka biyu dasuka hada da ordre des arts et des lettres da kuma lgion d honneur a shekarar khan nadaga cikin wadannan suka shugabanci kamfanin motion picture production company red chillies entertainment da kananan kamfanonin kuma dashi ne aka mallaki kungiyar wasan indian premier league kungiyar cricket kolkata knight riders khan mai gudanar da shirye shirye ne a tv da wuraren taruka yan jarida na kiransa da sunan brand srk saboda karbuwar dayayi a wurare da dama da kuma masana antu samarda sana oin kasuwanci ayyukan jinkai da taimakon al umma da khan keyi ya taimaka a fannoni da dama kamar kiwon lafiya da taimakon al umman da hatsar ko wata bala i yafara masu kuma an karrama shi da kyautar unesco s pyramide con marni award a shekara ta dan taimakon sa akan cigaban karatun yara da world economic forum s crystal award a shekara ta dan jagorancinsa da kuma nasararsa a wurin kare hakkin mata da yara a kasar indiya kuma khan yasha fitowa acikin jerin shahararru kuma jaruman mutanen indiya a al adu indian culture a kuma shekara ta ne newsweek tasaka shi cikin jerin mutanen data zaba hamsin masu iko a duniya nijeriya nada adadin kananan hukumomi dari bakwai da saba in da hudu lgas kowace karamar hukuma nada shugabanni dasuke da ikon gudanar da harkokin wannan karamar hukuma wadanda suka hada da shugaba chairman wanda shine babban mai iko zartarwa a wannan karamar hukumar da kuma wasu mambobinsa wadanda ake zabensu a tare sune kansiloli kowace karamar hukuma anraba ta zuwa kananan mazabu mazabu wanda duk karamar hukuma nada adadin mazaba karanci guda goma mafi yawa kuma guda goma sha biyar ayyukan da kananan hukumomin dake nijeriya keyi ko suke da damar yi na nan a bayyane cikin constitution amma ga daga cikin irin ayyukan da sukeyi chief obafemi jeremiah oyeniyi awolowo gcfr harshen yrbnc bfmi awlw yarayu daga march zuwa may dan nijeriya ne kuma manyan kasa wanda yataka gagarumin rawa wurin neman yancin nijeriya da kuma a jamhoriya ta farko data biyu da a yakin basasan nijeriya yaro daga gidan manomi bayerebe he was one of the truly self made men among his contemporaries in nijeriya shine firimiya na farko a shiyar kudu maso yammacin nijeriya daga bisani yazama kwamissinan kudi kuma mataimakin shugaban majalisar zartarwa ta kasa lokacin yakin basasa sau uku yana neman takarar shugabancin kasar nijeriya dan asalin garin ikenne dake jihar ogun a kudu maso yammacin nijeriya yafara harkokinsa kamar yadda wasu daga cikin abokansa a matsayin mai kishin kasa nigerian youth movement inda yakaiga zama sakatare na shiyar yamma awolowo was responsible for much of the progressive social legislation that has made nigeria a modern nation shine farkon shugaban kasuwancin gwamnati kuma ministan kananan hukumomi da kudi kuma firimiyan farko na yankin yammaci a karkashin nijeriya tsarin parliamentary system daga zuwa shine the official leader of the opposition in the federal parliament a gwamnatin balewa daga zuwa kasantuwar ire iren cigaban daya taimaka wa kasar sa yasa awolowo yazama na farko daga cikin yarbawa da akawa lakabi da shugaban yarbawa yoruba asiwaju awon yoruba ko asiwaju omo oodua ɗan najeriya namiji yar nijeriya mace dayawa yan nijeriya ko mutanen nijeriya mutane ne dake zama a nijeriya ko kuma suke da tarihin kakanninsu daga nijeriya nigeriya na tattare da al ummomi da kabilu da al adu daban daban kuma kalmar ta ɗan yar mutanen nijeriya na alakanta yan kasar ne kamar yadda dokan tabbatacin zama dan kasa ya nuna nigerians derive from over ethnic groups and languages dakda akwai al ummu daban daban a nijeriya harkokin neman kudi yataka muhimmin rawa wurin yawace yawacen al ummu daban daban mabanbanta addini wurin yawo daga wannan bangare zuwa wata bangaren daga nijeriya wanda yasamar da haduwa da cakudewar mutanen musamman wadanda suke zaune a birane sune abun yafi shafa sama da kashi na mutanen nijeriya muslimai ne wanda sauran kashin na kasa da akwai kirista da masu bin addinin gargijiya da sauransu yan nijeriya mutane ne da suke daga alummu da addini daban daban kasantuwar kasar an kirkire ta ne sanadiyar mulkin mallaka da daular biritaniya wanda bata da wani alaka da kabila ko addinin wurin mulkin ta akwai manyan kasashe dake da tarihi a nijeriya wadanda sun taimaka wurin kasancewar nijeriya ta hannun sarakuna da irin dokoki da yanayin tsarin harajinsu da kuma amfani da addini wurin yardar da kafin sarakan da hadin kan jama arsu arewacin nijeriya takasance tasamu canji a al adunta ta irin canjin da musulunci yakawo a yankin da samun manyan daulolin kasashen musulunci a yankin daular kanem bornu da masarautar sokoto sunkasance manyan kasashen musulunci a tarihin arewacin nijeriya kudancin nijeriya a tarihi suma sunada daulolin kasashe masu kafi kamarsu daular benin da daular oyo kasashen ife da wasu daga cikin kasashen yarbawa al adun nijeriya was profoundly affected by the british colonial rule such as british colonial authorities denouncements and attacks upon polygamy trial by ordeal and certain types of sacrifices at the same time british colonial authorities maintained and promoted traditional nigerian culture that strengthened colonial administration the british spread christianity throughout southern nigeria and christian missionaries assisted british authorities in establishing a western style education system in nigeria that resulted in the teaching of the english language in nigeria and its subsequent adoption as nigeria s main language the british replaced unpaid household labour with wage labour prior to colonization in the twentieth century nigeria s tribes usually possessed the land as a community such that land could not be bought or sold colonization brought the notion of individuals owning land and commercialization of land began in nigeria a majority of seventy percent of nigerians live in villages of two types the first type used by the igbo and tiv involves a collection of dispersed compounds the second type used amongst the hausa yoruba and kanuri involves nucleii of compounds these villages compose members of the ethnicity related through ancestry as well as strangers who have been assimilated into the ethnicity since the time prior to colonization to the present it has been common practice of nigeria s tribes to adopt strangers into the tribes a male elder commonly serves as a village chief a manyan biranen nijeriya there is substantial intermingling of nigerians with foreigners especially europeans lebanese and indians the economic importance of nigeria s cities has resulted in migrations of people from their traditional ethnic or cultural homeland to cities outside those territories igbo and ibibio people have commonly migrated to lagos and many southerners migrate to the north to trade or work while a number of northerner seasonal workers and small scale entrepreneurs go to the south ethnic religious and regional disputes and tensions have commonly divided nigerians on political issues in particular cultural and political divisions between the muslim north and the christian south has politicized religion and caused significant political disputes in nigeria ethnic motivated and religious motivated violence by extremists has increased these tensions as well dukda dai anrika samun wasu masu saurin ra ayi yan nijeriya sun cigaba da zama lafiya a tsakanin su and a common nigerian identity has been fostered amongst the more educated and affluent nigerians as well as with the many nigerians who leave small homogeneous ethnic communities to seek economic opportunities in the cities where the population is ethnically mixed although there are cultural divisions amongst nigerians nigerians commonly use the english language as their primary language also most nigerians share a strong commitment to individual liberties and democracy even during periods of military rule such military governments were pressured to maintain democratic stances by the nigerian people nigeria s political figures commonly know multiple indigenous languages outside their own indigenous language hadejia karamar hukuma ce dake a jihar jigawa arewa maso yamman nijeriya a shekarar gwamnatin kano ta gudanar da wallafar manya manyan asibitoci a gaarin a wurare irinsu hadejia gumel birnin kudu ɗan batta da dai sauransu cikin kashi na mutanen cikin majalisar tarayya ta ƙasa a shekarar daga cikin su turawan ƙasar birtanniya ne sauran dun kunshi wakilai daga ƙungiya ta musamman da kuma waɗanda sune aka zaɓa ta hanyar kaɗa ƙuri a daga cikin waɗanda suka sami ƙuri a ta hanyar zaɓe akwai bello magaji rafi gwandu sokoto garin hadejia shinegari mafigirma ajihar jigawa kuma yankin kasar hadejia shine akekira da jigawa tagaba dandume karamar hukuma ce dake a jihar katsina arewa maso yamman nijeriya akasarinsu manomane kuma yan kasuwa karamar hukumar dandume karamar hukumar dandume tana da dumbin mutane da kuma manyan garuruwa a karkashinta kamar su mahuta gari mafi girma a karamar hukumar dandume da kuma yarkasuwa da sauran su karamar hukumar dandume nada fitattun mutane a cikinta da kuma dumbin mutane dandume tafi fice ne a bangarori biyu wato bangaren noma da kuma kasuwanci inda galibin mutanen karamar hukumar dandume manoma ne sunyi fice wajen noman masara dawa waken suya farin wake dankalin hausa tumaturi jar masara rake shinkafa dasauransu sannan karamar hukumar dandume tayi fice wajen kasuwanci inda take da babbar kasuwar buhuna ta hatsi da tayi fice a arewacin nigeria da take ci sau biyu a sati wato asabar da kuma laraba sai kasuwar mahuta da itama take ci a ranakun juma a da kuma talata manyan gariruwan karamar hukumar dandume baure karamar hukuma ce dake a jihar katsina arewa maso yamman nijeriya baure gari ne dake ƙarƙashim masaruatar daura kuma yana gabashin daura ƙarmar hukuma ce a garin katsina mai zaman kanta wacce a ka samar da ita a dangane da kafuwar garin baure masana tarihi sun nuna cewa a zamanin sarkin daura lukudi aka fara kafa ta dalilin ya yan sarki da suka sukayi tawaye suka kafa garuruwa a babban birnin daura sannan suka ɗaura kansu matsayin sarakuna wanda ɗaya daga cikin a an sarkin ya sauka a wannan wuri da jama arsa suka sauka gindin wani ƙaton ɓaure suka yada zango sukai ta taruwa ta haka ne aka riƙa kiran wajen da suna ɓaure fulani sun ƙwace haɓen daura da baure da kanta a lokacin jihadin ɗan fodio a ƙarƙashin jagorancin malam musa bayan isowar turawa arewacin najeriya suka karɓe mulkin daga hannun fulani a shekarar daga nan turawa suka kashe wancen ƙananan garuruwan da a an sarki suka kafa kuma suka kafa garin daura kaɗai a yanzu garin ɓaure ya samu ci gaba a fanni daban daban kama daga harkar ilimi noma da kiwo da karkar kula da lafiya garin ɓaure yayi fice a sana o in gargajiya wasu daga cikin hakiman ɓaure sun haɗa da tarihi hukumar binciken garkuwan jihar katsina hukumar binciken tarihi da kyautata al adu ta jihar katsina katsina dab in lamp isbn oclc danja karamar hukuma ce dake a jihar katsina arewa maso yamman nijeriya an kirkiri danja ne a shekarar an fiddata ne a karkashin karamar hukumar bakori jahar katsina ɗanja garin jajaye in kaga baƙi baƙo ne marmara ci yar uwar ki ki kwana p akwai saɓani mai yawa tsakanin masana game da ainhin wanda ya far kafa garin ɗanja ance wani bamaguje ne mai suna ɗanjakau wanda kwararren manomi ni kuma maharbi wanda ya gina rijiya mai zurfin gaske fiye da kafa arba in da shida sannan kuma ance ja ne daga garin ɗanja ya kafa wannan garin a wani ƙaulin kuma har wa yau ance wani mutum ne mai suna ɗanja ya kafa garin a zamanin sarkin ɗanja duna ne ya kori dukkan maguzawan dake cikin garin dan ja shi kuma ya gina ganuwar garin tarihi ya nuna cewa kwararrafa taci garin danja da yaƙi wanda daga nan ne mutane daga wurare daban daban kamar mutanen likoro da wazata daga ƙasar zazzau daga kagoro daga kogo da bare bari daga gobirawa da kanawa suka kafa unguwannin su a wurare dabam daban wanda t hakan aka samu unguwar kanawa unguwar fulani da unguwar gobirawa da unguwar kagora da sauransu a garin ɗanja bayan jihadin shehu usman dan fodiyo an sami zaman lafiya a dukkan ƙasashen hausa da bunƙasan kasuwan da lilin musulunci da kuma ƙarin yawan garuruwa a lokacin sarkin katsina muhammad dikkko ne aka fara gyar ganuwar ɗanja kuma canza wa kofofin suna zuwa kofar arewa kudu yamma da gabas daga cikin abubuwan tarihin garin ɗanja sun hada da rijiyar ɗanja da ɗanja ya gina sannan akwai rijiyar duhu wanda idan dare yayi za ayi ta jin kiɗa na tasowa daga cikinta saboda wannan dalilin ba mai ƙara zuwa bakin rijiyar da zarar magariba ta yi sannan shi kansa kabarin ɗanja yana nan a gindin wata giginya kan tsauni dake tsakanin ɗanja zuwa dabai sannan akwai wata kuka mai kogo a ƙofar yamma inda ake haƙo ƙarfen tama don ƙera makaman yaƙi da gyara su tun kafin jihadin shehu usman ɗan fodio a shekara ta aka bude kasuwar ɗanja kuma an buɗe fulotin sayan auduga a wanda a wannan shekarar har wa yau aka samo gundumar ɗanja aka naɗa iya labaran matsayin hakimin ɗanja a an kafa kamfanin buredin bega a a shekarar kuma aka gina kurkuku da makarantar elementary har wa yau an gina rijiyar kwakware a an gina hanyar ɗanja zuwa bakori a sannan aka gina ɗanja zuwa zariya a an bude asibitin zamani a ɗanja a ntc ta buɗe ofishin ta ta kuma gonar taba a ɗanja shekara ta a garin ɗanja kuma aka gina kamfanin mazarkwaila na farko a duk fadin garin katsina har wa yau akwai fim na baban larai wanda yayi suna a ƙasar hausa anyi shine a ɗanja wanda iya iro ne magajin farko da ya fara hawa babur a duk katsina a shekarar aka bunkasa babbban asibitin ɗanja ya zama babban asibiti haka kuma nayi hanyar bakori zuwa ɗanja wacce ta zarce zuwa hunkuyi har ta hadu da titin zariya a aka bude sito da ofishin di o na frojet a shekara ta gundumar ɗanja ta samu zama ƙaramar hukuma a ranar ga watan satumba a tarihin sarautar ɗanja da masana suka nuna ya fara daga lokacin da akai wa ɗanja ganuwa a aka taro makaman katsina iya labaran ya fara zama hakimin ɗanja sai kuma makama idi wanda ya zauna a bakori sannan an samu canjin suna daga iya zuwa makama daga lokacin makama idi bayan shekara ta aka koma ana kirar sarautar ɗanja sarkin fulani daga har wa yau bayan ƙirƙiro gundumar ɗanja aka canza sunan sarautar zuwa sarkin kudun katsina sunayen wasu daga cikin sarakunan ɗanja su ne tarihi hukumar binciken danwaire gwanki sha bara hukumar binciken tarihi da kyautata al adu ta jihar katsina katsina dab in lamp isbn oclc kusada karamar hukuma ce dake a jihar katsina arewa maso yamman nijeriya kusada kusada ɗan gari kusa da kano          kusada ƙaramin gari ne saidai ya samu ɗaurin gindi daga manyan garuruwa a da yana ƙarƙashin ƙaramar hukumar kankiya ne sai dai a halin yanzu yana matsayi ƙaramar hukumar kansa an sama saɓani game da tarihin kafuwar garin ance wani maharbi ne ya kafa an bukkoki tare da iyalansa a shekaru ɗari uku da suka wuce a wni ƙaulin ance wasu malamai ne da suka fito daga kano da katsina suka kafa sansani a kusada wata ƙorama a wnani zancen ance an samu garin kusada ne daga wani kirari kusada ɗan gari kusa da kano saboda kalmar ku sa da daga masu sarautan kure ana iya tunawa sarkin katsina abubakar ne ya naɗa ƙanensa muhammadu a matsayin hakimin ƙaramar hukumar shekaru ɗari da sittin da suka shuɗe tarihi hukumar binciken danwaire gwanki sha bara hukumar binciken tarihi da kyautata al adu ta jihar katsina katsina dab in lamp isbn oclc kirfi karamar hukuma ce dake jihar bauchi a arewa maso gabashin nijeriya kirfi ta kasnce garine cikin birnin bauchi wanda keda aƙalla faɗin mita kewaye da gefenta ne rafin gongola wanda ke isar da ruwa zuwa cikin garin wanda ya haɗe da babban kogin benue gari ne mai tarin albarkoki a ɓangaren noma da kiwo a al adance ta kasance tana maraba ne kaɗai da mutanen da ake kira kirfawa kuma ta faɗa ƙarƙashin gundumar hausawa bincike akan garin kirfi ya nuna cewa amsoshin da suka ƙunshi al ada da addini da harkan siyasa a ƙasar hausa ana iya samun sa a garin kirfi ta ƙasar bauchi gandun dabbobi na bala a funtua fassarar shahararren littafin nan ne mai suna animal farm wallafar wani baturen ingila wanda ake kira george orwel ko da yake dai sunansa na gaskiya shine eric blair gandun dabbobi dai shagube ne waton gugar zana akan juyin mulkin da akayi a kasar rasha a shekarar wanda akayi amfani da dabbobin da ake kiwo a gandu domin isar da sako wannan littafi ne mai manufar jigon ilmantarwa nishadantarwa da wayar da kai ta hanyar zambo da kuma farfaganda gandun dabbobi littafine mai dauke da hikima da hangen nesa wadannan dabbobi sune suka taru a karkashin wani tsohon alade waishi dattijo old major don yayi musu bayani na wani irin mafarki da yayi da kuma yanda zasu kori nomau mr jones daga gonarsa don ta zama tasu daga karshe dai sunci nasara wajen korar nomau daga gandu ta hanyar tawaye revolution kuma gandu ya koma nasu ya zama sune wuka sune nama bayan mutuwar dattijo wanda ya mutu kwana ukku bayan jawabinsa marubucin yayi amfani da aladu a matsayin dabbobi masu kaifin tunani kuma masu iya tafiyar da ragamar mulkin gandu musamman dantulu snowball maitumbi napoleon da karambana squealer sauran dabbobi sun hada da su aura benjamin akawal boxer godi clover hoge minimus kyalla muriel sangartatta mollie barde pinkeye burtu moses dafale bluebell durwa jessie yarbaka pitcher da dai sauransu dabbobin gandu dai sunci nasarar tawaye ne da karin karfin gwuiwar wakar dabbobin rugu wadda ke dumamasu dabbobin rugu duk ku dabbobin ko ina ku saurareni nazo da zance mai faranta rai nan gaba ba wuya idan mun lalle muna iya ture dan adam daga nan sai kasa ta zanto mune muke iko da ko ina shafi name sunan gandu ya canza daga gandun nomau zuwa gandun dabbobi har sun tsara dokokinsu wadanda zasu yi amfani dasu ga alamu dai dantulu shugaba ne nagari mai hazaka da son ci gaban dabbobi ya yan uwana mu nufi saura mu maida himmar yankan tattaka mu ga munfi nomau da barorinsa maida hankali shafi na an fara samun banbancin zaman gandu da nuna fifiko da son kai tun lokacin da aka fara tatsar madara ana mallakawa aladu kawai harda nunannen mangwaro ma sai aladu kawai ke moriyarsa a duk lokacin da sauran dabbobi suka fara guna guni sai a tura musu karambana don yayi musu bayani saboda baiwarsa ta iya magana karambana zai iya canza baki zuwa fari yakan ce ya cewar mu aladu ba muna yin haka ne don nuna fifiko ko son kai da yawa daga cikinmu ba mu son madara ko mangwaro ni kaina bani kaunarsu dalilin da yassa kawai muke shansu shine don mu tsare lafiyarmu madara da mangwaro ya yan uwana ilimin kimiya ya tabbatar da amfaninsu ga aladu mu aladu masu aikin tunani ne kawai dukkan shirye shirye da sarrafar da aikin gandun nan ya dogara ne fa a kanmu dare da rana fa tsaye muke don jin dadin ku kawai saboda ku ne muke shan madara da mangwaron nan shin me kuke zato idan muka kasa yin aikinmu yadda ya kamata nomau sai ya dawo cikinmu babu wanda yake son yaga nomau ya dawo shafi na hassada da babakeren maitumbi sunsa yayi kulla kullar korar dantulu a gandu saboda babu jituwa a tsakaninsu duk lokacin da daya yacce wannan fari ne sai dayan yace a a iso ga muhawarar ginin famfo windmill jim kadan da korar dantulu sai ga aladu sun fara karya dokokin gandu duk abu mai kafa biyu abokin gaba ne duk abu mai kafa hudu ko fuffuke dan uwanmu ne kada dabbar da ta kuskura ta sa tufafi kada dabbar da ta kushura ta kwanta kan gado da barguna kada dabbar da ta kuskura ta sha giya har ta bugu kada dabbar da ta kuskura ta kashe duk dabbobi darajarsu daya amma wasu sun dara wasu dabbobi sun koma da cewa mulkin nomau yafi mulkin aladu dadi ba frederick john dealtry lugard st baron lugard yarayu daga janairu zuwa afrilu anfi saninsa da sir frederick lugard daga tsakanin shekara ta da yakasance sojan british ne dan sonkai mabincikin afirka kuma mai aiwatar da harkokin mulkin mallaka yayi gwamnan hong kong a gwamnan karshe na southern nigeria protectorate a kwamishinan biritaniya na farko a nijeriya daga kuma shine gwamnan karshe daga na northern nigeria protectorate sannan kuma ba governor general of nigeria daga zuwa an haife lugard a madras now chennai dake indiya amma ya girma ne a worcester kasar ingila mahaifinsa shine rev d frederick grueber lugard malamin dake was sojojin biritaniya wa azi a madras mahaifiyarsa itace ta uku a wurin mahaifinsa uwargida mary howard yar autar rev d john garton howard wanda shine karamin yaron landed gentry daga thorne da melbourne kusa da york lugard yayi karatunsa ne a rossall school da kuma royal military college sandhurst sunan dealtry da ake masa girmamawa ce ga thomas dealtry abokin mahaifinsa ne lugard yafara aikin soja a karkashin th foot east norfolk regiment a shekara ta inda yashiga bataliya ta biyu a kasar indiya kuma yana cikin wadanda suka jagoranci kaddamar da yaki daban daban kamar anzabi lugard dan kasancewa cikin distinguished service order a tsakanin wasu kungiyar yankasuwan swahili karkashin mlozi bin kazbadema sun samar da wuraren kasuwanci a shiyar arewa maso yammaci na tabkin malawi wanda yahada da wani kurkuku a chilumba a tabkin daga inda ake dibar ivory da bayi dan tafiya dasu a kamfanin tabkokin afirka suka samar da wurin a karonga domin chanja ivory da kayayyakin kasuwanci a wurin yan kasuwan swahili hulda yayi tsami tsakanin bangarorin biyu saboda tsaiko da ake samu a kamfanin wurin samar da bindigu alburusai da sauran kayan kasuwanci da kuma saboda yan kasuwan swahili sunfi komawa ga kama bayi da kai farmaki a wuraren da kamfanin yayi alkawarin basu kariya daga nan aka fara samun kiyayya har zuwa jerin kaikawon da aka rika samu a wannan lokacin har zuwa tsakiyar shekara ta shi akekira da yakin karonga ko kuma a wani lokacinyakin larabawa kamfanin tabkunan afirka an kawar da ita a karshen shekara amma saidai a watan mayun captain lugard ya tunzuru daga british consul dake mozambique sai yadawo ya jagoranci yaki da mlozi wanda kamfanin tabkunan afirka ta dauka nauyi batare da taimakon gwamnatin biritaniya ba a watan mayu zuwa yuli lugard ya kaddamar da farmaki na farko akan swahili a wannan farmakin ne akayi wa lugard rauni sannan aka maida shi kudanci lugard yakai hari na biyu a watan december zuwa march itace babba kuma harda pounder gun wanda yakasa rusa ganuwar bayan rashin nasaran nan na biyu ne lugard yabar yankin tabkin malawi yakoma biritaniya a april tabkin malawi anfi saninsa da tabkin nyasa a kasar tanzania da kuma lago niassa a kasar mozambique nadaga cikin manyan tabkunan afirka kuma itace tabki a mafi kudancin east african rift system tana nan ne a tsakanin kasar malawi mozambique da tanzania itace tabki mafi girma na hudu mai ruwa maikyau a duniya a fadi da cika na tara mafi girman tabki a duniya wuri fadi da tsawo kuma na uku da nabiyu a girma da zurfi a nahiyar afirka tabkin malawi na dauke da nau ukan kifaye daban daban fiye da kowane tabki a duniya wadanda a kalla yana dauke da nau uka na cichlids bangaren tabkin na mozambique gwamnatin kasar ta kebeshi a matsayin wurin adana a ranar ga watan yunin a kasar malawi bangaren tasu na cikin lake malawi national park swahili anfi saninsa da kiswahili wanda ke nufin harshen mutanen swahili tana daga cikin harshen bantu kuma itace harshen farko na mutanen swahili itace harshen magana wato lingua franca a yankin african great lakes da wasu yankunan gabashi da kudu maso gabashin africa dasuka hada da tanzania kenya uganda rwanda burundi mozambique da the democratic republic of the congo drc harshen comorian da ake amfani dashi a comoros islands shima wani nau in harshen swahilin ne dukda wasu na ganinsa a matsayin wani harshe ne daban the exact number of swahili speakers be it native or second language speakers is unknown and a matter of debate various estimates have been put forward and they vary widely from million to over million swahili serves as a national language of four nations tanzania kenya uganda and the drc shikomor the official language in comoros and also spoken in mayotte is related to swahili swahili is also one of the working languages of the african union and officially recognised as a lingua franca of the east african community kasar south africa ta yarda da koyar da swahili a makarantun kasar a matsayin subject din ganin dama za a fara a yawancin kalmomin swahili ansame sune daga harshen larabci misali kalmar littafi a swahili shine kitabu yayi daidai da kalmar a larabci dukda cewar jam in kalmar littafi a swahili shine vitabu haka daga tsarin harshen bantu na ki a matsayin kalmar shigarwa kafi suna wanda jam insa shine vi ayodeji ibrahim balogun an haife shi a ga watan yuli shekarar a garin surulere dake jihar lagos a nijeriya anfi saninsa da shahararriyar sunansa wato wizkid mawakin nigeriya ne kuma marubucin wakoki ne yafara rera waka tun yana da shekara goma sha daya sannan yayi kokarin fitar da albam tareda glorious five wata kungiya ce dashi da wasu abokansa a coci suka samar da ita a ya kulla wata yarjejeniya dashi da banky w s record label empire mates entertainment e m e yakaiga shahara a shekarar tareda fitar da wakar holla at your boy daga cikin albam din daya fara fitar a studiyo dinsa superstar tease me bad guys don t dull love my baby pakurumo da oluwa lo ni dukkanin su suma yafitar dasu daga cikin albam dinsa na superstar albam din studiyon wizkid na biyu ayo yafitar da ita a watan september wadanda wakoki shida sukazo kafinta jaiye jaiye on top your matter one question joy bombay da show you the money a wizkid yasamu sanayya a kasashen duniya bayan tarayyarsa tareda drake on the global hit one dance wanda yakaiga zama na daya a kasashe wanda yahada da united states united kingdom canada and australia kari akan ayyukan wakokinsa daya gudanar shi kadai kuma wizkid yayi tarayya da wasu mawaka da dama kuma yafito acikin wakar girl tareda bracket fine lady tareda lynxxx sexy mama tareda iyanya slow down tareda rbees the matter tareda maleek berry pull over tareda kcee da kuma bad girl tareda jesse jagz bayan fitowar albam dinsa nabiyu da karewar kwantaraginsa dayayi na shekara wizkid yabar e m e a ga watan maris billboard magazine tayi rehoton wizkid yakulla yarjejeniya na fitarda albobi tareda rca records bayanin yarjejeniyar yafito daga jaridu da dama tun a watan september shugaba kuma ceo na rca records peter edge ya tabbatar da yarjejeniyar yayin dayake jawabi da music business worldwide a watan january ansa shi a matsayi na th a forbes da channel o acikin jerin masu kudin mawakan afirka na shekarar a watan february wizkid yazama mawakin nigeriya na farko dayake da mabiya sama da miliyan daya a shafin twitter haka kuma yazama mawakin afirka nafarko daya kasance a shekara ta acikin guinness world records akan gudunmuwarsa a cikin wakar drake one dance italiyanci yare ne wanda turawan ƙasar italiya italy suka fi yawan magana da shi hakazalika ana amfani da shi a matsayin yaren gwamnati a kasar italiya da kasar switzerland san marino da kudancin istriya dake ƙasar selvoniya kroatiya kuma ana magana da harshen italiyanci sosai a albaniya malta monaco da kuma wasu ɓangarori na ƙasar faransa musamman a cikin garuruwan dodecanese montenegro kotor da wasu ɓangarori ƙasar girka a tsibirin ionian da dodecanese harshen italiyanci ya taka muhimmiyar rawa a ƙasashen arewacin afrika da kuma gabashin afrika kuma ana amfani da harshen amurka da austaraliya akwai mutanen marasa rinjaye da kuma suke amfani da harshen a ƙasashen bosnia herzegovina kroatiya sloveniya da romainiya itibrahim yaro yahaya shararren marubucin hars hen hausa ne wanda ya yi rubuce rubuce da yawa a fanninika daban daban nayaren hausa irin su adabi labarun gargagiya tatsuniyoyi da wasanni nazarin hausa da kasidu masu yawa na harshen hausa an haifi ibrahim yaro yahaya a unguwar yandoya tacikin birnin kano a ranar ga watan oktoba ya fara makarantar allo tun yana yaro bai fara karatun zamani ba sai a cikin lokacin da aka bude makaranta dantata ya shiga ajin yamma ya kammala a cikin a cikin malamansa na makarantar dantata akwai alhaji rufa i yahaya da dr kabiru galadanci da alhaji imam abubakar wali da alhaji umar faruk ladan first bank of nigeria wasu lokutan ana kiranta firstbank asusu ne na naijeriya tareda kamfani dake halaka da kasuwanci wanda ke da babban ofis dinsu a lagos itace mafi girman asusu a naijeriya ta bangaren ajiyar kudaden da sukayi ajiya tareda da ribansu a shekara yana aikine tareda wajajen kasuwanci dake kasashen afrika tareda united kingdom kuma akwai oficin su a abu dhabi beijing da johannesburg suna tunanin hada halaka na kasuwanci tsakanin kasashen duniya ita asusu tafi kwarewa da kananan harkokin kasuwanci kuma itace mai mafi yawan kwostamomi a duk fadin naijeriya a the asian banker ta mika wa firstbank the best retail bank in nigeria award wa shekara biyar ajere ita asusun tana da dukiyoyi akalla ngn trillion b kamar yarda aka samu a exchange rates riban asusun kafin kudin haraji na watanni goma sha biyu wacce karshensa yazo disamba itace ngn billion akalla mutane million ne suke dashi babu takamemen me ita dukkansu shareholders ne a cikinta dawakin kudu karamar hukumar ce mai tarihi a jihar kano dawakin kudu na da mutane sama da miliyan daya da dari biyar tana da fadin kasa mai yawa dawakin kudu na da masarauta mai tarihi a kasar kano tana da sarki hakimi dagatai da masu unguwanni tana da kofofi kamar haka kofar kudu kofar yamma kofar gabas da koma kofar arewa tana da sana oin gargajiya kamar rini bugu jima saka hada randuna da tokwane na gargajiya wato na kasa garine da ya sha hara da manya manya malamai yan kasuwa attajirai da koma manyan bayin allah a jikinta ne a ka cire kombotso tayi iyaka da wduil tayi iyaka da bunkure tayi iyaka da warawa tayi iyaka da kombotso surah surah larabci srah jam i surori larabci suwar surah kalma ce dake nufin wani bangare daga cikin alkur ani mai tsarki akwai adadin surori dari da goma sha hudu acikin qur ani kuma kowace surah ta karkasu zuwa ayoyi surorin alkur ani dai sun kasu ne daban daban wasu masu tsawo wasu gajeru surar datafi kowace surah gajarta acikin alkur ani itace suratul al kawthar kuma tana da gajerun ayoyi uku ne kacal surah mafi tsawo itace suratul al bakara wadda keda ayoyi dari biyi da tamanin da shida daga cikin surori dari da sha hudu na alkur ani guda ansaukar dasu ne a garin makkah wadanda akekira da surah makiyya sai guda ashirin da takwas kuma a garin madina sune akekira da are surah madaniyya wadannan rabe raben na surorin yafaru ne sakamakon wurin da aka saukar da surorin inda duk wata surah da aka saukar bayan hijirar manzon allah muhammad zuwa madina hijrah sai akewa surorin lakabi da madaniyya sannan duk surar data sauka kafin yin hijira itace akekira da makiyya surorin makkah wato makiyya sunfi kirane da yin bayani akan imani da tauhidi da rayuwa bayan mutuwa amma sukuma surorin madinan sunfi mayar da hankali akan yadda rayuwar musulmai take da kuma abunda zai kaisa ga tsira da dacewa da gidan aljannah baccin suratul at tawba dukkanin surorin alkur ani sunfara ne da da sunan allah mai rahma mai jinkai wato bismillah kuma itace ke raba tsakanin sura da sura surorin alkur ani ajere suke amma bawai daga manya zuwa kanana ba ko kanana zuwa manya ba a cakude suke surorin alkur ani ake karantawa lokacin tsayuwar qiyam da musulmi keyi lokacin sallah suratul al fatiha itace sura ta farko acikin alkur ani ana karanta ta a kowace raka ar sallah tareda wani daga cikin surori surah asalin harshe binciken farko dangane da asalin harshe an gudanar da shi ne bisa umarnin fir aunan egypt wanda ya yi zamani a qarni wannan far auna ya umarci bawansa da ya keve wasu tagwaye kalmar farko da suka fara furtawa ita ce bekos wadda take nufin mummuqi a harshen phrygia da ake amfani da shi a yammacin persia wannan sarki ya yi iqirarin cewa harshe phrygia shi ne harshen asali wanda ragowar harsunan duniya suka samo asali daga gare shi wannan bincike yana da rauni har ila yau sarkin scotland ya gudanar da makamancin wannan bincike inda ya ware wata bebiyar mace wanda ya haxa ta da qananan yara domin gano harshen asali wannan ya samar musu da duk wani abu na rayuwa wanda ya haxa da abinci da ruwa d s kalmar farko da suka fara furtawa a yayin da suka kai munzalin magana ta fito ne daga harshen hebrew don haka wannan sarki shi ma ya yi iqirarin cewa harshen hebrew shi ne harshen da aka fara magana da shi ra o in asalin harshe akwai ra o i daban daban waxanda suka bayyana asalin harshe a nan za mu yi qoqarin kawo wasu tare da bayyana rauninsu dangane da da awarsu game da asalin harshe ra in bow wow wannan ra in na ganin cewa harshe ya samo asali ne daga kwaikwayon sautukan dabbobi d s masu wannan ra ayi sun dogara bisa kalmomin amsa kama raunin ra i ra in pooh pooh jean jacquest r ne ya samar da wannan ra i a qarni na inda ya yi iqirarin cewa harshe ya samo asali ne sakamakon zafi ko haushi ko murna instinctive emotional cries jean ya dogara ne bisa sautukan motsin rai kamar ah hey d s waxanda harsunan duniya ke amfani da su rauni ra i b ajiyar zuciya da sauran sautukan motsin rai ba su da alaqa da baqi da wasali da ake samu a tsarin sauti ra in ishara wannan ra i ya yi da awar cewa harshe ya samu ne daga isharori babbar hujjar da wannan ra i ya dogara da ita ita ce masu amfani da harsuna daban daban na amfani da isharori a kai a kai a cikin maganganunsu misali mabaraci mai jin yunwa na yin ishara ta hanyar tava bakinsa da shafa cikinsa domin nuna halin dsa yake ciki na yunwa ta irin wannan hanya ce wannan ra i yake ganin mutanen farko suke sadarwa a tsakaninsu raunin ra i a wannan ra i ya kasa nuna yadda ishara ta zama harshe shehu kalmace da aka samota daga larabci kuma ana amfani da itane ga mutumin da ilimin mai yawa ma anar ta da larabci anyiwa mutane da yawa lakabi da kalmar shehu a kasar hausa sun da yawa wanda suke manyan masana da manyan malamai da manyan mutane a kasar hausa da wasu sasa na duniya daga cikin na kasar hausa sunda da shehu usman dan fodio wanda akafi sani da mujadadi kuma ana yiwa mafiyan yaron da akasa masa sunan shehu usman wto usman da shehu dimin girmamawa agare shi da nuna kimar sunan sa da al farmar da yake da ita wajen musulmai musanmanma mutanen arewacin najeriya da kuma mutanen nijer marigayi alhaji musa dankwairo zai ci gaba da kasancewa daya daga cikin mawakan da darajarsu a idon duniya take kara habaka a al ummar hausawa sai dai girmamawar bata tsaya iyaka nan ba domin kuwa manazarta a duniya suna ci gaba da amfanuwa da gudunmawar sa da ya baiwa fagen ilimi musamman farfesoshi da masu binciken ilimi akan yaren hausa dake nazari a jami o in najeriya da june gabannan wani malami na jami ar usmanu danfodio dake sokoto farfesa a m bunza ya bayyana cewa an haifi marigayi ne a shekarar a garin bakura wanda ke tsakanin jihar zamfara da sokoto da kimanin kilomita sunan mahaifinsa usman dankwanda ya rayu a garin kaya dake karkashin karamar hukumar maradun inda yake yiwa sarkin kayan maradun waka a fadar sa mahaifin dankwairo da kakansa duk makadan sarkin kayan maradunne ya tashi ya tarar da kakansa da kahaifinsa suna waka tare amma ya fi rayuwa da mahaifinsa rayuwa ta hakika kuma tun yana dan shekaru zuwa ya fara fita inda mahaifinsa ke zuwa da shi cikin tsangaya ta waka bayan rasuwar mahaifinsa sai ragamar kungiyar waka ta koma hannun aliyu kurna wanda wa ne ga dankwairo inda aka zabi dankwairo ya zamto mataimakin aliyu wanda ida bayanan sai dankwairo ya wakilce shi a matsayin shugaban tawaga marigayi alhaji musa ya samu wannan lakabi na dankwairo tun lokacin mahaifinsa na raye mahaifinsa ya na da wani yaro da ake kira dankwairo saboda zakin muryarsa da kuma kwarewa wajen yin wake sai musa ya rinka kwaikwayon sa tare da kwaikwayon muryarsa ganin cewa musa ya kware kamar shi dankwairon na asali sai ake kiransa da wannan lakabi na dankwairo tun daga wannan lokaci dankwairo ya fara shahara a fagen waka wanda hakan ya sanya ya zamto mawaki g marigayi sardaunansokoto alhaji ahmadu bello inda dankwairo ya rera masa wakarsa ta farko da takenta na mai dubun nasara garnaki sardauna marigayi sardauna ya fifita tawagar dankwairo fiye da kowace kungiyar waka inda ya maishe da dankwairo mawakin fadar sa tare da kyautatawa ta wuce misali wadda a wancan lokaci hankali baya kaiwa ga irin kyaututtukan da sardauna ya rinka yiwa dankwairo da yan tawagarsa kama daga suturu zuwa motar hawa a takaice dai musa dankwairo ya yiwa sardauna wakoki guda kuma musabbabin saduwarsa da sardauna kuwa a fagen siyasar npc nothern people s congress ne suka hadu kasancewar sardauna dan siyasa kuma basarake saboda haka yana bukatar mawakin sarauta da zai zauna tare da shi a fadarsa domin dabbaka sunan sa bayan rasuwar sardauna a shekarar dama har na wani lokaci mai tsawo kafin ta ci gaba da wakokin yabo ga wasu sarakunan gargajiyar a suka shahara irin su sarkin daura bashar sultan na sokoto da sarkin zazzau aminu cikin shekaru zuwa da suka gabata wa adi na rayuwa ya riski marigayi dankwairo inda ya bar ya ya a yayin muturwarsa wanda sun ci gaba da hayayyafa kamar yadda babban dan sa alhaji garba musa dankwairo ya bayyana an haifi shine a alif dubu daya da dari tara da sittin da takwas a garin dawakin kudu yayi makaranta a dawaki daga bisani koma sai yatafi gscs dake agarin wudil ya kammala a alif dubu daya da dari tara da tamanin da shida daga nan koma ya hallaci jami ar bayero dake kano a inda yasami degren sa na farko a alif dubu daya da dari tara da cassa in yayi degren sa na biyu ne wato a kasar ingila har yakaranci bangaran cigaban na ura wato coventry univer u kmsc soft ware development a shekara ta dubu biyu da uku daga nan koma sai ya tsallaka izuwa dundee business school scotland a shekara ta dubu biyu da tara a inda yayimba corporate finance an zabe mustafa bala a matsayin dan majalisar tarayya a shekara ta alif dubu biyu da sha daya a matsayin wanda zai wakilci dawakin kudu da warawa ya rike mikamai da dama a majalisar wakilai ta tarayyar najeriya mai girma dan majalisar tarayya mustafa bala dawaki mai wakiltar dawakin kudu da warawa shine mutum na farko da yakawowa jama ar da yake wakilta cigaban da basu taba samuba tunda aka fara siyasa a tarayyar najiriaya mai girma mustafa bala ya samar da cigaba mai yawa kama tundaga samarwa da matasa aikin yi aiyukan hanyoyi samarwa da mata da maza jari sana a biyawa dalibai kudin makaranta gina makaranto na zamani raba motoci da babura kyauta raba kayayyakin muri rayuwa diban ma aikata aiki samarwa mata da maza ayyukan yi katako wani ice ne da aka gyara shi kuma ake samun sa daga jiki da tushen bishiya da wasu ire iren itacen bishiyoyi katako abu ne dayake ginshiki ga jikin bishiya wurin sanya bishiyar girma da fadi da kuma iya tsayuwa da kan kanta itace ke aika ruwa da sauran abubuwan da bishiyar ke bukata a tsakankanin bishiyar da ganyakin ta da wasu sassa na bishiyar da tushen katako na iya daukan dukkanin wani abu da aka sarrafa shi da icen bishiya ko tushen ta sauran bangarorin bishiyoyi an jima ana amfani da katako tsawon shekaru dubunnai da suka wuce amatsayin makamashi kayan aikin gini a wurin hada kayayyakin aiki da makamai kayan dakin da littafi da dai sauran su imam lafazi mm larabci furucci imm jam i limamai larabci furucci aimmah wani nau in shugabanci ne a musulunci anfi yawan amfani dashi ga baiwa mai jagoranci sallah a masallaci da kuma ga al ummar musulmi a tsakanin ahlus sunna sunni muslims a wannan ma anar imamai sune masu jagoranci a ayyukan ibadah da bauta kuma shugabannin al umma da bayar da shawarwari akan addini amma a wurin mabiya shi a muslims liman nada ma ana dabanne da matsayinsu tun daga imamah wadanda ake lakabawa yan ahl al bayt kawai mutanen gidan manzon allah muhammad tsira da amincin allah sun tabbata agare shi kuma aka sanyawa guda goma sha hudu kawai abdul rahman ibn abdul aziz as sudais larabci abd ar rahman ibn abd al aziz as sudais an haife shi february a birnin riyadh saudiya shine babban limamin babban masallacin harami dake makkah saudiya shugaban manyan shugabannin gudanar da ayyuka masallatai tsarkaka biyu shahararren makarancin alkur ani ne qri kuma shine wadda yasamu kyautar girmamawa na alkur ani na dunuya a dubai wato islamic personality of the year a shekarar al sudais yabayar da da awar rashin goyon bayan musulunci game da tada bama bamai da ta addanci da kira akan zama tare tsakanin dukkanin addinai da samun jituwa maikyawu amma ana tuhumarsa da tuhumar musamman yahudawa a hudubobinsa yayi tirda yadda yahudawa kewa falasdinawa da kwace masu kasa sannan da yin kira ga masu taimako da kai agaji ga mutanen falasdinu yana jagorancin hudubar mahajjata na ranar arfa a kasar saudiya bayajidda ana bayar da tarihin shi a a matsayin wani jarumi wanda yazo daga baghdad ya zauna a cikin garin daura inda ya kashe maciya sannan kuma ya auri sarauniya daurama da farko ya sauka a borno a inda aka aurar masa da diyar sarkin daular borno wato mai sai yaji raɗe raɗin cewa sarkin zai kashe shi ya gaje sojojinsa sai matarsa ta ce su gudu sai suka gudu cikin dare sa annan daga bisani yatafi zuwa kasar hausa ance ya sauka a garin daura cikin dare a gidan wato tsohuwa inda kishirwa yakamata ta bukaci yasamo mata ruwa sai ya tambaye ta a ina ne akwai rijiya sai ta gaya masa cewar akwai sarki wani katon maciji dake hana a diba ruwa da daddare amma bayajidda bai tsorata ba yaje rijiyar sarkin maciji yafito ya nemi hana shi dinar ruwa bayajidda yayi fada dashi yasamu yakashe sarki kuma ya diba ruwarsa yakawo wa tsohuwa ta cika da mamakin yadda yasamo mata ruwa acikin daren nan yakawo mata da gari yawaye mutanen gari sunzo dibar ruwa sai suka tarar da sarki a kwance gashi ansare masa kai al umman gari suka fara murna da biki cewar daga wannan lokaci babu abinda zai rika hanasu dibar ruwa sai dai ba asan wanda yayi wannan jaruntakar ba har yasamu yakashe sarkin amma sai aka sama yamance da warin takalminsa kafa daya a gindin rijiyar daga nan sai sarauniyar daura tayi alkawarin bayar da rabin gari ga duk wanda yayi wannan jarunta kawai dayan sawun takalminsa dan a tabbatar sai tsohuwa tazo ta bayar da labarin abinda yafaru da daddare aka kira bayajidda sarauniya ta aurar masa da kanta bayajidda daga bisani tanada yaro da akekira bawo da biram daga matarsa sarauniyar borno da kuma wani yaron karbogari daga kuyangarsa bagwariya bawo ne yagaji mahaifinsa kuma yahaifa ya ya shida wadanda sune suka zama sarakunan daura katsina zazzau gobir kano da rano wadannan tareda biram wadda shugaban ta shine dan bayajidda daga wurin matarsa sarauniyar borno sune suka samar da hausa bakwai ko hausa dukda yake dansa karbogari wanda kuyangarsa bagwariya ta haifa masa shima tanada ya bakawai sune suka mulki kebbi zamfara gwari jukun yoruba nupe da yauri wadanda akekira da banza bakwai ko fake birnin bagdaza ko baghdad lafazi bg dd bg dd larabci bagh daad itace babban birnin kasar iraq adadin yawan al umman baghdad sunkai kusan miliyan takwas da dubu dari bakwai da sittin da biyar haka yasa tazama gari mafi yawan al umma a kasar iraq kuma birni na biyu a yawan mutane a kasashen larabawa bayan birnin alkahira egypt kuma birni na biyu a yammacin asiya bayan tehran iran tana nan ne a kusa da tigris river an samarda da birnin ne tun daga karni na th kuma tazama babban birnin daular abbasiya a dan kankanin lokaci bayan kafa birnin baghdad tazama wani muhimmin cibiyar al adu kasuwanci da kuma zama cibiyar ilimi a tsakanin kasashen musulmi haka da karin samarda manya manyan shahararrun makarantun kamar misali gidan hikima yasa birnin tasamu suna na zama cibiyar koyon ilimi baghdad takasance babban birni a middle ages na yawancin lokutan zamanin abbasiya da yawan al umma dasuka kai kimanin sama da miliyan a waccan lokaci birnin yakasance babban tarwatsewa a hannun mongol empire a wanda ya haifar da faduwa da raguwa acikin zamunai da dama bayan samun yancin iraq bayan kasancewarta british mandate of mesopotamia a baghdad tasake farfadowa a matsayin ta na cibiyar al adun larabawa a wannan zamanin birnin bagdaza ta fuskanci tasgaro da lalace lalacen gine gine da kone kone saboda invasion of iraq da yakunan da suka rika biyo baya yakin iraq wanda yakaiga har zuwa watan december a wadannan shekaru birnin yatasamun farmaki daga insurgency yakin yahaifar da lalacewar substantial loss of cultural heritage and historical artifacts kamar su a shekara ta ansanya baghdad acikin mafi rashin kyawun wurin zama da mutum zai rayu aciki a duniya kuma ansanya ta daga mercer a matsayin mafi lalacew na na manyan birane akan ingancin rayuwa bura jam i buraye ko burina lafazi burin shine gabar saduwa na mazajen dabbobi wadda suke amfani dashi wurin inseminate da abokan saduwarsu yawanci mata ne da hermaphrodites lokacin saduwa dabbobi da dama nadashi wadanda yahada da dabbobi masu kashin baya da dabbobi marasa kashin baya amma a mazajen dabbobi bako wanne bane keda burar sai wadanda ke dashi to burar ba iri daya bane ga duk dabban dake dashi kalmar bura na nufin bangaren jiki dake fitar da ko sanya wani abu zuwa jiki amma baga duka dabbobi bane ke da hakan a yawancin halittu na dabbobi waɗanda keda gaɓar da za a iya ayyanawa amatsayin bura saidai bata da wani muhimmin aiki ko amfani illa kawai shigarwa ko sanya wani abu cikin jiki ko kuma karanci sanya maniyyi a jikin mace amma a placental mammals burar itace ke bangaren gaɓan karshe na urethra wacce ke fitar da fitsari lokacin bawali da maniyyi lokacin saduwa aisha bridget lemu shahararriyar marubuciyar litattafan addinin musulunci ce haifaffiyar birtaniya kuma mazauniyar birnin minna a taraiyar najeriya anhaifeta a kumar ta karbi musulunci a ta rasu a garin minna na jahar neja ranar ga janiru na an haifi marigayiya bridget aisha a garin poole na yankin dorset na kasar ingila a tana da shekara da haihuwa sai ta fara tunanin sauya addininta inda ta fara da duba addinan hindu da na bhudda amma basu gamsar da ita ba ta yi karatun jami a a makarantar koyon al adu da harsunan kasar sin da na afirka a jam iar landan soas inda ta karanta tarihi da al adu da kuma harshen kasar sin a jami ar ne kuma ta fara haduwa da dalibai musulmai wadanda suka rika ba ta litattafan addinin musulunci kuma ba da daewa ba sai ta musulunta a shekarar a lokacin tana shekararta ta farko a jami a a lokacin ne ta bayar da gudunmawarta wajen kafa kungiyar dalibai musulmai na makarantar ta soas a jami ar landan kuma ita ce sakatariyar kungiyar ta farko bayan ta kammala karatun digiri na farko a jami ar landan sai aisha lemu ta koma domin karatun babban digiri a kan harshen ingilishi kuma a lokacin ne ta fara ganin sheikh ahmed lemu wanda shi kuma ya isa landan ne domin karo ilimi a jam iar ta landan bayan kammala digirinta na biyu sai ta koma kano a inda ta fara koyarwa a makarantar nazarin larabci a lokacin shi sheikh ahmed lemu ke shugabancin makarantar an daura mata aure da ahmed lemu a watan afrilun inda aisha ta kasance matarsa ta biyu ta tafi sokoto domin kama aiki a matsayin shugabar makarantar mata ta gwamnati daga baya ta koma jihar neja bayan da aka kirkiri jihar daga cikin jihar arewa maso yamma ta da a kuma ta zama shugabar makarantar horar da malamai mata ta minna har ita da maigidanta sun kafa gidauniyar ilimin islama iet kuma ta kafa babbar kungiyar mata musulmi ta najeriya fomwan a muizzam shine sarki na shida daga cikin sarakunan masarautar mamluk wandanda yayi mulkin sa a sheraka mlladiyya muizuddin da ne ga shamsuddin iltutmish kuma dan uwa ga sarki razia lokacin da sarki raziya ya mutu sai muizudinn bahram ya nada kansa amatsayin sabon sarki da taimakon wasu hakimai guda arba in alokaci kanwar sa batanan tana garin bathinda data sami labarin abundayafaru amasarautar sai ta fara kokarin yadda zata kwace sarautar daga wurin dan uwanta muizudinn bahram da taimakon mijinta da ake kira altunya wanda yakasan ce hakimine a masarauta amma hakarsu bataa cimma ruwaba domin an kama su kuma a ka kore su daga garin duda wannan shekaru biyu da fara mulkin sa aka sami rabuwar kawunan hakiman sa suka rin rigin gimu a tsakanin su a daidai wannan lokacin ne wasu daga cikin sojojin sa sukayi masa kisan gilla a atan mayu na shekarar dayan mutuwar sa sai dan dan uwarsa alauddin mas ud ya gajeshi za a iya cewa masarautar nan data samo asali a kasar sin ta taka muhimmiyar rawa wuri faduwar wannan sarkin domin wani sarki daga masarauta mongol da ake kira da gedei khan ya aika kamodojisa biyu dayir wanda kamandan sa nea garin ghazi da kuma menggetu wanda shima kwamanda ne a kunduz a lokaci damina wanda a shekarar dakarun na mongol ska kama tsubirin indus kuma suka kewaywe karin lahore a gawata disammaba dakarun mmangol suka ragar gaza garin sakamakon rashi karfin da zai tunkari mayakan mangul sai hakiman nan hudu suka tafi dashi zuwa garin delhi suka kashe shi lokacin da wadannan sojojin suka kashe sarki razia a shekarar sai wadanna hakiman arba in suka nada iltutmish amatsayin sarki wanda da ne na uku ga marigayin sarki bayan nadin sa sai hakiman suka nemi manya manya matsayai a wannan masarauta ta bahram hakan ya kaisu ga nada wani da ake kira da aitgeet a matsayim maitaimakawa ga bahrim shah kuma sai da shi za a rinka yanke kowanne hukun ci na wannan masarautar daga locacin da aka gama gina filin sai aka mika ragamar shi zuwa ga runduna sojin sama ta sha biyu a karshen shekarar zuwafarkon shekarar a lokacin da itali ke tsakiyar yaki yakin duniya na biyu wanda sukayi amfani da shi wurin tashin jiragen yakin su masu suna p tsawa hakannan gida ne ga jiragen jiragen da aka sani da mayakan dare wanda suka dauki mayakan bristol daga wannan filin a ga wantan mayu da kum a da watan agusta duka a shekarar a yanzu filin ya hada da garin an pontedera kuma ba wani abuda yarage sai wani titi guda daya a wurin rukunin masana antu na wannan garin jalal addin al suyuti ko imam al suyuti an haifi shi wanda aka sani da ma abocin jalalaini a watan rajab ranar asabar shekaara ta ah wanda yayi daidai da gawatan oktoba md a garin al kahira mahaifiyar sa ta kasance balarabiyace mahaifin sa kuma yazo garin suyud dadaga bagadaza sunan sa abdurrahman dan abuabakar dan muhammadul kubriyu dan garin suyud mahaifin suyudi yakasance yan koyarwa a masallaci da wasu da irorin ilimi amma mahifin s yamutu alokacin shekarun sa basufi zuwa yarayu yana maraya kuma yayi ta kokari har yasamu haddar al kur ani ya haddace shi alokacin da yake baifi da shekaru ba sannan yahaddace wasu littattan a wannan kananun shekarun sa kamar umdatu manhajul fikihi wal usul alfiyyatu ibni malik hakkan ya kara masa sani da kuma ilimi daga wuraren malamai masu yawa musamman daga daliban mahaifin sa kamar kamal dan himamu al hanki daya daga cikin manya manyan malaman zamanin sa sannan yayi tafiye tafiyen neman ilimi zuwa yankin larabawa sham yaman indiya da maroko yakoyi ilimai masu yawa waddan da suka hadda da fikihu a mazahobi hadsi tauhidi tarihi falsafa hisabi likitanci da ilimin lokota ya fara shari ar imamu shafi i alokacin yana shekara a masallacin da mahaifinsa ya rasu sannan a shekarata sarki qaitbay ya nada shi amatsayin babban malamin sufaye a wata zawiyya da ke a khanqah suyudi shima sufine wanda yake bin darikar shazaliya hakkannan anyiwa suyudi lakabi da mujaddadi na kari h hakkan yahaifar da rashin jituwa a tsakanin malamai da gwamnati sannan wata rashin jituwa da aka samu a kan kudin tafida zawiyya sai suyudi ya koma wani tsubiri a kasar ruwanda a shekarata imamu suyudi ya rasu ga oktoba a shekara ta ezenwo nyesom wike con an haife shi a ga watan december shekara ta ansansa da sunaye daban daban kamar ezebunwo nyesom wike nyesom ezenwo wike nyesom ezebunwo wike ko nyesom wike dan nijeriya dan siyasa kuma lauya wanda shine gwamnan jihar rivers na shida kuma maici ayanzu shi mutumin ikwerre ne daga rumuepirikom a obio akpor jihar rivers dan jam iyar people s democratic party kuma yayi karatunsa a jami ar kimiyya da fasaha ta jihar rivers annada wike amatsayin ministan ilimi karami a july wike yazama minista ilimi na wucin gadi bayan mrs ruqayyatu rufa i an kore ta amma ya ijiye mukamin domin zuwa yin kamfen dinsa na neman gwamnan jihar rivers inda viola onwuliri yamaye gurbinsa a shekara ta yasamu nasarar tsayawa takarar jiharsa ta rivers a karkashin jamiyar people s democratic party yazabi tsohon sakataren gwamnatin jihar wato ipalibo banigo amatsayin mataimakin sa wike ya doke dakuku peterside na jam iyar all progressives congress apc da tonye princewill na jam iyar labour party a zaben gwamnonin nijeriya na watan april shekarar inda yazama gwamna zababbe kinin kalmomi a hausa synonyms kinin kalmomi na nafin kalmomi biyu ko fiye da suke da ma ana iri daya inda daya kan iya maye gurbin daya a cikin magana ba tare da haifar da bambanci ba misali barna ta adi fitsari bawali adiko kallabi bokoiti likidiri kosai are dalilan samuwar kinin kalmomin hausa akwai dalilai da suke sanadiyyar samuwar kinin kalmomi a harsuna daya daga cikin dalilan shi ne bambancin karin harshe ma ana irin bambance bambancen da ake samu a tsakanin masu amfani da harshe guda a nahiyoyi mabambanta wadannan nahiyoyi sun hada da hausar kano wato kananci da sakkwatanci da katsinanci dadai sauransu sakamakon haka ne ake samun kalmomi masu ma ana guda misali lokaci kananci wokakaci sakkwatanci farce kananci akaifa zazzaganci kumba sakkwatanci darbejiya kananci maina gumalanci carbi hadejanci barci kananci kwana sakkwatanci hargowa kananci hayagaga kabanci surutu kananci dumi sakkwatanci katsinanci bera kananci kusu sakkwatanci katsinanci cinnaka kananci tarmani sakkwatanci katsinanci kuda kananci kuje sakkwatanci katsinanci wawa kananci shawaragi sakkwatanci katsinanci dalili na biyu da ke haifar da samuwar kinin kalmomi shi ne aron kalmomi daga harasa daban daban ma ana kalmomin da hausa take arowa daga wasu harasan da take hulda da su baya ga kalmominta na asali wadanda suke dauke da ma ana iri daya misali nage fulantanci saniya hausa burtali fulatanci hanya gwadabe birni barbanci maraya hausa turba barbanci hanya hausa cokali azbinanci cibi hausa takarda azbinanci holama hausa ashana yarabanci kyastu hausa gyale yarabanci mayafi hausa tagiya larabci hula hausa shagali larabci biki sabga hausa bokiti turanci likidiri hausa faci turanci maho hausa dalili na uku dake haifar da samuwar kinin kalmomi a hausa shi ne kokarin sakaya wasu lafazai ko kalmomin asali da kuma maye gurbinsu da wasu sakamakon kunyar bahaushiyar al ada misali tusa hutu ciki juna biyu nono mama kashi bayan gari mata mai daki miji mai gida hashim s gabatar da nazarin harshe a saukake kano royal teach ventures titin kwanar gidan makaranta wwanda da aka sani a da da sunan kwanar russell koda turanci school house corner formerly known as russell s corner wata wana ce ta lakwasa hagu akan asalin titin anan na rukunin a titin lezayre a ramsey a garin isle of man titin yana tsakanin alamar titina ta da akan mil na dai dai da kilomiter km daga wurin titin tsere na mountain course idan an auna daga wurin fara tsere wanda yake a tt grandstand ana amfanida sine wuri tsere a tsakanin isle of man tt da manx grand prix yana daya daga cikin inci hudu wada ake amfani da shi a gwajin gordon bennett da tseren tropy wanda aka yi a da haka nan anyi amfani da shi a snaefell mountain tun daga domin tseren tt da manx grand prix sunan sa ya sami asali ne daga wata makarantar da ke kusa da shi wato ramsey grammar school domin a da ana kiran sa da sunan kwanar russells wacce ta sami sunan ta daga wanda makarantar ta sami sunan ta ne daga wani dan tsen aji marsa nauyi mai suna benjy russell amsterdam lafazi m s t r d m m s t r d m furucci mstr dm itace babban birnin netherlands kuma mafi yawan birni a kasar netherlands kasantuwar babban birnin kasar yasamu ne daga tabbacin constitution of the netherlands dukda banan ne inda fadar gwamnatin kasar take ba wanda a hague amsterdam nada yawan mutanen dasuka kai acikin birnin ko kuma acikin urban area and in the metropolitan area birnin na nan ne a province na arewar holland a yammacin kasar amma banana ne babban birnin ba wadda haarlem ce the metropolitan area comprises much of the northern part of the randstad one of the larger conurbations in europe with a population of approximately million sunan amsterdam ansamo sane daga kalmar amstelredamme wanda me alakanta kafuwar birnin kusa da wani dam dake rafin amstel yafaro amatsayin wani karamin kauyen kamun kifi a run karni na th amsterdam ta zamanto data daga cikin muhimman tashar ruwa alokacin dutch golden age th century sakamakon kirkire cigaba a fannin kasuwanci a wannan lokacin birnin ne babban cibiyar hada hadar kudade da diamonds a karni na th dana th birnin yasamu karin fadad sannan sabbin unguwanni da garuruwa an kirkiresu kuma aka ginasu a karni na th canals of amsterdam da kuma th layin kariyar amsterdam suna cikin unesco world heritage list tun chanjin babban garin da akayi na sloten a daga municipalitin amsterdam tsoffin tarihan birnin na nan ne a sloten karni na th as the commercial capital of the netherlands and one of the top financial centres in europe amsterdam is considered an alpha world city by the globalization and world cities gawc study group the city is also the cultural capital of the netherlands many large dutch institutions have their headquarters there including philips akzonobel tomtom and ing also many of the world s largest companies are based in amsterdam or established their european headquarters in the city such as leading technology companies uber netflix and tesla in amsterdam was ranked the second best city to live in by the economist intelligence unit eiu and th globally on quality of living for environment and infrastructure by mercer the city was ranked rd in innovation by australian innovation agency thinknow in their innovation cities index the port of amsterdam to this day remains the second in the country and the fifth largest seaport in europe famous amsterdam residents include the diarist anne frank artists rembrandt van rijn and vincent van gogh and philosopher baruch spinoza salaf larabci magabata ko wadanda suka kasance kafin mu kuma kalmar ake nufi da al salaf al li larabci magabata shiryayyu kuma sune wadanda suka kasance a karnoni uku na farkon musulunci wanda manzon allah yayi nuni dasu kuma sune kadai mutanen da duniyar musulmai ta yarda dasu amatsayin magabata na kwarai duk wani malami da yazo bayansu to ba a kiransa da wannan ma anar na as salaf alsalihin wadannan karnoni uku sune karnin manzon allah muhammad tsira da amincin allah su tabbata agareshi da sahabbansa da wadanda sukazo bayansu wato tabi ai da suma wadanda suka biyosu wato tabi ut tabi in dukkanin kalmomin salaf saleef da salafah duk suna danganta al ummar mutanen da suka gabace mu ne wannan karnin su akekira da tabi ai wato wadanda suka biyo bayan sahabbai wadannan ne manyan malamai da sune tabi ai kuma aka sansu wannan karnin sune akekira da tabi al tabi in wato sune suka biyo bayan tabi ai kuma daga kansu ne duk wani dangaci na magabata shiryayyu yakare ga duk wani malami ko mutum domin fadin manzon allah dayake cewa mafi alherin al umma sune al umma na da al umma da suka biyo bayansu da al umman da suka biyi bayan su salafiyya ko salaf sannan ana kiran ta da akidar salafiyya wata nau in da awa ce dake kira zuwa ga bin tafarkin karni ukun farko na addinin musulunci salafiyya jagoranci na da awa a tsakanin mabiya sunnah a adddinin musulunci wanda ta samu asali daga kasar misra a karshen karni na goma sha tara th century a amatsayin martani ga yaduwar mulkin turawa da siyasar su wanda tushen da awar yasamu ne daga da awar wahhabiyawa na karni na goma sha takwas th wanda keda asali a garin najd wani yanki dake kasar saudiya ayanzu akidar na da awar a sake dawowa ne zuwa al adar salaf wato karnoni ukun farko na musulmai wanda yahada da zamanin include the generations of the annabi muhammad s a w dana sahabbansa sai wadanda suka biyo bayan su wato tabi ai sannan kuma suma wadanda suka biyo bayan su wato taba tabi in wahhabism larabci lafazi al wahhbiya h wata akida ce kuma da awar addini musulunci na salafiyya wanda muhammad ibn abd al wahhab yafare ta it has been variously described as ultraconservative austere or puritan ical as an islamic reform movement to restore pure monotheistic worship tawhid by devotees and as a deviant sectarian movement vile sect and a distortion of islam by its opponents the term wahhabi ism is often used polemically and adherents commonly reject its use preferring to be called salafi or muwahhid claiming to emphasize the principle of tawhid the uniqueness and unity of god for exclusivity on monotheism dismissing other muslims as practising shirk idolatry it follows the theology of ibn taymiyyah and the hanbali school of jurisprudence although hanbali leaders renounced abd al wahhab s views wahhabism is named after an eighteenth century preacher and activist muhammad ibn abd al wahhab he started a reform movement in the remote sparsely populated region of najd advocating a purging of such widespread sunni practices as the veneration of saints and the visiting of their tombs and shrines that were practiced all over the islamic world but which he considered idolatrous impurities and innovations in islam bid ah eventually he formed a pact with a local leader muhammad bin saud offering political obedience and promising that protection and propagation of the wahhabi movement meant power and glory and rule of lands and men the alliance between followers of ibn abd al wahhab and muhammad bin saud s successors the house of saud proved to be a durable one the house of saud continued to maintain its politico religious alliance with the wahhabi sect through the waxing and waning of its own political fortunes over the next years through to its eventual proclamation of the kingdom of saudi arabia in and then afterwards on into modern times today ibn abd al wahhab s teachings are the official state sponsored form of sunni islam in saudi arabia with the help of funding from saudi petroleum exports and other factors the movement underwent explosive growth beginning in the s and now has worldwide influence the us state department has estimated that over the past four decades concerns in riyadh a global city have directed at least bn bn to select charitable foundations toward the subversion of mainstream sunni islam by the harsh intolerance of wahhabism as of changes to saudi religious policy by crown prince muhammad bin salman have led some to suggest that islamists throughout the world will have to follow suit or risk winding up on the wrong side of orthodoxy the boundaries of wahhabism have been called difficult to pinpoint but in contemporary usage the terms wahhabi and salafi are often used interchangeably and they are considered to be movements with different roots that have merged since the s however wahhabism has also been called a particular orientation within salafism or an ultra conservative saudi brand of salafism estimates of the number of adherents to wahhabism vary with one source mehrdad izady giving a figure of fewer than million wahhabis in the persian gulf region compared to million sunnis and million shia the majority of sunni and shia muslims worldwide disagree with the interpretation of wahhabism and many muslims denounce them as a faction or a vile sect islamic scholars including those from the al azhar university regularly denounce wahhabism with terms such as satanic faith wahhabism has been accused of being a source of global terrorism inspiring the ideology of the islamic state of iraq and the levant isil and for causing disunity in muslim communities by labelling muslims who disagreed with the wahhabi definition of monotheism as apostates takfir and justifying their killing it has also been criticized for the destruction of historic shrines of saints mausoleums and other muslim and non muslim buildings and artifacts taq ad dn ahmad ibn taymiyyah larabci yarayu daga january zuwa september ansansa da suna ibn taymiyyah yakasance wanda keda cece kuce mabanbanci a wurin da awa irin fahimtar ibn taymiyyah akan abubuwa dasuke sabbin a musulunci yasa baisamu karbuwa ba sosai atsakanin ahlus sunnah da malamann lokacinsa kamar girmama waliyai da ziyarar makabarta wanda hakan yasa aka kulle shi a kurkuku a lokuta daban daban lallai ne dangane da wasu harka na karantarwa an samu samuwar muhammad dan abdul wahab wannan wanda ya samar da bin mazhabin ahmad dan hambali akan aikata mazhaban da kuma dabbbakata a kasar saudiyya wanda aka fi sani da wahabiyawa kuma daga bisani malamin wahabiya harwayau rikirkitattun fatawowin ibn taimiyyah sun bayar da daman yin jihadi ga wasu musalmai masu kiran kansu da alqa ida da kuma wasu kungiyoyin jihadi cikakken sunan ibn taymiyyah shi ne taq ad dn abu l abbs ahmad bn abd al halm ibn abd al salm bn abd al khudr ibn muhammad bn al khidr ibn ali ibn abd allh ibn taymiyyah al arrn larabci ma anar sunan ibn taymiyyah abu ne wanda ba a saba gani ba kan cewa an samo shi ne daga wata mace daga cikin danginshi wanda ba a karbar sunan ga ga namiji a cikin dangin hakan ya kansance al ada ce wacce a lokacin kuma har wayau ma hakane taimiyyah sunan macece ta kasance shahararriya akan karantarwa da kuma tausayi shine dalilin da yasa sunanta ya dinga bin mazan zurriyyanta ibn taymiyyah yayi rayuwa mai sauƙi mafi yawancin rayuwars ya sadaukar da ita ne akan koyon karau rubuce rubuce da kuma karantarwa bai taba yin aure ba kuma haka ma baida majibinciya mace a cikin mafi yawan rayuwan shi al matroudi ya ce wannan shi ne dalilin da ya sa ya sami damar shiga cikin harkokin siyasarsa na lokaci amman ba tare da yin wani matsayi na matsayin hukuma ba koda ko alkaline akan yunkurinsa a addinance an hukunta shi da kuma mashshe shi a gidan kaso sau shida alokuta mabanbanta an ba shi damar zama hukuma a wata matasyi amman yaki karba rayuwarsa na zama malamin addini ne da kuma wayar da kai a siyasan ce wasu kafofin sun ce ya shafe shekara goma sha biyu a kurkuku tsare shi da akayi a gidan kaso ya faru ne akan wasu al amura dangane da akidarshi da kuma ra ayinsa dangane da al amuran da yashafi mazhaban fikhu dangane da yahya michot kuma yace ainihin dalilai sun kasance mafi mahimmanci michot ya ba da dalilai biyar akan dalilin da aka sa ibn taymiyyah a kurkuku suna kasancewa ba su yarda da koyaswar da kuma ayyukan da ke tsakanin manyan addinai da sufi ba da mummunar hali da kishi da abokansa da hadari ga tsarin jama a saboda wannan shahararrun shahararrun ra ayoyin siyasa baber johansen farfesa a makarantar allahntaka ta harvard ya ce dalilan da suka shafi ibn taymiyyah sun kasance saboda sakamakonsa na rikici tare da musulmai masu tunani malamai da masu ilimin tauhidi waɗanda suka iya rinjayi yan siyasar da ake bukata don rage ibn taymiyyah ta hanyar aiwatar da ayyukan ta hanyar siyasa da kuma tsare mu amalar ibn taymiyyah a matsayin masanin addini da yake da basira na a fannin shari a wanda ya yi watsi da dokar shari ar ba a koyaushe ba ya fito ne daga shiru don buɗe tawaye a lokutan da ya bada wannan ra ayi da kuma manufofin hukumomi an karbe shi hannu bibbiyu amma lokacin da ibn taymiyyah ya ci gaba da fuskantar matsin lamba an yi masa kallon rashin kulawa kuma a lokuta da yawa ya rayu ne a kurkuku halin ibn taymiyyah ga shugabanninsa ya dogara ne akan ayyukan sahabbansa da yanda suka rayu sahaba lokacin da suka yi wa muhammadu alkawari da haka ku yi biyayya cikin biyayya ga allah koda kuwa wanda ya ba da umarni ba daidai ba ne ku guje wa jayayya da ikon waɗanda suke yin hakan kuma suyi magana da gaskiya ko kuma su dauki matakan ba tare da tsoro ba game da allah dangane da zargin daga koma waye island penguin suna cikin dangi tsuntsayennan marasa tashi wadanda suke rayuwa a bakin ruwa musamman ma tekuna amma su hunter island penguin ko kuma tasidyptes hunteri a yare ilimin halittu biology suna daga cikin rukunin halittun tsuntsayen nan na penguin amma su hunter island penguin suna daga cikin halittun da suka bace wanda aka sami burbushin kasusuwan su a wurin zububarr da da ragowa mai suna holocene aboriginal a stockyard dake tsubirin a wurin da ake kira da bass strait kilomiter biyar daga yamman arewacin bakin tekun tasmania a kasar australiya ragowe ragowen da aka auna su suna nuni da shekaru ana jayayya abisa rukunin da zasu kasance saboda saboda kakkarye war da kasusuwan sukai da kuma kasa ban bance su da eudyptes da kuma rashin dabbacin shekaru dakuma gwajin kwayar halitta na dna yanuna cewa kasu susuwan halittu uku ne maban ban ta wadan da suka hada da fiordland crested penguin snares crested penguin and fairy penguin teesdale wani karamin gari ne a golden plains shire wanda yake kusa da birnin geelong kilomitar ml da ga yammacin cibiyar birnin melbourne lt refgt garin ya zamo wurin na masu bukakar gidan kan su musamman masu jeka ka dawo daga geelong sannan wuri ne da yake jawo masu saye da sayer da fili a shekara garin yana da mazauna wanda ya habaka zuwa a da kuma kidayar shekarar ta na nuni da mazauna lt refgt australian bureau of statistics june teesdale state suburb census quickstats retrieved lt refgt alamun garin na nuni da gari ne karami da ke arewacin babbar hanya wacce mazauna wurin ke kiran ta da turtle bend ko kuma alamar karamin gini da rufin karfe a sifar kunkuru anbude ofishin aika wasika a garin teesdale a ga watan maris na shekara lt refgt premier postal history post office list retrieved lt refgt yakin peshawar yaki ne wanda ta faru a ga watan mayu tsakanin daular maratha da daular durrani daular marathas itace ta samu nasara yayin da aka kama daular ta kama peshawar amma kafin hakan kula da peshawar da bata tsaro ya rataya a hannun mayakan daular durrani akarkashin timur shah durrani da jahan khan lokacin da raghunathrao da malhar rao holkar sukabar punjab sai suka nada tukoji sindhia a matsayin wakin su a wannan wurin to wannan gwarzon shi daya da mayakan sa suka kori mayakan afghan nasarar wannan yakin ana daukar ta a matsayin wata babbar nasara ga daular marathas wadan da mulkin su a yanzu ya kai har iyakar kasar afghanistan garin yana kilomiter daga birnsu na pune poisk rushanci na ura mai kwakwalwace wacce kamfanin wacce za a iya dauka mai amfani da fasahar ibm da kamfanin na urori na kpo electronmash a garin kiev ya samar na kasar ukrainian a lokacin tarayyar soviet an tsarata ne abisa karin masarrafin kvm wanda aka dauko daga tsarin intel an samar da ita tun a sannan an saketa a takasance itace wadda akafi sani daga cikin na urorin ibm a tarayyar soviet matsakaicin shirin ya rasa hanyoyin sadarwa an kai da gindi serial ko kuma na kaida kafa parallel wadanda ake amfani dasu domin jona firintar beran kwamfuta da dai sauransu wadanda zaka iya sanya su ne kawai idan ka sayi katin kari na na ura mai kwakwalwa bata cika rukunin na ura ibm saboba na urar ibm ta barta a baya ana sayar da na ura sosai a kafin rushwar tarayyar soviet hakan nan ansayar da dubbai tun daga a kowacce shekara kogin tawi kogine wanda ya gan gara cikin garin jummu na kasar indiya tawi kogi ne wada a ka dauke shi a matsayin maitsarki kamar yada yake ga mafiya yawan koguna a indiya kogin tawi ya samo asali daga karshen wurin kankarar kailash kund wanda yake daura da yammacin bhadarwah a yankin doda ma aunita a latitud n da kuma a longitud e fadin wuri zuwa tsakanin bodar indiya jammu murabba i ne wanda yagan gara yankin jammu udhamour dawani bangaren doda tsayin wurin ya kai tsakanin mita zuwa tawi river originates from the lap of kailash kund glacier and adjoining area southwest of bhadarwah in doda district its catchment is delineated by latitude n and longitude e the catchment area of the river up to indian border jammu is km and falls in the districts of jammu udhampur and a small part of doda elevation in the catchment varies between and m gudanar ruwan ta ragu a shekarun bayan nan saboda janyewar da kankarar kailash kund glacier kai yi yana daga cikin imani indiyan garin jammu cewa raja pehar devta shine ya janyo kogin domin yawar kar da mahaifin sa sannan ya samu kambun garin jammu aka kuma nada shi amatsayin raja ma ana sarkin jamu da albarkar bawe wali shri mata kali ji mafiyawa indiyawan jammu a yanzu suna gudanar da bikin mundan tare da ya yansu a dev sthan of pehar devta ji wanda kuma ake kira da tare da kaunar bawa pehar yana da alamoni da yawa a garin jammu musamman a kauyen bawa pehar dake kusa da nagrota wurin bautar na dauke da huto pehar davta da macizai mutane suna bada abinci ga kifaye a wurin san su yi addo in ibikunle amosun an haife shi a january dan nijeriya ne kuma dan siyasa wanda yazama zababben sanata mai wakiltar mazabar sanatan ogun ta tsakiya na jihar ogun nijeriya april a watan april yanema takaran gwamnan jihar amma baisami nasara ba yasake neman takara a shekarar inda yayi nasara a karkashin jamiyar action congress of nigeria acn yasake neman takarar gwamna a karo nabiyu a karkashin jamiyar all progressives congress apc a shekara ta kuma yasamu nasara r sake zabensa yakama aiki a watan mayun an haifi amosun a ranar ga watan janairun shekara ta acikin gidan musulmai yayi makarantar firamare a african church primary school dake abeokuta daga sannan yaje african church grammar school abeokuta dan yin karatun sakandare daga bayan nan ne yatafi ogun state polytechnic inda ya kammala da higher national diploma hnd a amosun yasamu zamu mamba na institute of chartered accountants of nigeria ican a ya kuma zama fellow a ya kuma zama mamba na chartered institute of taxation of nigeria amosun yafara aikin sa amatsayin audit trainee da kamfanin lanre aremu co chartered accountants sannan ya koma xtraedge consulting amatsayin managing consultant daga yana daga cikin hadakar ibikunle amosun co chartered accountants a garin lagos amosun yasake zuwa jami ar westminster dake london united kingdom inda yasamu master of arts a fannin international finance a shekarar a watan afrilun an zabi ibikunle amosun amatsayin sanata mai wakiltar yankin ogun ta tsakiya yayi rashin nasarar zama gwamnan jihar a april yayi takara karkashin jam iyyar all nigeria people s party anpp inda gbenga daniel ya doke shi ya kalubalance sakamakon zaben amma a watan augustan sai ogun state election petitions tribunal suka kore karar amosun yasake zama dan takara a jam iyyar action congress of nigeria acn a zaben april a jihar ogun na gwamnoni a wani rehoto da jaridar nigerian tribune ta fitar a february ya bayyana mai taimaka masa na cewa amosun yakoma jamiyyar congress for progressive change cpc sai dai daga baya jiga jigan jamiyyar acn sunki amincewa amosun ya lashe zaben da aka gudanar a april karkashin jamiyyar acn da kuri u da suka kai abokin hamayyar sa adetunji olurin na jamiyyar people s democratic party pdp shi kuma yasamu na yawan kuri u sannan gboyega isiaka na jamiyyar ppn yazo na uku da kuri u a amosun yasake neman gwamnati akaro na biyu inda yazabi yetunde onanuga amatsayin mataimakiyarsa saboda tsohon mataimakin sa ya canja shekara zuwa jamiyyar adawa amosun yazabi onanuga wanda ke aiki a lagos state ministry of environment akan wasu masu son zama su uku akwai harsuna da ake magana a najeriya harshen kasa shine turanci tsohon harshen mulkin mallaka ne na kasar birtaniya kamar yadda aka ruwaito a shekara ta mutane miliyan sunyi magana da harshen turanci da na najeriya a matsayin harshen na biyu sadarwa a cikin harshe ingilishi yafi shahara a yankunan birane na gari fiye da yadda yake a yankunan karkara saboda mulkin mallaka babban harshe na harshe a cikin yawan jama a hausa ne fiye da miliyan ciki har da l yarjejeniyar fiye da miliyan igbo kimanin miliyan fulfulde miliyan ibibio miliyan kanuri miliyoyin tiv miliyan da kimanin miliyan biyu kowane edo igala nupe izon da berom bambancin bambancin harshe na najeriya ya zama mawuyacin yawancin afirka a duk fadin kuma ƙasar tana da harsuna daga manyan manyan harsunan afirka guda uku afroasiatic nilo saharan da nijar congo har ila yau najeriya tana da harsuna da dama da ba a haɗe ba irin su centm wanda zai iya wakiltar wata mahimmancin bambanci kafin a yada harshe na yanzu nijar congo ta fi rinjaye a yankunan tsakiya gabas da kudancin nijeriya manyan rassan da aka wakilta a nijeriya sune mande atlantic gur kwa benue congo da adamawa ol mande yana wakiltar busa da kyenga a arewa maso yamma fulatanci ne guda atlantic harshe na senegambian asalin amma yanzu magana da dabbbin ni ima da makiyaya a fadin yankin sahel da kuma sun fi mayar a cikin jihohin najeriya musamman adamawa ana magana da harsunan ijoid a fadin niger delta kuma sun hada da iuniw kalabari da kuma sauran yan kungiyoyi masu ban mamaki na defaka ana magana da harshen efik a fadin kudu maso gabashin sashin najeriya kuma ya haɗa da harsunan ibibio annang da kuma efik daidai maganin gur guda guda ne ake magana da ita ita ce baatunun a cikin matsanancin arewa maso yamma ana magana da harshen adamawa ubangi tsakanin tsakiyar najeriya da jamhuriyar afrika ta tsakiya ma aikatan su na yammaci a nijeriya su ne harshen tula waja kwararren kwaran suna wakiltar su ne a yankin kudu maso yammaci wanda ke da alaƙa da harshen turanci a benin da togo ƙayyadewa sauran sauran harsuna yana da rikici joseph greenberg ya rubuta wadanda ba tare da sunaye ba irin su yoruba igbo da ibibio efik ibibio da annang eastern kwa da wadanda ke da nau o in benue congo wannan ya sake komawa cikin littafi mai tasiri na kuma ya nuna a kan taswirar harsuna na inda dukkanin wadannan aka dauke benue congo kwanan nan ra ayi duk da haka ya sake komawa ga bambancin greenberg ya kamata a karanta wallafe wallafen tare da kulawa da kuma kulawa da kwanan wata akwai ƙananan ƙungiyoyin harshe a yankin neja confluence musamman ukaan akpes ayere ahan da kuma magoya wanda ba a taɓa jayayya da shiga cikin waɗannan rukuni ba tsohon eastern kwa watau daga yammacin benue congo za su hada da igboid watau harshen turanci daidai ukwuani ikwerre ekpeye da sauransu yoruboid watau yar adua itsekiri da igala akokoid kananan harsuna takwas a ondo edo da kogi edoid ciki har da edo wani lokaci ana kiran su bini a jihar edo ibibio efik idomoid idoma da nupeid nupe kuma watakila sun hada da da sauran harsuna da aka ambata a sama an rarraba harshen idoma a cikin rukunin akweya na harsunan idomoid na gidan volta nijar wanda ya hada da alago da alago agatu etulo da yala na benue nasarawa da jihohin arewacin cross cross kudancin benue congo sun hada da kainji filato harsuna kamar harshen gamai jukunoid dakoid da cross river baya ga waɗannan akwai harsunan bantoid da yawa wanda shine harsunan nan da nan kakanninmu zuwa bantu wadannan sun hada da harsunan mambiloid ekoid bendi beboid grassfields da tivoid kasuwanci na rarraba harsunan niger congo a najeriya ba ta iyakance ne a tsakiyar gabas da tsakiyar kudancin nigeriya ba yayin da gudun hijirar ya ba da damar yadawa zuwa ƙasashen afro asia a arewacin najeriya da kuma a ko ina cikin yammacin afirka da kasashen waje harshen kalmomi kamar ku don ku sooso don kawai obia don likita da dai sauransu harshe a cikin ƙungiyoyi irin su santeria a cikin caribbean da kudancin tsakiya ta tsakiya da harshen berbice dutch a surinam ya dogara da harshen ijoid har ma da bambancin harshe da aka ambata a cikin nijar congo a cikin najeriya yana da iyakancewa saboda waɗannan harsuna na iya ƙara ƙunshi harsunan yanki wanda bazai zama daidai da juna ba kamar yadda irin wa annan harsuna musamman wa anda ke da yawancin masu magana an daidaita su kuma sun karbi rubutun asalin kusan dukkanin harsuna suna bayyana a cikin haɗin latin lokacin da aka rubuta harsunan afroasia na najeriya sun raba zuwa chadic semitic da berber daga cikin waɗannan harsunan chadic sun fi girma tare da harsuna sauran harsuna na larabci suna wakilci harshen larabci a arewa maso gabas da berber ta wurin al umman abzinawa wadanda suke magana a cikin arewa maso yammaci harshen hausa shi ne mafi yawan sanannun harshen chadic a najeriya mampoza kodayake akwai labarun kididdigar wa anda ke magana da su a nijeriya wa anda mutane miliyan ke magana a yammacin afrika kuma shine harshen na biyu na miliyon harshen hausa ya fito ne a matsayin harshen harshen turanci a dukan faɗin afirka ta yamma da sahel musamman ana magana da harshe da farko a tsakanin musulmai kuma harshe yana hade da al adun islama a nijeriya da yammacin afirka a duk faɗin hausa aka classified a matsayin west chadic harshe na chadic ra ayoyi wata babbar subfamily na afroasiatic a al adance mutanen hausa sun haɗa kai da fulani bayan kafa khalifan sokoto da fulani uthman dan fodio a karni na harshen hausa shi ne harshen hukuma na jihohi da dama a arewacin najeriya kuma ana mahimmanci yaren da ake magana da shi a kano harshen yarjejeniya ta gabas wanda shine ma auni iri iri da ake amfani dashi don dalilai na gwamnati harshen gabas sun haɗa da wasu harsuna da ake magana a zaria da bauchi harshen hausa na yammacin turai sun hada da sakkwatanchi da ke sokoto katsinanchi a katsina arewanchi a gobir da adar kebbi da zamfara katsina yana da tsaka tsaki tsakanin gabas da yankin yammacin turai harshen hausa na arewa sun hada da arewa da arawa yayin da zariya ya kasance wani sashi na harshen kudanci barikanchi ne pidgin da amfani a cikin soja harshen hausa harshen harshen chadic ne mai mahimmanci tare da tsarin tonal da aka rage da kuma launi na larabci sauran harsunan chadic da aka sani sun hada da ngas goemai mwaghavul bole ngizim bade da bachama a gabas ta nijeriya da kuma zuwa kamaru sune harshen chadic na tsakiya irin su bura higi cluster da marghi wadannan suna da bambanci sosai kuma an bayyana su sosai yawancin harsunan chadic suna da mummunan barazana binciken da bernard caron yayi na baya bayan nan a cikin harshen bauchi ya nuna cewa ko da wasu daga cikin wadanda aka rubuta a shekarun sun bace duk da haka ba a fahimci harsunan chadic ba tukuna sun shaida bayanin kwanan nan na dyarim hausa da sauran harsunan afroasia kamar bade wata harshen chadic da ke yammacin jihar yobe an rubuta tarihi a cikin wani littafin larabci wanda aka ladafta shi ne ajami duk da haka labaran tarihin zamani na yanzu ya zama sanarwa da ake kira boko da aka gabatar da shi gwamnatin birtaniya a cikin shekarun kanuri da kanembu a arewa maso gabashin najeriya suna jihohin harshen nilosaharan a jihohin borno yobe da kuma wasu jihohi na jigawa da bauchi da zarma ko zabarma da dendi a jihar kebbi dake arewa maso yamma kusa da iyaka ƙasar nijar sunayen harsunan nijeriya blench ethnologue gine bisau da harshen portugal guin bissau da turanci guinea bissau n i b s a ipac en n i b s a audio en us guinea bissau ogg ipac en n i b s a audio en us guinea bissau ogg bisa ga al ada jamhuriyar guinee bissau portuguese lang pt repblica da guin bissau lang pt repblica da guin bissau lang pt repblica da guin bissau epublik d in bisaw wata ƙasa ne a yammacin afirka wanda yake rufe kilomita tare da kimanin mutane guinea bissau ta kasance wani ɓangare na mulkin gabu da kuma wani ɓangare na daular mali sashe na wannan mulkin ya ci gaba har zuwa karni na yayin da wasu yan wasu karkashin mulkin mulkin potukin tun daga karni na a cikin karni na an yi mulkin mallaka a matsayin kasar portugal bayan da yancin kai aka bayyana a shekara ta kuma an gane shi a shekara ta sunan babban birnin kasar bissau ya kara da sunan kasar don hana rikicewa tare da guinea tsohon faransa guinea guinea bissau tana da tarihin rashin zaman lafiya na siyasa tun da yancin kai kuma babu wani shugaban da ya zaɓa ya samu nasarar cika shekaru biyar kashi cikin dari na yawancin mutane suna magana ne da harshen portuguese wanda ba a ƙaddamar da shi ba wanda aka kafa a matsayin jami a da kuma harshen ƙasa portuguese ta wanzu a cikin ci gaba ta kasuwa tare da crioulo ƙwararren portuguese da rabi yawan jama a kuma har ma mafi girma yawan magana da shi a matsayin harshen na biyu sauran suna magana da wasu harsuna na afirka akwai addinai daban daban a guinea bissau ba tare da wani addini da yake da rinjaye ba cia world factbook tana cewa akwai kimanin musulmai kiristoci animists da unspecified ko wasu kasuwancin cikin gida na cikin gida na ɗaya daga cikin mafi ƙasƙanci a duniya an ba da tabbaci a cikin ranar ga watan satumba lamarin ya zama duniya bayan ga afrilu da aka yi juyin mulki na soja a portugal wanda ya kayar da tsarin mulkin estado novo lisbon a majalisa majalisa mai suna unsembleame nacional popular national people s assembly yana da mambobi ana zaba su ne da yawa daga mambobin mambobin membobin kasashe don yin aiki na shekaru hudu kwamitin shari a yana jagorancin kotun supremo da justia kotun koli wadda ta kasance daga cikin kwamitocin tara wadanda shugaban ya zaba suna aiki ne a yardar shugaban jam iyyun jam iyyun biyu sune paigc jam iyyar afrika na independence of guinea da cape verde da kuma prs jam iyyar social renewal akwai fiye da kananan jam iyyun guinea bissau ne zuwa kashi takwas da yankuna lang pt regies lang pt regies da kuma wani kamfanoni masu zaman kansu wadannan bi da bi suna subdivided cikin sassa yankuna sune gdp na guinea bissau ta kowace kasa shi ne daya daga cikin mafi ƙasƙanci a duniya kuma fassarar harkokin dan adam na ɗaya daga cikin mafi ƙasƙanci a duniya fiye da kashi biyu bisa uku na yawan jama a suna rayuwa a karkashin layin talauci tattalin arzikin ya danganci aikin noma kifi kwayoyi da kuma kwayoyi masu mahimmanci su ne manyan fitarwa guinea bissau ta fara nuna wasu ci gaban tattalin arziki bayan yarjejeniyar zaman lafiya ta sanya hannu a tsakanin manyan jam iyyun siyasar kasar wanda ya jagoranci shirin gyaran tsarin gyaran tsarin imf babban mahimmancin kalubalen da kasar ke fuskanta a gaba shine cimma horo na kasafin kudi sake gina gwamnati inganta yanayin tattalin arziki don zuba jarurruka da kuma inganta fadada tattalin arziki bayan kasar ta zama mai zaman kanta daga portugal a shekarar saboda yakin mulkin mallaka na portuguese da juyin juya hali na carnation gudun hijira na fararen hula na portugal soja da kuma siyasa sun haifar da mummunan lalacewar tattalin arziki na tattalin arzikin kasar tsarin zamantakewa da kuma rayuwa na rayuwa bisa ga sakewar shekarar na duniya yawan mutane yawan mutanen guinea bissau ya kai a idan aka kwatanta da a sakamakon yawan mutanen da ke ƙasa da shekaru a sun kasance sun kasance shekarun shekaru zuwa yayin da sun kasance shekaru da haihuwa yan kasar portuguese suna da ƙananan ƙananan bissau guinean bayan da guinea bissau ta sami yancin kai mafi yawan yan kasar portugal sun bar ƙasar ƙasar tana da ƙananan en wikipedia org wiki overseas chinese jama ar kasar sin wadannan sun hada da yan kasuwa da yan kasuwa na magoyacin portuguese da na kasar sin daga en wikipedia org wiki macau macau wani tsohon masarautar en wikipedia org wiki portugal portuguese na asiya a shekara ta bincike na binciken pew ya gano cewa kashi cikin dari na yawan al ummar kasar sin na kiristanci ne tare da musulmai da suka rage mafi yawan mutanen kasar guinea bissau suna daga cikin sunni suna da kimanin kashi cikin na kungiyar ahmadiyya sauran ƙididdigar sunyi iƙirari cewa kristanci ba shine addini mafi rinjaye ba saboda akwai musulmi masu hade da kuma krista duk da haka bisa ga kristanci na worldatlas ana ganin ana girma a kasar musamman a tsakanin mabiya addinan gargajiya rissi shine matsakaici a cin abinci na mazauna kusa da bakin tekun da gero a matsakaici a ciki ana amfani da ya yan itatuwa da kayan marmari tare da hatsi fassarar portuguese sun karfafa kirkiro kirki vigna subterranea bambara groundnut da kuma macrotyloma geocarpum hausalandnut suna girma black peyed ne kuma daga cikin abinci an girbe man ƙanshi wasan kwallon kafa shi ne wasanni mafi shahara a guinea bissau kungiyar kwallon kafa ta kasar guinea bissau ta kasance tawagar kasa ta guinea bissau kuma federao de futebol da guin bissau na karkashin jagorancin federao de futebol su memba ne na hukumar kwallon kafar kwallon kafar caf da kuma fifa sauran clubs sun hada da desportivo quelele fc catacumba fc catacumba so domingos fc cupelaoo gabu fc djaraf fc prabis da fc babaque dindeno kalma ce ta harshen karaikarai wanda a harshen hausa take nufin tatsuniya kamar dai yadda aka sani ga sauran harsunan duniya musamman ma wadanda duke daga tsatson harshen mutanen chadi dake yammacin nahiyar afirka wanda suka hada da jamhuriyar nijar da najeriya dindeno wato tatsuniya ga ma abota harshen karaikatai tana da matukar muhimmanci kwarai da gaske domin sun riki tatsuniyar a matsayin daya daga manyan hanyoyin tarbiyantar da kananun yara gami da jan hankalinsu izuwa ga sakamakon aikata dukkan wani aiki inda zaka ga tatsuniyar da cikinta ke dauke da makirci wanda ya aikata din ya hadu da mummunan abu ya faru da shi dan hakan ya zamo ishara a garesu jam iyyar apc ita ce jam iyya siyasa a nijeriya wanda aka kafata a ranar ga watan fabrairun gabanin zuwan zaben shekarar dan takarar apc muhammadu buhari ya lashe zaben shugaban kasa da kusan kuri u miliyan shugaban kasa goodluck jonathan ya yi nasara a ranar ga watan maris wannan shi ne karo na farko a tarihin siyasa na siyasa cewa jam iyyun siyasa na adawa sun kaddamar da wata jam iyya mai mulki a babban zabe kuma daya daga cikin wutar lantarki ta sauya zaman lafiya daga wata jam iyya siyasa zuwa wani bugu da kari apc ta lashe rinjaye mafi yawa a majalisar dattijai da majalisar wakilai a zaben kodayake ya kasance da kunya don lashe rinjaye mafi rinjaye don kare ikon adawar yan adawa yan jam iyyar democrat don hana dokar kafa a watan fabrairu jam iyyar ne sakamakon wani ƙawance na najeriya ta uku mafi girma a jam iyyun adawa da en wikipedia org wiki action congress of nigeria action congress of nigeria acn da en wikipedia org wiki congress for progressive change congress for progressive change cpc da en wikipedia org wiki all nigeria peoples party all nigeria peoples party anpp da kuma wata ungiya na jam iyyar en wikipedia org wiki all progressives grand alliance all progressives grand alliance apga ta ha a hannu ne a kan en wikipedia org wiki people s democratic party nigeria jam iyyar jama a sakamakon yarjejeniya ta en wikipedia org wiki tom ikimi tom ikimi wanda ya wakilci acn sanata en wikipedia org wiki annie okonkwo annie okonkwo a madadin apga en wikipedia org wiki ibrahim shekarau ibrahim shekarau shugaban kwamitin tarayyar anpp da kuma garba shehu shugaban kwamitin jam iyyar cpc abin takaici kasa da shekaru kafin nasarar lashe zaben a zaben en wikipedia org wiki nigerian general election messrs en wikipedia org wiki annie okonkwo annie okonkwo en wikipedia org wiki tom ikimi tom ikimi da en wikipedia org wiki ibrahim shekarau ibrahim shekarau sun yi murabus daga jam iyyar kuma sun shiga pdp menaggio da comasco menas me ns wani garine da ya hada da lardin como lombardiya a arewacin kasar italiya daga yammacin gabar tafkin como a dai dai bakin kogin senagara mutum ne kerayiwa a garin menaggio yana da bangarori uku croce loveno da nobiallo wurin da a asli ake kira da menaggio rumawa sun kama shi a bc rumawan da suka kama garin sun tsara masa titi da ake kira via regina menaggio garine wanda yake da ganuwa fadala wacce haryan zu ana ganin su gine ginen manya hotel awannan urin ya sansa wurin yazamo wurin shakatawa musamman a lokacin hunturun zafi a tsakanin shekarar da gari menaggio ya hada da porlezza daga tafkin lugano ta hanyar jirgin kasar menaggio porlezza da hanyar sufuri wacce tahada tsakanin menaggio da luino a kan tafkin lake maggiore yankin menaggio wurine mafi soyiwa domin bude ido a lokacin zafi domin wurin kwanan lake como s only youth hostel yana menaggio an san gaarin menaggio a saboda kulob din wasan gwalf na cadenabbia golf club wanda wni batren ingila ya samar a daya daga cikin mutanen dake zuwa yin hutu a karni na wuri ne mai duwarwatsu masu tsini da kuma hazo hazo tundaga zamanin cretaceous wanda yake dauke da fara kasa daga cikin abubuwan dasuka faru a lokacin zafi agarin wasan kida jita na kasa da kasa wato menaggio guitar festival yada a kayi a wanda yahada da pete huttlinger martin taylor franco cerri roman bunka solorazaf and ferenc snetberger wanda ya shirya shine sergio fabian lavia wanda aka haifa a argentina nasabar annabi isah alaihissalam sunan babarsa maryam imrana sunan mahaifiyarta hannatu babanta yana cikin manyan mutane a cikin jama ar banu isra ila harma shi ne yake limanci a masallacin qudus yayin da matar imrana ta sami ciki sata rika fatan abinda zata haifa ya zama namiji har ma ta yi bakance idan ta haifi namiji zai zama hadimin masallaci amma data tashi haihuwa sai allah ya bata ya mace hannatu babar maryam ta damu qwarai saboda bakancen da ta yi amma duk da haka sai ta yi wa allah godiya kuma ta ambace ta da suna maryam ma anarsa shi ne wadda bata da aibi iyayen maryam sun rasu tana qarama saboda haka sai annabi zakariyya ya xauketa ya ci gaba da renonta har ma ya gina mata xaki na musamman a cikin masallaci babu wanda yake shiga xakin sai shi nana maryam tun tasowarta bata da wani aiki sai ibada dare da rana duk sanda annabi zakariyya ya kawo mata ziyara sai ya tarar da abinci da kayan marmari a wajenta idan ya tambayeta wa ya kawo mata wannan sai ta ce daga allah ne domin allah yana arzuta wanda ya so ba tare da hisabi ba haihuwar annabi isah a s yayin da nana maryamu ta kai munzalin mata sai al ada ta zo mata saboda haka sai ta fita bayan gari wajen wata qorama don ta yi tsarki sai mala ika jibrilu ya zo mata a siffar wani saurayi daga banu isra ila mais una taqiyyu shi wannan mutum ya yi qaurin suna da varna a wannan lokaci allah maxaukakin sarki ya ce sai muka aika mata da ruhu shi ne ma aika jibrilu ya je mata a surar saurayi sai ta ce ni ina neman tsari da ubangiji rahamu daga gareka idan kai ne taqiyyu sai mala ika jibrilu ya ce mata ni manzon ubangijinki ne allah ne ya aiko ni domin in ba ki kyautar xa mai qwazo sai ta ce da shi ta ya ya zan sami xa bayan wani mutum bai shafe ni ba kuma ni ban tava yin alfasha ba sai ya ce haka al amarin yake haka allah ya hukunta kuma wannan abu ne mai sauqi a wajen allah allah ya ce za mu sanya shi ya zama izina a wajen mutane kuma rahama daga garemu wannan lamari ne zartacce surar maryam aya ta mala ika jibrilu yana gama wannan bayanin sai ya kama gefen rigarta ya yi busa a ciki nan take sai allah ya halicci annabi isah a cikin cikinta malam wahabu ya ce tsakanin xaukar cikin annabi isah da haife shi sa a guda ne kawai saboda faxin allah ta ala ya ce sai ta xauki cikinsa sai ta tafi da shi wuri mai nisa sai naquda ta zo mata a wajen kututturen dabino sai ta ce ya kaitona dama na mutu kafin faruwar wanann na zama mantacciya abar mantawa sai allah ya ce sai muka kirata ta qarqashinta muka ce kada ki yi baqin ciki allah ya gudano da qoramar ruwa a kusa da ke ki girgiza kututturen dabinon nan zai zubo miki da lubiya nunanniya ki ci ki sha ki wakntar da hankalinki an ce wannan dabinon da ta girgiza shekararsa saba in bai yi ya ya ba amma ana haihuwar annabi isah a kusa da shi nan take sai ya yi ganye ya fitar da ya ya saboda mu ujizar annabi isah a s an ruwaito cewa yayin da maryam ta je wajen mutanenta tana xauke da annabi isah a s sai suka ce ya ke maryam lallai kin zo da babban lamari ya yar uwar haruna mahaifinki ba mutumin banza ba ne mahaifiyarki ma ba mutuniyar banza ba ce yayin da ta ji wannan zargi daga mutanenta sai ta yi musu nuni da annabi isah tana nufin su tambaye shi sai suka ce ta ya ya zamu yi magana da jariri a cikin zanin goyo sai allah ya buxi bakin annabi isah ya ce da su bai san yani shakiyyi mai tsaurin kai ba farkon kalmar da annabi isah ya fara magana da ita itace ni bawan allah ne domin yanke hanzari ga wadanda zasuce shi dan allah ne anruwaito cewea yayin da annabi isah ya girma sai yarika yawo aba yan kasa baya zama da waje daya saboda haka ma bai taba mallakar dakin kwana ba bare gida ko mata ko abun hawa tufafinsa kuma jubbace ta sufi baya cin abinci sai daga kasabin mahaifiyarsa ta kasance tana saka tufafi tasiyar suci abinci a irin wayace wayacen da yake yi ya je wani gari da ake cewa nasira a qasar sham shida mahaifiyarsa suka zauna a can saboda haka ne ake dan ganta mutanensa da sunan wannan garin ake ce musu nasara mu ujizar raya uzairu a s malam wahabu ya ce yayin da lamarin annabi isah ya shahara da cewa yana raya matacce ya warkar da makaho da izinin allah sai yahudawa suka taru suka je wajensa suka ce mu ba zamu yi imani da kai ba har sai ka raya mana uzairu sai ya ce da su a ina kabarinsa yake sai suka kai shi inda kabarin yake sai ya yi sallah raka a biyu ya roqi allah ya raya masa uzairu saiu aka ga kabarin yana buxewa a hankali a hankali sai ga uzairu ya bayyana gashin kansa da gemunsa sun yi fari sai ya cewa annabi isah ya xan maryamu wannan shi ne abinda zaka yi min sai annabi isah ya ce mutanenka ne suka ce ba za su bada gaskiya da ni ba sai na tashe ka to daga nan sai uzairu ya tashi zaune ya ce ya ku jama ar banu isra ila ku yi imandi da manzancin annabi isah ku bi addininsa shi a kan gaskiya yake d aga ubangijinsa sai yahudawa suka ce da shi to ai mu kafin ka mutu mun san saurayi ne kai matashi mai baqin gashi ya ya muka ganka yanzu kanka ya yi fari fat sai ya ce yayin da annabi isah ya ce min tashi da izinin allah na zaci tashin kiyama ce saboda haka ya sa nan take kaina da gemuna suka yi fari yayin da annabi isah ya raya uzairu da mu ujiza sai mutane da ywa daga cikinsu suka bada gaskiya da shi sannan daga bisani sai ya roqi allah ya mayar da uzairu matacce kamar yadda yake ambaton saukowar ma ida an ruwaito daga salmanul farisi r a ya ce hawariyawa sun faxa ga annabi isah suka ce shin ubangijinka zai iya suako mana da ma ida daga sama sai yaamsa musu ya ce ku dai ku ji tsoron allah in kun kasance muminai sai suka ce lallai muna da buqatar haka sai annabi isah ya fita ya shiga sahara ya yi ta kuka yana qanqan da kai ga allah yana cewa ya ubangiji ka saukar mana da ma ida daga sama domin ta zama idi ga na farkonmu da na qarshenmu ta kasance aya daga gareka ka arzurtamu kai ne fiyayen mai arzutawa sai allah ya yi wahayi gare shi ya ce ni zan saukar da ita gareku amma wanda duk ya kafirta a cikinku bayan wannan haqiqa zan masa azaba irin wadda ban tava yiwa wani irinta ba a cikin talikai imamutturmuzi ya ce sai allah ya saukar musu da teburin abinci daga sama a tsakanin giragizai guda biyu yayin da annabi isah ya ganta sai ya ce ya ubangiji ka sanya ta zama rahama kada ta zama azaba ba ta gushe ba tana saukowa a hankali a hankali har sai da teburin abincin nan ya sauko qasa mutane na kallo an lulluve shi da mayafi sai annabi isah ya faxi ya yi sujjada ga allah ya yi godiya hawariyawa suma suka yi sujjada tare da shi sannans uka ce annabi isah ya tashi ya buxe su ga abinda yake ciki da aka buxe sai ga soyayyen kifi da zaitun da dabino da gurasa da wani nau in kayan marmari sannan sai annabi isah ya cewa kifin nan tashi da izinin allah sai allah ya raya kifin ya riqa juyawa yana kallon jama ar banu isra ila sannan sai ya cewa kifin ya koma yadda yake da izinin allah sai hawariyawa suka cewa annabi isah shi ya kamata ya fara cin abincin nan sai ya ce a a wanda ya nemi a kawo shi zai ci sai duk suka qi ci suna tsoron kada ta zama fitina sai ya sa aka kirawo talakawa da miskinai da guragu da makafi ya ce su ci a cikinsu har da marasa lafiya da masu cutar albasar da sauransu duk suka haxu suka ci abincin suna gama ci marasa lafiyar nan sai duk suka warke nan take yayin da mutanen gari suka ji labari sai suma suka zo suka ci har suka riqa turereniya da annabi isah ya ga haka sai ya sa aka kasa mutane kashi biyu rana xaya ta talakawa rana xaya kuma ta mawadata sai ma idar ta zama tana sauka sau xaya bayan kwanaki biyu sannan kuma wannan tebur idan ya sauka duk yawan mutanen da suke wajen kowa zia ci ya qoshi ya bari sannan ya tashi ya koma sama kamar yadda ya sauko an ce haka ma idar nan ta riqa sauka har tsawon kwana arba in sannan sai wata jama a daga bani isra ila suka aibata ma idar suka ce ba allah ne yake saukar da ita ba da suka faxi haka sai allah ya mayar da wasunsu aladu wasu kuma birori an ce adadin waxanda suka haxu da wannan matsala sun kai mutum talatin suka zuana a cikin wannan hali tsawon kwanaki bakwai sannan sai qasa ta haxiye su yunqurin kashe annabi isah a s ka abur akabari ya ce yayin da addinin annabi isah ya yaxu ya cika ko ina mutane suka yi ta shiga addinin daga ko ina sai addinin yahudanci ya yi rauni allah ya saukarwa annabi isah littafin linjila ya zama yana raya matattu da ikon allah yayin da wani sarki mai suna hardusa ya ga haka sia ya yi nufin zai kashe annabi isah a s ya sami goyon bayan wasu daga manyan malaman yahudawa sai suka shirya suka ki masa hari a lokacin yana tare da mahaifiyarsa suka wakilta wani daga cikinsu don ya shiga xakin ya kashe shi kafin ya shiga sai allah ya xauke annabi zuwa sama ya shiga yanan ta dube dube bai gan shi ba sauran waxanda suke waje da suka ga ya daxe bai fito ba sai suka bi shi suna shiga sai suka ga xan uwansu allah ya sa masa kamannin annabi isah komai da komai sai suka kama shi suka xaure suka sa masa hular gashi suka kewaye gari da shi sannans uka kafa azarori guda biyu suka gicciye shi a kanta suka kashe xan uwansu suna zaton annabi isah suka kashe allah maxaukakin sarki ya ce ba su kashe shi ba ba su gicciye shi ba sai dai cewa allah ya xuakaka shi ya zuwa gare shi an ruwaito cewa a lokacin da suka kashe xan uwansu ya kasnace ranar juma a ne da misalin qarfe uku na rana sai duniyad ta yi duhu tsawon kwanaki uku a kai girgizar qasa a wanan rana malam sa alabi ya ruwaito cewa lokacin da aka xauke annabi isah zuwa sama shekarunsa talatin da biyar a duniya sai allah ta ala ya sara masa xabi a irin ta mala iku ya zama baya buqatar ci da sha kuma har yau yana nan a raya kamar yadda hadisai ingantattu suka tabbatar malam sa alabi ya qara da cewa nana maryam allah ya qara mata yarda ta yi wafati bayan xauke annabi isah da shekara shida an ce ta rayu tsawon shekara sittin kabarinta a yanzu haka yana masallacin qudus ana ziyararsa saukowar annabi isah a s zuwa qasa malam uwaisu assakafi ya ruwaito cewa na ji manzon allah s a w yana cewa annabi isah xan maryam zia sauko daf da tashin alqiyama zai sauka a kan wata hasumiya fara da take a gabashin masallacin dimashka annabi isah mutum ne mai madaidaicin tsawo mai baqin gashi mai farin launi idan ya sauka zai shiga masallaci ya zuana a kanmubari sai mutane su ji labarin saukarsa sai su yi ta shiga masallacin ta ko ina musulmai da kirista da yahudawa aka cika masallacin har ta kaid wasu akan wasu saboda ci kowa sannan sai mai kiran sallah daga musulmi ya kira sallah sai annabi isah ya shige gaba ya yi limanci a sannan imamu mahadi ya bayyana kuma yana cikin masallacin sai ya bi sallar ita ce sallar asuba bayyanar dujal an ruwaito cewa a lokacin da dujal zai bayyana zai fito daga garin asfihan tsawonsa zira i goma kuma ido xaya ne da shi an rubuta kafir a fuskarsa a qasan wannan kuma an rubuta duk wnada ya bi shi ya tave wanda ya qi shi ya yi arziqi ya na nunawa mutane yana da wuta da aljanna amma a haqiqa wutarsa aljannace aljannarsa kuma wuta ce zai kewaye duniya yana kashe mutane yana cewa shi ne ubangiji yana tafe da dubunnan xaruruwan sojoji zia biyo ta asfihan ya zo dimashqa a cikin kwana arba in ya yi ta kashe mutane yana ribace su to a sannan mahadi zai bayyana sai mutane su taru a qarqashinsa ya xaura xamarar yaqar dujal ana cikin haka sai annabi isah ya sauka sai su haxu da mahadi a wannan maslalaci su yi sallah tare kamar yadda bayani ya gabata sai dujal ya fito da rundunarsa don ya yaqe su yanayin arba da annabi isah sai ya narke kamar yadda darma take narkewa a kan wuta sai annabi isah ya kashe shi da takobinsa an ruwaito cewa bayan kashe dujal annabi isah zai shimfixa mulki na adalci a bayan qasa ba zai bar wani bayahude ko banasare akan addininsa ba sai musulunci kawai zai yi hukunci da adalci a tsakanin mutane gabas da yamma kudu da arewa as annan allah zai umarci qasa da ta fito da alheranta ga mutane kamar yadda ta kasance tun da farko har ta kai ga mutane da yawa za su haxu a kan curi xaya na inibi su ci har su qoshi amma ba zai qare ba yaro ya xauko maciji yana wasa da shi amma ba zai cuce shi ba akuya ta haxu da aki amman ba zai kulata ba mutane kowa zai rayu a cikin yalwa da wadata har ta kai za a ba mutum kyautar kuxi ya ce baya buqata mutum zai ga kabari sai ya ce ina ma dai wannan yana raye ya ga irin adalcin da yake gudana a bayan qasa za a kasance a wannan hali tsawon shekara arba in sannan sai annabi isah ya auri wata mata daga mutanen askalan ta haifa masa ya maza guda biyu sai ya tafi makka ya yi aikin hajji ya je madina ya ziyarci annabi s a w sai ya yi rashin lafiya sai allah ya karvi ransa anan madina sai a binne shi a cikin raudah kusa da annabi s a w fa ida idan dujal ya bayyana zia shiga ko ina amma ban da makka da madina duk sadda ya zo sai shiga sai ya ga mala iku sun tsaitsaya suna gadin garin sai ya koma sannan ya inganta a hadisi annabi s a w ya ce duk wanda ya haddace ayoyi goma na farkon suratul kahfi allah zia kiyaye shi daga fitinar dujal allah ya kiyayemu da ya yanmu da iyalanmu da yan uwanmu da masoyanmu daga dukkan sharri na sarari da na voye allah ya qarawa annabi wasila allah ya taimaki musulmi da musulunci allahumma salli ala sayyadina muhammadin wasallim idi amin dada oumee furucci i di min an haife shi a august yakasance dan siyasan kasar uganda ne kuma babban hafsan soja yazama shugaban kasar uganda daga zuwa mulkin yasamu suuka dalilin irin yadda ya kunktata wa al ummar kasar sa an haife amin a koboko ko a kampala a gidan mahaifinsa mutumin kakwa da mahaifiyarsa ita kuma yar lugbara ce a yashiga king s african rifles kar na sojojin mulkin mallakan biritaniya da fari shi mai dafa abinci ne inda yakaiga matsayin laftanar yana daga cikin wadanda sukayi yaki a somaliya shifta war da kuma yan ta addan mau mau a kenya bayan samun yancin uganda daga united kingdom a amin yacigaba da kasancewa a uganda people s defense force armed forces har yakaiga amatsayin manjo inda aka nadashi kommanda a amin nada sanayyar cewa shugaban uganda milton obote na shirin kama shi domin ya barnatar da kudaden soja sai amin ya kaddamar da kuu ugandan coup d tat kuma ya tabbatar da kansa shugaban kasa lokacin mulkin sa amin ya canja mulkin sa daga danrajin mulkin kasashen yamma da samun cikakken taimako daga kasar israela da taimakon da yasamu daga muammar gaddafi shugaban kasar zaire s mobutu sese seko kasar soviet union da gabashin germany a amin yazama chairman na organisation of african unity oau wanda me kokarin kawo cigaba da hadin kai a kasashen afirika lokacinsa daga uganda takasance mamba a united nations commission on human rights a bayan uk ta yanke alaka tareda kasarsa ta uganda amin ya bayyana cewar yasamu nasara cin kasar britaniya da yaki kuma yafara amfani da cbe wanda me nufin conqueror of the british empire wato wanda yasamu galabar daular biritaniya amatsayin lakabinsq sai gidan radiyon uganda broadcasting corporation radio uganda ta bayyana dukkanin lakabin da za a rika kiransa dasu his excellency president for life field marshal alhaji dr idi amin dada vc dso mc cbe bayan amin yacigaba da mulkin har s sai karin rashin yarda yacigaba da karuwa sanadiyar cutarwarsa da yarika nunawa wasu kabilu da yan siyasan da basu goyon bayansa tareda irin talaucin da kasar uganda me ciki da taimakawa yan ta addan operation entebbe haka yasa kasar fadawa cikin rikici sanda amin me shirin komawa tanzania zuwa yankin kagera a sai shugaban kasar tanzania julius nyerere yatura mayakansa suka farma uganda tanzania war invade uganda suka kowace birnin kampala dan tunbuke amin daga mulki sai amin yafice gudu kasar waje da farko yasauka a libya da kuma saudiya inda yacigaba da rayuwa harsanda yarasu a august ana danganta mulkin amin amatsayin wadda ke tattare da cinzarafin dan adam human rights abuses political repression ethnic persecution extrajudicial killings nepotism political corruption corruption da kuma gross financial mismanagement economic mismanagement mutanen da aka kashe karkashin mulkin sa ankiyasta cewar sunkai dubu dari zuwa sama daga nazarin international observers to otto detlev creutzfeldt yayi rayuwa daga afrilu januari wani masanin jikin dan adam ne da lakar mutum dan kasar germani da ne ga hans gerhard creutzfeldt kuma kani ga werner creutzfeldt wanda likitane aiki mai dacewa shi yasa creutzfeldt yazamo mai bincike creutzfeldt ya je babbar makaranta gymnasium a agrin kiel yafara karatu akan mutane a jami a amma bai jimaba ya koma karatun likitanci inda yasamu shedar zama likita daga jami ar freiburg ta kasar germany a daga zuwa yana taimako da koyon ilimin sassan jikin dan adam tare da prof hoffmann freiburg a asibitin kwakwalwa tare da prof miiller bern a kuma barin laka yana tare daprof jung freiburg ya cigaba da aiki harshekaru biyu amatsayin maibinciken nama dajijiyar dan adam a makarantar likitancita ucla medical school kafin ya koma wata makaranta a munic wato max planck institute ya tsaya a makarantar tun daga to creutzfeldt yasami shedar digiri har guda uku a jami ar munic ya zamo daya daga cikindaraktoci na makarantar max planck institute kuma shugaba a bangaren laka a ya sami lambar yabo da ake kira da k j zlch prize of the gertrud reemtsma foundation wanda ake bayarwa ga masu ilimin laka musamman akan gani da furuci geschichte und konzept der gttinger neurobiologentagung von prof dr norbert elsner creutzfeldt ya bunkasa ilin laka musamman a germani domin yakasance yana taa mutane da yawa a jamio in kasar max planck institutes da leibniz institutes tun daga duk shwkara yana yin lakca sau daya a shekara daga sanayi sau biyu ashekara daga masana na musamman daga jami ar gttingen a taron masan laka na germani da ake kira the otto creutzfeldt lecture geschichte und konzept der gttinger neurobiologentagung von prof dr norbert elsner matthew harris july april dan kasar aylan ne dan jamiyyar kishin kasa kuma dan majalisa a gidan kowa house of commons a biritaniya da kasar aylan ga jamiyyar irish parliamentary party wanda ke wakiltar gabashin galway daga har zuwa mutuwarsa a anyi imanin cewa an haifi harris a athlone iyayansa sune peter da ann harris amma yayi yarintar sa ne a ballinasloe inda yayi aiki a matsayin dan kwangilar gine gine kakan peter harris sojojin brtaniya ne suka koreshi zuwa monasterevin a lokacin tawayen yan kasar ayland a yayi ruwa da tsaki a dukkanin siyasar karni na ga masu son tunanin yancin kasar ayland daga nan ya koma cikin masu son a sake dokar da tada birtaniyya da ayland repealer sannan yakoma garin fenians inda yazamo wakilin east galway da south roscommon daga zuwa yazama dan fenian kuma wakilimin west of ireland a majalisar koli ta irish republican brotherhood a tare michael davitt an sauke shi daga majalisar saboda haka sai karfin sa yakoma kacokan a gwagwarmayar kasa inda a wannan shekarar yayi aiki a zaban t p o connor lokacin zaban galway borough a zaben gama gari na a matsinyin wakin galway east yasami nasar sa ne ga bayanin da yayi a athenty wanda yace bayan yasami nasara zai je tsakanin tsinin makiya ba domin ya taimaki makiyaba sai domin kasar ayland in naje zan zamama tinlon maitunanin aylan da walwalar mutanenta ba tunanani waccen gwamnatin ba harris yayi alkawarin ba zai canza ba daga yacce akasan shi wanda sune kamar zai yi kokari a kan rugoza iyayen gida da kuma ficewa daga majalisa in bai sami nasara ba a maufofin sa yakuma tunatatr da mutane cewa da taimakon su ne za a sami yancin kasar su ta aylan ya nemi da su aiki tare da shuwagabannin land league wacce aka zarge shi da leken asiri a a karkashin dokokin coercion act saboda alakarsa a plan of compaign alokacin parnell commission na sai sir henry james yabunciki harria amatsayin sa na ma aji a land league domin binciken ko anbiya wani abu ga clan na gael ragowar ma ajin kamar john dillon ya tafi australiya harris ya tabbatar cewa alkaluman da sir henry james ya ambata babu su a kundin league ya auri martha bennett ta ahascragh jikar norah walker mata ga mawakinnan austin clarke tatabakunne harris mai rubuta wasanni ne a ulick o connor hakkan nan yan siyasa patrick dooley da thomas harris an alakan ta su da harris william o brien ya tuna wani avu da ya faru a lokacin da shugabannin land league suka tsara taro a paris don kar a kamasu a birtaniyya lokacin da muke jiran parnell mat harris shi ya sanya mana walwal a lahadi kafin zuwan mat da ni mukayi ta fiya boulevards a hazo wanda ya sa aka mantata shi sai kawai na ji yace min kozan iya samo masa kofin whiskey sai na duba caf de la paix domin shine wuri da nake tunanin za a samu ammama babu sai nasar da shi sai ya ce to a bashi fine champagne wanda a ka zuba a kofin gilass ya mikawa mat sai yace masa mai wannan sai yace fine champagne sai ya ansa hannu da hannu bai buba matsayinsa ba ya juje abin dake ciki yace da wannan ba farenshen ba mamaki muan prussiya suke sude ye timothy michael healy ya tuna yacce harris ya zamo kwarin kwiwa ga matasan aylan mat kwarin gwiwane a connaaught wanda ke dauke abin alfahari yara irina muna zama a karkashin karsa munajin labbararrukan da ya taba cemana a lokacin da muke kan ciyawa a dalilin soda da madara ya sha naushi a hotel dublin zan fi so na sha naush abkin wutar sau uku aka san soda da madara hotel mafi daukaka na kashashen ture mathew harris ya mutu a dalilin kansar tumbi a ga afrilu na yana da shekaru ko kuma an bunne shi a creagh cemetery ballinasloe sunan wani gini ne da john ya gina donin tunawa da harris a abin da aka rubuta a jikin ginin shine kamar haka wannan ginin an yi shine domin tunawa da mattew harris esq m p wanda yan uwansa suka yimasa domin babbar gidummawar sa ta haddin kai da rashin son kai gaisuwa ga wannan kokarin nasa wanda ya kawo karshen sa wannan yanyo tausayi ga mutan aylan wanda rashine ga kowa da kowa yana yada kiristanci da tseton alumma an haifas a an zabeshi a matsa yin mp ya mutu aflilu an michel d ornano an haife shi a ga juli na a garin paris a mutu a garin saint claoud dan siyasa ne a kasar faransa da ne ga marie walewska da marechal d ornano da ga guillaume d ornano wanda ya samar da turaren lancome bayan gama sakandire da karantar doka sai ya fara akin turare tare da mahaifinsa da dan uwansa hubert tare da samar da alummar jean d albret orlane la rupture tlfilm de laurent heynemann jou par yvon back sitediyum da garin caen ta sanya sunan sa tudaga ga jun don girmama aiki da yayi a lokacin sa kama sugaban masuba calvados shawara ozark howler wata halittace ta jita jita wacce ake tsammanin tana rayuwa a arkansas misssouri oklahoma texas an suffanta girman wannan halittar ta ozark howler kamar karen jeji da kaukassan jiki da kafafu gajeru murdaddu da gashi mai yawa wani lokacin tana da kaho an suffanta idanuwan ozark howler acewa jajayene koda acikin duhune kukanta yana kamanceceniya da kukan dila da karkanda a wani littafi da ake kira tatsuniyoyin orzark howler wanda kelly reno yarubuta yasumfanta muhimman siffofin wannan halittar an buga littafin a a maizane da ake kira helen hawley ya zana zanen ozark howler maifadin inci wanda ya yi da kala daya a alien de soiza tasamar da abin frintin wanda ya siyar domin ya sami kudi joshua wolf yasakkasa ozark a takarda hakkannan orzark howler ya zama makalar a oktoba a fagen sada zumunta wanda hakan jnyo karin hotunan wannan halitta kuli kuli kalmar kuli kuli dai kalmace da daga a cikin harshen hausa haka zalika kuli kuli ana iya cinsa ta hanyoyi da dama wasu sukan sanya shi acikin gari su sha wasu kuma sukan iya cinsa da mazar kwaila wasu kuma suna cisa haka nan zallansa da farko ana samun gyada bayan an bare ta sai a soya ta sannan a murje ta a fece wato a hure dukan bawon gyadar daganan kuma sai a markada ta bayan an markada tane kuma za ayi amfani da turmi ayi ta juya ta ana juyata har sai manta duka an gama matse shi ita kuma gyadar ta koma tunkuza wannan tunkuzar za a dauka a sarrafa ta zuwa irin yadda ake bukatar ta kamar gutsure gutsure ko a tabe daganan sai dora man gyadar da aka matse daga tunkuzar a kasko sai a hura wuta idan man yadau zafi sosai sai a rinka zuba curi curi ko tababbiyar tunkuzar cikin man ana soyawa anayi ana dan juyawa kadan kadan bayan ya gama soyuwa to shikenan kuli kuli ya kammalu baltzar von platen febreru afrilu tare da carl munters sune suka kirkiri fasahar firinji mai sarrafa zafi zuwa sanyi a dukka nin su injiniyoyi ne yan kasar swedish dadibai a royal institute of technology a garin stockholm sweden fasahar tana samar da sanyi daga makamaashi kamar lantarki da kananzir a samar da ab arctic ya fara a kamfanin electrolux ya sayi ab arctic wanda sukafara sayar da shu a duniya da yawa sunsami damar samar da shi a shekarar wanda masu kirkira a americane suka mamaya von platen ya sami kyaututtukan franklin institute dakuma john price wetherill medal a william augustus brevoort coolidge augusta mayu masanin tarihi ne a american tauhidi kuma mahayin duse an haifi coolidge a garin new york a matsayin da ga frederic william skinner coolidge da kasuwar boston da elisabeth neville brevoort wacce take yar uwa ga james carson brevoort da meta brevoort yakaranci tarihi da shari a a makarntar st paul s school a concord new hampshire a elizabeth college guernsey da kuma exeter college oxford a ya zama daga magdalen college oxford daga zuwa ya zama farfesan tarihi a saint david s college ta lampeter sannan a limamin cocin angalican a lokacin yana da shekaru ahinrin da zama dan ungiyar alpine club yana daga cikin wadanda ake kira da azurfan alpin da hawan tsororuwn duwarwatsu inda bawanda ya taba hawa bai hau dwatsun ba tare da wasu yan ungiyar da ake kirazinaren alpine wadanda mafiya yawan wadannan hawan anyi su ne da goggon sa meta brevoort da karen gidancu tschingel wanda christian almer ya bashi a matsin mai lura da shi a ya koma grindelwald switzerland inda ya rasu a a tarayyar amurka jiha wani bangare ne na shiyar siyasa wanda kasar ke dasu guda hamsin da kuma babban birnin ta washington d c sun hade a tarayyar siyasa kowace jiha nada tsarin gwamnatin akanta da iya inda ta kewaye da kuma tafiyar da ikon da take dashi tareda gwamnatin tarayya dalilin wannan ikon ne yasa amurkawa suka zama yan kasa a federal republic da kuma jihar da suke zaune domicile law jihohi sun kasu ne zuwa county united states counties ko county equivalents wanda a iya danganta kananan hukumomi amma basa da iko county or county equivalent structure ya banbanta a kowace jiha kuma jiha zata iya kirkiran karamar hukumarta local government in the united states local governments state governments of the united states gwamnatocin jihar a amurka anbasu iko daga mutanen dake kowace jiha ta state constitution united states constitutions dake kasashen su all are grounded in republican principles and each provides for a government consisting of three branches each with separate and independent powers executive legislative and judicial jihohi hamsin a jere a tsarin haruffa max liedtke december dan jarida ne a kasar jamus kuma soja an girmamashi a matsayin wanda ya sadaukar da rayuwarsa saboda tirjiyar da ya nuna akan liquidation na alummar yahudawa wanda yya hada da bautar aiki a unguwar marasa galihu ta przemyl a gabashin poland an haifi liedtke a garin preussisch na holland gabashin prussia wacce ake kira poland yanzu zuwa lutheran vicar ya samu naasara a jarrabawar abitur a garin ya fara koyon tauhihi lutheran a jami ar konigsberg amma ya sadoukar da kansa ga sojojin kasar germani farkon fara yakin duniya na baya bayan yakin ya fara aikin jarida kuma ya zamo sugaban editoci a wata gama garin jarida a greifswald ankore shi a saboda caccakar da yake wa nazis ladtke ya kara siga soji a inda aka tura shi poland belguim da piraeus girka a julin shekarar liedtke ya zama kamanda a przemyl a ga juli zuwa schutzstaffel gestapo gpk grenzpolizeikommissariat frontier police authority suka fara shirin su maigirma a yahudawa a przemyl wani bangaren a farmakin da suka kira operation reinhard mafi muni a wehrmacht suka rike taare dasamun umarnin rufe gada kogin san hanya daya ta barin garin lokacin da schutzstaffel suka yi haramar tsallakawa sai rundinar wshrmacht a karkashin liedthke suka ce da su ko sukoma ko su bude masu wuta da yammacin wannan ranar aka basu umarni wasu soji karkashin battel suka shiga garin suka kama yahudawa da iyalan su zuwa bariki kula da wannan yahudawa ya rataya a wuyan rudunar wehrmacht suna sa sami mafaka daga zuwa wurin binciken yahudawa na belzec an cire liedtke da matsayin komandan przemyl a ga satumba saboda wannan abu da ya faru an nada shi a st panzer army wadanda sukai yaki a caucasus liedtke ya cigaba da aiki harzuwa baarinsa bornholm a farkon yana daga cikin mayakan da jamus da sojin soviet suka kama a marcus rashford an haife shi a october dan wasan kwallon kafa dan kasar ingila wanda dan wasan gaba ne shi a kasar sa da kuma a kungiyarsa ta manchester united yafara buga wasa a manchester united tun yana shekara bakwai ya zura kwallo biyu a wasan sa na farko a kungiyar manchester wasan da sukayi a gasar uefa europa league bayan raunin da mai buga gaba wato anthony martial yasamu da kuma wasansa na farko a premier league watan febrairu da su da arsenal yakuma ci kwallo a wasansa na farko a wasan manchester derby da wasan league cup da kuma a wasansa na farko a uefa champions league rashford yaci kwallo a wasansa na farko ma kasarsa england a watan may wanda yasa yazama mafi karancin shekaru a yan wasan ingila da yaci kwallo a wasansa na farko a wasan duniya hotuna manchester united football club fc anakiranta da man united ko kuma united kungiyan kwararrun kwallon kafa ne dake zaune a old trafford greater manchester england wanda me fafatawa a premier league mafi shaharar gasar english football ana masu lakani da the red devils jajayen aljanu ankirkiri kungiyar amatsayin newton heath lyr football club a ta chanja sunanta zuwa manchester united a da kuma komawa filin wasan ta na yanzu old trafford a manchester united tayi nasaran lashe kofina da dama fiye da kowace kungiya a english football ta kafa tarihin cin kofi league titles fa cup league cups da kuma tarihin lashe fa community shield guda united ta lashe uefa champions league guda uefa europa league guda uefa cup winners cup guda uefa super cup guda intercontinental cup guda da kuma fifa club world cup guda a kungiyar itace ta farko a tarihin kungiyoyin england data samu ikon nasaran cin continental european treble da cin uefa europa league a sun zama one of five clubs da suka sami nasaran lashe dukkanin gasukan uefa kuma kungiyar kadai daga kasar ingila data lashe dukkanin wani gasa da take fafatawa aciki real madrid club de ftbol royal madrid football club anakiran ta da real madrid kungiyar kwararrun kwalon kafa ne dake zaune a birnin madrid kasar spain an kafa kungiyar a march da sunan madrid football club kungiyar daman takasance tun kafuwar ta kayan sawan yan wasan ta fari ne kalmar real daga harshen spaniya ne dake nufi royal wato sarauta kuma an lakaba masu sunan ne daga king alfonso xiii a tareda da royal crown in the emblem kulub din na wasanta a filin mai daukan mutane wato santiago bernabu stadium dake madrid run daga real madrid kulub bakamar sauran kungiyoyin wasannin dake nahiyar turai bane dan kuwa wadanda suka mallake ta run a farkon ta sune suka cigaba da kula da kuma jan ragamar ta haryannzu members socios the club was estimated to be worth billion billion in and in the season it was the second highest earning football club in the world with an annual revenue of million the club is one of the most widely supported teams in the world real madrid is one of three founding members of la liga that have never been relegated from the top division since its inception in along with athletic bilbao and barcelona the club holds many long standing rivalries most notably el clsico with barcelona and el derbi with atltico madrid tarihin bilalu dan rabaha r a wane ne shi shi ne bilalu dan rabaha bararran bawan sayyadina abubakar ne shi ne kuma mai kiran sallar manzon allah s a w yana cikin na farko farkon shiga musulunci an azabtar dashi akan ubangiji sosai ya halarci yakin badar an karbo dag abahuraira r a ya ce manzon allah s a w ya ce da bilalu a lokacin asubahi ya bilalu gaya min mafi kwadayin aiki da kayi shi a musulunci saboda naji takun takalmanka da daddare a gabana a cikin aljanna sai ya ce ban yi wani aiki ba da nake kwadayin lada fiye da ni dai bana tsarki a wani lokaci na dare ko rana face na yi sallah ga ubangijina iyaka abin da aka kaddara min na sallata fassara umaru dan khattab r a ya ce abubakar shugabanmu ne kuma ya yanta shugabanmu yana nunfin bilalu har yau dai an karbo daga sayyadina umaru r a ya ce fassara hakika abu sufyan ya zo wajen suhaibu da bilalu da salmanu suna cikin wasu mutane sai suka ce mun rantse da allah takobin ubangiji ba su riki wuyan makiyin allah wanda ya dace su rika ba sayyadina umar ya ce sai sayyadina abubakar ya ce shin kun dinga gayawa shaihin kuraishawa kuma shugabansu haka sai ya zo wajen manzon allah s a w ya bashi labari sai annabi s a w ya ce fassara ya kai abubakar ba dai ka fusatasu ba idan fa ka fusatasu to wallahi ka fusata ubangijinka da jin haka sai sayyadina abubakar ya zo gurinsu ya ce fassara ya ku yan uwana shin na bata muku rai sai suka ce a a allah ya yi maka gafara ya kai dan uwanmu an karbo daga abahuraira r a ga manzon allah s a w ya ce fassara misalin bilalu kamar kudan zuma ce da ta wayi gari take cin daga zaki da daci sannan shi kuma sai ya zamto za ki dukkansa cutar dashi akan addinin allah an karbo daga abdullahi dan mas ud ya ce mutum bakwai ne suka fara bayyana musulunci manzon allah s a w abubakar ammaru dan yasir mahaifiyar ammaru sumayya suhaibu bilalu mikidadu duk allah ya yarda dasu amma shi manzon allah s a w amminsa abu talib shi ne ya hana a cutar dashi shi kuma abubakar ya hana a cutar da shi ne saboda mutanensa su kuwa sauran mushirikai sun kamasu suka sanya musu sulke na karfe sannan suka girkesu a cikin rana babu daya a cikinsu face ya yi musu abin da suka so su yi banda bilalu hakika shi ya wulakantar da kansa akan allah kuma ya wulakanta a cikin mutanensa sai suka kamashi suka damkawa yara shi sai suka dinga kewaye zazar garin makkah dashi alhali yana mai cewa fassara allah daya ne allah daya ne allah daya ne umayya dan khalfu ne shugabansa idan rana ta kwalle dai dai lokacin sallar azahar sai ya dinga saka shi yana burgima akan yashin da rana ta buga ya yi zafi sosai yana juyi da ciki da baya sai shugaban nasa yasa a dora masa tsakwankwani masu zafi a kirjinsa sannan ya ce dashi fassara ba zaka gushe ba a wannan hali har sai ka mutu ko ka kafurce ga muhammadu ka bautawa gunkin lata da uzza amma duk da haka babu abin da bilalu ke nanatawa face allah daya ne allah daya ne allah daya ne ibn kasir ya ce yayin da aka shar anta yin kiran sallah a garin madina sayyadina bilalu shi ya zamto mai yin kiran sallah a gaban manzon allah s a w umma maktum kuma yana biye mas a wataran wannan ya yi watarna wancan ya yi bilalu ya yi kiran sallah a ranar fathu makka a bayan dakin ka aba lokacin da manzon allah s a w ya yi wafati sai ya daina kiran sallah sannan ya tafi garin sham yana mai jihadi saukar alkur ani akan bilalu an karbo daga sa adu dan abi wakas r a ya ce mun kasance tare da manzon allah s aw mu shida sai mushirikai suka ce ka kori wadannan su tafi su barka basu da karfin hali akanmu wato ba zasu iya da su ba mun kasance ni da abdullahi dan mas ud da bilalu da wani mutum daga huzailu da wasu daban sai ubangjiji ya saukar da wannan ayar fassara kada ka kori wadanda suke kiran ubangijinsa da safe da yamma an karbo daga sa idu dan abdul aziz da waninsa hakika bilalu bai taba yiwa wani kiran sallah bayan manzon allah ba ya ce jihadi zai shiga duniya sayyadina abubakar ya yi nufin hanashi sai bilalu ya ce fassara idan ka yanta ne saboda allah to ka barni na taif kawai abin la akari shi ne bayan manzon allah s a w ya yi wafati sia sayyadina bilalu yaje wajen sayyadina abubakar ya ce dashi naji annabi ya ce mafificin aiki ga muminai shi ne jihadi saboda allah sai sayyadina abubakar ya ce me kake so ya kai bilalu sai ya ce ina so ne na daura damara saboda allah har na mutu sai sayyadina abubakar ya ce waye zai kira mana sallah bilal ya ce idanuwana suna zubar da hawaye ni bazana sake kiran sallah ga wani ba bayan manzon allah s a w sayyadina abubakar ya ce a a ka zauna ka kira mana sallah ya kai bilal bilal ya ce idan ka yantani ne saboda kanka ne to duk yadda kaso za a yi amma idan don allah ka yantani to ka barni da wanda ka yan tani don shi sayyadina abubakar ya ce a a na yantaka saboda allah sai bilal ya tafi kasar sham da damararsa irin ta me jihad yana cewa a ransa ba zan iya zama a madina ba bayan wafatin annabi ya kasance duk lokacin da ya yi nufin yin kiran sallah idan yazo ash hadu anna muhammadur rasulullahi sai ya fara tunani har ya yi ta kuka haka dai bilal ya yi ta zama a sham yana tafiya tare da masu yin jihadi bayan wasu shekaru sai bilalu ya yi mafarki da annabi s a w yana cewa ya bilalu wannan wane irin abu ne har yanzu lokacin da zaka ziyarce ni bai yi ba bilal ya fadakantu cikin bakin ciki ya tafi zuwa madina yaje kabarin annabi s a w ya yi ta kuka a wajen kabarinsa yana ta birgima akan kabarin yana yiwa sayyadina hassan da hussaini kiss ya sumbaci wannan ya rungumi wancan sannan yaje ya hau kan masallaci yayin da ya ce allahu akbar madina ta yi matsi yayin da ya ce ash hadu an la ilaha illallah matsinta ya karu yayin da ya ce ash hadu anna muhammadur rasulullahi mata suka dinga fitowa daga gidajensu ba a taba ganin ranar da aka yawai ta kuka cikin maza da mata sama da wannan rana ba yayin da sayyadina umar dan khattab yaje sham sai mutane suka rokeshi akan yasa bilal ya kira musu sallah koda sau daya ne sai umar ya kira bilal lokacin sallah ne dama ya bukace shi da ya kira musu sallah sai bilal ya kira sallah sahabban da suka yi zamani da annabi suka yi ta kuka bilal kuma yana kiran sallah ya yi ta kuka kamar tun da yake bai taba yin kuka ba umar ya kasance yafi kowa yin kuka yayin da bilal zai mutu matarsa tana ta kuka saboda zai barta sai ya ce mata kar kiyi kuka fassara gobe zamu hadu da masoya annabi muhammadu da rundunarsa matarsa tana cewa fassara ya bakin cikina sai shi kuma ya ce ya farin cikina madalla da samuns hugaba bilalu mai farin cikin mutuwa saboda zai gamu da masoya da masoyi shugabansa annabi muhammadu s a w wannan shi ne takaitaccen tarihin shugabanmu bilal kuma abin da zai baku mamaki shi ne bakin fata ne amma kuji yadda yake da murya har ma ya zamto babban ladanin musulunci a zamanin da annabi s a w yake raye allah ya kara yadda a gareshi tarihin sayyadina abdullahi dan abbas r a wane ne shi shi tawadar al ummace sannan malami na lokacinsa shugaban masu tafsirin alkur ani dan ammin manzon allah s a w abbasu dan abdulmutallabi r a bai fi watanni talatin ya ruska a rayuwar manzon allah ba amma an ruwaito daga bakinsa ya ce fassara manzon allah s a w ya yi wafati alhali ina da shekara sha biyar manzon allah s a w ya bada labarin haihuwarsa an karbo daga abdullahi dan abbas ya ce ummul fadali yar harisu ta zantar dani ta ce mun kasance muna wucewa alhali manzon allah s a w yana cikin dakinsa ya ce ya ke uwar fadalu na ce amsawarka ya ma aikin allah sai ya ce kina fa dauke da cikin wani yaro sai na ce ya ya kuma haka alhali kuraishawa sun rarrantse cewa mata ba zasu haihuwa ba sai ya ce abin da na gaya miki ne zai faru idan kika haifeshi ki kawo min shi ina haifarsa kuwa sai na kawowa manzon allah s a w shi sai ya rada masa suna abdullahi ya tattauna masa dabino da yawunsa ya bashi sai ya ce fassara tafi dashi da sannu za ki sameshi mai auna abu da hankali sai na jewa abbasui na bashi labari sai ya yi murmushi sannan ya zowa manzon allah s a w abbasu ya kasance mutum ne kyakkyawa mai mikewar tsayuwa wato bai rankwafa ba lokacin da manzon allah s a w ya ganshi sai ya mike masa don girmamawa kuma ya sumbaci tsakanin idanunsa sannan ya zaunar dashi a gefen damarsa sannan ya ce wannan dan uwan mahaifina ne sai abbasu ya fadi wasu kalamai sai annabi ya ce fassara don me bazan ce kai dan uwan mahaifina bane iyayena sun yi saura saboda dan uwan uba shi uba ne falalar abdullahi dan abbas r a an karbo daga abdullahi dan abbas r a ya ce fassara manzo allah s a w ya rungumeni a kirjinsa sai ya ce ya ubangiji ka sanar dashi hikima an karbo har yau dai daga gareshi abdullah dan abbas r a ya ce manzon allah s a w wata rana yana dakin uwar muminai maimuna sai na ajiye masa ruwan alwalana dare sai maimuna ta ce ya ma aikin allah abdullahi dan abbas ne fa ya ajiye maka sai annabi s a w ya ce fassara ya ubangiji ka fahimtar da shi addini sannan ka sanar dashi ta awili fassarar alkur nai fassara abdullahi dan mas ud r a ya ce madalla da mai fassarar alkur ani abdullahi dan abbas mujahid ya ce abdullahi dan abbas ya kasance a duk lokacin da zai fassara wani abu sai aga haske yana tashi a gareshi an karbo daga shakiki ya ce abdullahi dan abbas ya kasance a taron hajji sai ya yi khuduba sannan ya kama karanta suratu nur sai ya zamto yana karantawa tare da yin fassarar duk abin da ya karanta sai wani shaihi daga hayyi ya ce fassara tsarki ya tabbata ga allah banga wani zance da yake futowa daga kan wani mutum da a ce turku zai jishi wallahi da ya musulunta abdullahi dan abbas r a ya kasance kyakkyawa mai dadin kamshi ata u ya ce fassara ban ga wata a daren goma sha hudu ba face na tuna fuskar abdullahi dan abbas r a ikramata ya ce fassara abdullahi dan abbas ya kasance idan ya wuce ta hanya sai mata dake cikin shinge su ce shin tiraren miski ne ya wuce ko kuma abdullahi dan abbas ne ya wuce neman iliminsa tare da wahalhalun da ya sha wajen samunsa r a kasancewar ilimi baya samuwa da hutun jiki babu mai baka wani shashi nasa har sai ka fara bashi dukkansa daga wasiyyar da masu hankali suke yi mutum ya yi hakuri a bisa kaskancin ilimi sai shi ilimin ya baka daukaka abdullahi dan abbas ya ce lokacin da manzon allah s a w ya yi wafati sai na ce da wani mutum daga mutanen madina ansar zo muje mu tambayi sahabban manzon allah s a w saboda suna da yawa ayau yana nufin tun kafin suyi karanci sai wannan mutum ya ce fassara amma ka bani mamaki ya kai dan abbas shin kana ganin mutane zasu bukaci izuwa gareka alhali a cikin mutane akwai sahabban annabi tsira da aminci su kara tabbata a gareshi kamar yadda ka sani ka gani da jin amsar da ya bashi sai yabar wannan zance sai ya tafi ya dinga tambaya na kasance ina samun labarin akwai wani hadisi a gurin wani mutum sai na je wajensa alhali yana mai zantawa da wasu sai na kara mayafina a bakin kofarsa sai iska ta dibi kasa wato kura ta taru a inda nake ganin haka sai ya fito ya ganni sai ya ce haba ya dan ammin annabi mai yasa baka turo ka kirani ni nazo maka ba sai na ce ni ya dace na zo maka domin tambayar ka zan yi abdullahi dan abbas r a ya ce sai wannan mutumin madina ya yi tsawon rai har sai da ya ganni mutane sun taru a wajena suna daukar ilimi sai ya ce fassara wannan muutm ya fini hankali ilimin da allah ya bashi r a an karbo daga sa idu dan jubairu daga abdullahi dan abbas ya ce umaru ya kasance yana shigar dani cikin wadanda suka je yakin badar har takai ga wasu a cikinsu sun jin wata damuwa a ransu sai ya ce me yasa kake shigo da wannan alhalin muna da ya ya tsaransa sai umaru ya ce kunsan dai matsayinsa a wajena sai watarana ya sake kiransa ya hadasu tare bana ganin hakika a wannan lokaci ya kirani ne domin ya nuna musu wani abu sai ya ce da wadannan sahabbai na badar me zaku iya cewa akan fadin ubangiji madaukakin sarki fassara lokacin da nasarar allah tazo yayin bude makkah sai wasu a cikinsu suka ce an umarcemu ne da mu dinga godewa allah kuma mu nemi gafararsa idan aka bamu nasara aka bude mana garin makkah shashinsu kuma suka yi shiru wato basu san fassararta ba sai umaru ya ce dani kaima haka zaka ce ya kai dan abbas sai na ce a a sai ya ce to me zaka ce sai na ce ajalin manzon allah s a w ubangiji ya sanar dashi karkashin wannan aya don haka a karshen surar ubangiji s w t ya ce fassara sai kai tayin tasbihi bisa godewa ubangijinka ka nemi gafararsa hakika ubangiji ya kasance mai yawan karbar tuba sai umaru ya ce bamu san wata fassara ta wannan sura ba face yadda ka fada ikrama ya ce yaji mu awiya yana cewa shugabanka wato abdullahi dan abbas shi ne mafi sanin wadanda suka mutu da wadanda suke a raye an karbo daga dawisu ya ce na zauna da manyan sahabban manzon allah s a w su saba in ko tamanin babu daya a cikinsu da ya saba da abdullahi dan abbas idan suka hadu sai ya ce fassara abin da ka fada haka yake ko ya ce ka yi gaskiya ladabin da ya samu tare da manzon allah s a w an karbo daga dan abbas r a ya ce nazo wa manzon allah s a w a karshen dare sai na yi sallah a bayansa sai annabi ya miko hannunsa ya janyoni ya tsayar dani a daura dashi yayin da ya ci gaba da sallarsa sai na koma baya don biyayya a gareshi sai manzon allah s a w ya yi sallarsa yayin da ya juyo sai ya ce me ke damunka na sanyaka a kusa dani sai kuma ka koma baya sai nace ya ma aikin allah bai kamata wani ya dinga sallah a kusa da kaiba kai ne fa manzon allah s a w wanda allah ya baka wannan matsayi ya ce sai na bashi mamaki sai ya yi min addu a akan ubangiji ya kara min ilimi tsoron allahn bin abbas r a an karbo daga dan abi malika ya ce na kasance tare da abdullahi dan abbas daga makka zuwa madina sai ya zamanto idan muka yada zango sai ya tashi a tsakar dare sai ayyuba ya tambayeshi ya ya karantunsa ya kasance ya ce ya karanta wannan aya fassara magagin mutuwa ya zo da gaskiya da ma wannan ka kasance kana tsoro gudu sai ya dinga firgitra yana kuka sosai an karbo daga abi raja u r a ya ce fassara wannan guri ya kasance a wajen jikakken abdullah dan abbas magudanar hawaye kai kace jikan kyan takalmi tattaunawarsa da khawarij r a lokacin da khawarij suka bayyana fitinarsu ta fallatsa a ko ina abdullahi dan abbas ne yaje ya tattauna da su ya kawar da mummunar fahimtarsu ta hanyar kafa musu hujja da ayoyi na alkur ani wajen mutum dubu ashirin suka dawo wajen sayyadina aliyu saboda shi wafatin abdullahi dan abbas r a sayyadina abdullahi dan abbas ya rayu yana mai yada hasken musulunci aka yalwata masa sani daga allah ganinsa ya dauke a karshen rayuwarsa daman manzon allah s a w ya bada labarin haka an karbo daga musa dan maisara hakika abbasu ya aika dansa abdullahi wajen manzon allah s a w akan wata bukatarsa sai ya sami wani mutum a tare da ma aiki sai ya dawo bai yi masa magana ba sai abbasu ya hadu da manzon allah s a w bayan haka sai ya ce na aiko dana wajenka sai ya sami wani mutum a wajenka bai samu damar yi maka magana ba sai annabi s a w ya ce fassara ya ammina shin kasan wane ne wannan mutum sai abbasu ya ce a a sai annabi ya ce fassara mala ika jibrilu ne ya hadu dani ka yi sani danka bazai mutu ba har sai ganinsa ya tafi amma za a bashi ilimi a cikin shekara ta tamanin ko sittin da bakwai na rayuwarsa abdullahi dan abbas yayi wafati mutuwa ruhinsa ya kwarara wajen allah an karbo daga sa idu dan jubairu ya ce abdullahi dan abbas r a ya rasu a da ifa mun halarci jana izarsa sai wani tsuntsu yazo da bamu taba ganin irin halittarsa ba har ya shiga cikin shekarsa sannan ba muga ya fito ba yayin da aka binneshi sai aka karanta wannan aya mai zuwa a bakin kabarinsa da bamu san wanda ya karantata ba fassara ya ke rai amintacciya ki tafi wajen ubangijinki yardajjiya abar yarda a wajen allah ki shiga cikin nagartattun bayina ki shiga aljannata tare dasu imamu zahbi ya ce wannan abin da aka ce ya faru mutawatiri ne ana ganin wannan tsuntsu iliminsa ne yardar allah ta kara tabbata a gareshi lokacin da aka gama binne shi sai muhammadu dan hanafi ya ce shi dane a wajen sayyadina aliyu dan abi dalib karramallahu ta ala wajahahu fassara a yau mai rainon wannan al umma ya mutu a karkashin turbayar da ifa aka binne gawarsa mai dauke da hasken imani da akida ta musulunci masoyin allah mai koyi da sinnar manzonsa assalatu wassalamu alan nabiyyi wa rahmatullahi wa barakatuhu aminci ya tabbata a bisa shugaban halitta tare da iyalan gidansa i futbol club barcelona furucci ca fub bl klub bs lon futbol club barcelona an sansu da barcelona ko da bara ipa ca bas kulub din kwararrun kwallon kafa ne wanda ke zaune a barcelona catalonia spain an kafa kungiyar a daga wasu kungiyar yan kwallon kafa daga swiss english dana catalan wanda joan gamper ke jagorantar su kungiyar ta zama wata abun nuni a al adar mutanen catalan da catalanism dukda taken ta ms que un club mun wuce kulub kawai da turanci more than a club barcelona ba kamar sauran kungiyoyin kwallon kafa bace supporters suke da kungiyar da kuma kula da ita barcelona ne kulub na da tafi kudu w duniya da arzikin billion kuma itace world s third richest football club a samun kudin shiga da samun milliyan a duk shekara barcelona anthem itace cant del bara wanda jaume picas da josep maria espins suka rubuta a gasar gida barcelona ta lashe la liga copa del rey supercopa de espaa copa eva duarte da copa de la liga trophies kuma ta zama babu kulub din da takaita yawan gasukan da aka lissafo a hudun karshe a spain a international club football barcelona ta lashe kyautuka na nahiyar turai da duniya uefa champions league titles a record uefa cup winners cup a joint record uefa super cup a record inter cities fairs cup da kuma a joint record fifa club world cup barcelona itace na farko a jerin kungiyoyin kwallon kafa a shekarun international federation of football history statistics club world ranking for and kuma ayanzu itace ta biyu a duniya uefa club rankings kulub din tana hamayya sosai da kulub din real madrid tun da dadewa wasanni tsakanin su shi ake wa lakabi da el clsico barcelona na daga cikin kungiyoyin kwallon kafa dake da mabiya baya da yawa a duniya kuma kulub din na da mafi yawan masu goyon bayan ta a kafar sada zumunta social media yan wasan barcelona sunfi kowane yan wasan kulub yawan lashe ballon d or awards da guda goma sha daya daga cikin wadanda suka lashe akwai johan cruyff haka madai sune sukafi yan kowace kulub yawan lashe fifa world player of the year awards da guda daga cikin wadanda suka lashe akwai ronaldo romrio ronaldinho da rivaldo a yan wasa uku da suka taso ta academy din kulub din wato lionel messi andrs iniesta da xavi an zabesu amatsayin best players a duniya a fifa ballon d or awards an unprecedented feat for players from the same football school barcelona is one of three founding members of the primera divisin that have never been relegated from the top division since its inception in along with athletic bilbao and real madrid in barcelona became the first spanish club to win the continental treble consisting of la liga copa del rey and the uefa champions league and also became the first spanish football club to win six out of six competitions in a single year by also winning the spanish super cup uefa super cup and fifa club world cup in the club became european champions again and won five trophies this barcelona team which won trophies in just years under pep guardiola is considered by some in the sport to be the greatest team of all time da samun nasararsu na cin kofin su na biyar a champions league trophy on june barcelona tazama itace tafarko acikin kulub din turai data samu yin nasarar continental treble har sau biyu the highest paid sports team in the world in november barcelona became the first sports team with average first team pay in excess of m m per year chelsea football club itace kulub din kwararrun yan kwallon kafa dake wasa a birnin london england suna fafatawa a gasar premier league wanda shine babban gasar kwallon kafa a kasar england kulub din ta lashe kofin league takwas kofin fa takwas da league cup biyar fa community shield hudu uefa europa league daya uefa super cup daya uefa cup winners cup daya da kuma uefa champions league daya an kafa ta a gidan wasan kulub din tun kafa ta itace stamford bridge chelsea tafara lashe kofin ta na farko first division run a run daga nan kulub din taka samun nasarori kadan kadan har zuwa sands mai kudin kasar rasha wato roman abramovich ya saye ta chelsea then saw heavy investment and have since won eighteen honours under abramovich jos mourinho shine mafi samun nasara acikin wadanda suka tana kula da kulub din idan akayi la akari da yawan lashe manyan kyautuka kuma yanwasan sa ne suka kafa tarihi a yawan maki a kasar england a tsakanin da a chelsea run kafuwar suke amfani da kaya mai launin shudi da garin safa sannan kuma bajin kulub din na sanye ne da ceremonial lion rampant regardant holding a staff kulub din nada hamayya sosai tsakanin ta da makwabtanta dake london kamar fulham arsenal fc da tottenham hotspur dangane da martabar arzikin kulub din chelsea sune na bakwai a duniya da arzikin da yakai billion billion kuma sune na takwas a samun kudin shiga na kulub din kwallon kafa a duniya da samun da zarce million in the season dangane da yankallo kulub din itace na shida a yawan magoya bayan a kasar england manchester city football club akan kintse sunan zuwa man city kulub din kwararrun yan kwallon kafa ne dake zaune a garin manchester england uk una fafatawa a gasar premier league babban gasar kwallon kafa a kasar england kulub din ta lashe kofin league guda biyat da na kofin fa biyar da league cups biyar fa community shield biyar da kuma european cup winners cup guda daya an kafa kungiyar a shekara ta ta shiga cikin gasar football league a ta lashe babbar gasar na farko da kofin fa a sun masu nasarori a karshen shekara ta s inda suka lashe kofin league fa cup da league cup a karkashin hurarwar joe mercer da malcolm allison bayan rashin nasarar fa cup final kulub din ta fada cikin rashin tagomashi da samun relegation har zuwa rukuni na uku a english football bayan dawo warsu cikin gasar premier league a s an saida kulub din manchester city a wanda abu dhabi united group suka saya a million da samun sa jari da dama kulub ta samu nasarar lashe gasa da dama a tsakanin shekarun s kuma suka zama kulub ta farko da ta samu kaiwa maki points a kakar gasar premier league kudin shigar kulub din manchester city shine na biyar a fifth highest a duniya a tsakanin na kakar gasa wanda yakai million a kulub din itace na bihar a fifth most valuable a duniya da kudin da suka kai billion kulub din nada babban hamayya sosai tsakanin ta da takwarar ta manchester united a wasa tsakanin su da ake kira da manchester derby edson arantes do nascimento lafazi ts w tiz du nsi mtu an haife shi a october anfi saninsa da pel pe l tsohon dan wasan kwallon kasar brazil ne wanda yake buga gaba wadanda ke wasanni har da marubuta wasan ƙwallon ƙafa yan wasa da yan kallo magoya bayan na ganinsa amatsayin babban ɗan wasa a duniya a shekara ta an zaɓe shi dan ƙwallon fifa na ƙarni na duniya daga hukumar international federation of football history statistics iffhs kuma yana daga cikin biyun da aka zaɓa aka ba kyautar ɗan ƙwallon fifa na ƙarni a wannan shekarar an zabi pel amatsayin ɗan wasan motsa jiki na ƙarni daga hukumar international olympic committee a cewar iffhs pel shine wanda yafi kowa samun nasara zura kwallaye a raga a gasar league goal scorer a tarihin kwallon kafa inda ya zura kwallaye a wasanni league matches a kuma gaba daya wasanni da yayi guda yaci kwallo har wasannin sada zumunci bar wayau pele shine guinness world record name pele m qp m usname futdados coma lokacin da yake wasannin sa pel shine wanda akafi biya acikin yan wasa a duniya ronaldo lus nazrio de lima lafazi o nawdu lwis n zaju di m an haife shi a september anfi saninsa da ronaldo tsohon dan wasan kwallon kafa ne na kasar brazi wanda ke buga bangaren gaba striker popularly dubbed o fenmeno the phenomenon ana ganinsa amatsayin daya daga cikin greatest football players of all time in his prime he was known for his dribbling at speed feints and clinical finishing at his best in the s ronaldo starred at club level for cruzeiro psv barcelona da inter milan komawarsa zuwa spain da italy yasa yazama nabiyu bayan diego maradona to break the world transfer record twice all before his st birthday da kaiwarsa shekaru yaci kwallaye sama da ma kulub da kasarsa bayan share fiye da shekara uku batare da murza tamola ba saboda knee injuries and recuperation mai tsanani ronaldo yakoma real madrid a which was followed by spells at a c milan da corinthians ronaldo yayi nasarar lashe fifa world player of the year in and the ballon d or in and and the uefa club footballer of the year in he was la liga best foreign player in when he also won the european golden boot after scoring goals in la liga and he was named serie a footballer of the year in one of the most marketable sportsmen in the world the first nike mercurial boots r were commissioned for ronaldo in he was named in the fifa list of the greatest living players compiled in by pel and was inducted into the brazilian football museum hall of fame and the italian football hall of fame ronaldo played for brazil in matches scoring goals and is the second highest goalscorer for his national team trailing only pel at age ronaldo was the youngest member of the brazilian squad that won the fifa world cup at the world cup he received the golden ball for player of the tournament helping brazil reach the final where he suffered a convulsive fit hours before the defeat to france he won a second world cup in where he starred in a front three with ronaldinho and rivaldo ronaldo scored twice in the final and received the golden boot as the tournament s top goalscorer during the world cup ronaldo scored his th world cup goal which was a world cup record at the time he also won the copa amrica in where he was player of the tournament and where he was top goalscorer having suffered further injuries ronaldo retired from professional football in as a multi functional striker who brought a new dimension to the position he has been the outstanding influence for a generation of strikers that have followed post retirement ronaldo has continued his work as a united nations development programme goodwill ambassador a position to which he was appointed in he served as an ambassador for the fifa world cup ronaldo became the majority owner of la liga club real valladolid in september after buying of the club s shares ronaldo de assis moreira an haife shi a march anfi saninsa da ronaldinho lafazi onaw du br ko ronaldinho gacho ronaldinho itace sunan ronaldo idan aka tsawaita ta kuma ana kiransa da gacho tun tasowarsa daga southern brazil saboda ya banbanta daga abokin wasansa kuma dan kasarsa wato ronaldo wanda an sansa da ronaldinho a brazil kafin nan ronaldo sai yafara amfani da sunansa na farko bayan koma warsa turai hakan yaba ronaldinho daman ajiye sunan gacho yafara amfani da sunan ronaldinho a kasashen waje dan wasan kwararrun kwallon kafa na kasar brazil kuma shine ambassador a barcelona ya buga wasanni amatsayin dan wasan tsakiya attacking midfielder amma kuma yabuga forward ko gefe winger ya buga kaso mai yawa na rayuwar ƙwallon ƙafar sa a turai ma ƙungiyoyin paris saint germain barcelona da a c milan da kuma buga ma brazilian national team ana ganinsa amatsayin daya daga cikin kwararrun ɗan wasa na zamaninsa da kuma ganin agun mafiya mutane amatsayin shahararre a suk duniya greatest of all time ronaldinho ya lashe fifa world player of the year awards sai biyu da kuma ballon d or ya kware a skills da creativity due to his agility pace and dribbling ability as well as his use of tricks feints overhead kicks no look passes and accuracy from free kicks ronaldinho yafara wasan ƙwallon ƙafa ne a grmio a lokacin yana shekara ya koma ƙungiyar paris saint germain dake faransa sannan yakoma ƙungiyar barcelona a a shekararsa ta biyu a barcelona ya lashe kyautarsa ta farko na fifa world player of the year award kuma barcelona ta lashe la liga a kakar wasan dake zuwa tazama mafi shaharan lokacin sa a ƙungiyar inda barcelona ta lashe gasar uefa champions league na farkonsu a shekaru goma sha hudu da kuma sake lashe wata la ligan wanda yazama na farko da ronaldinho ya lashe kofina biyu a jere bayan yaci wasu ƙayatattun ƙwallaye guda biyu a wasan el clsico ronaldinho yazama na biyu cikin yan wasan barcelona bayan diego maradona a daya yasamu akai masa standing ovation daga masoyan ƙungiyar real madrid a santiago bernabu ronaldinho yasake karbar fifa world player of the year award dinsa na biyu da kuma ballon d or sakamakon karewa a nabiyu a la liga a kasan real madrid a season da kuma samun rauninsa season ronaldinho yabar barcelona inda yakima ac milan yakuma koma brazil domin bugawa flamengo a da kuma atltico mineiro bayan shekara daya kuma ya lashe copa libertadores ya kuma koma mexico dan bugawa quertaro sannan yakoma brazil dan bugawa fluminense a ronaldinho yatara kyautuka da dama a rayuwar was an ƙwallon ƙafarsa ansanya shi a cikin uefa team of the year da fifa world xi sai uku yazama uefa club footballer of the year a da kuma south american footballer of the year a kuma ansanya shi cikin fifa jerin sunayen shahararrun ɗan wasa rayayyu wanda pel ya hada a bugawa ƙasar sa wasa ronaldinho ya buga wasanni ma ƙasar sa brazil national team yaci ƙwallaye kuma ya wakilci ƙasar sa a fifa world cup sau biyu yakasance daga cikin wadanda suka kokari a lashe gasar fifa world cup na ƙasar sa a korea da japan dashi dasu ronaldo da rivaldo a gaba masu cin ƙwallo yaci ƙwallo biyu wanda yahada da free kick daga nisan ƙafa a wasansu tare da ƙasar england da bayar da assists biyu da kuma zama cikin fifa world cup all star team amatsayinsa na captain yajagoranci brazil a lashe confederations cup dinsu nabiyu a kuma yazama man of the match a final ronaldinho yaci ƙwallaye uku a gasar inda suka ƙwallayensa suka zama tara haka yasa yazama joint all time leading goalscorer a gasar diego armando maradona franco lafazi djeo maa ona an haife shi a october nuwamba tsohon ɗan wasan ƙwararrun ƙwallon ƙafa ne ɗan ƙasar argentina kuma maikula da mexican second division club dorados yawancin masu harkokin wasanni da suka hada da marubuta wasan ƙwallon ƙafa yan wasa da magoya baya na ganinsa amatsayin ɗaya daga cikin manyan an ƙwallon ƙafa a duniya yana ɗaya daga cikin fitattun an ƙwallon ƙafa na fifa na ƙarni na tare da pel yanayin kallo bayar da ƙwallo da yadda maradona yake sarrafa ƙwallon sa shine ya bambanta shi da sauran an ƙwallo hakanan ma ƙwarewar sa wajen haɗa kan an wasan ƙungiyar sa a yayin da ake buga ƙwallon shima ya ƙara masa ƙima sosai ana yi masa laƙani da el pibe de oro yaron ƙwarai sunan da ya ɗauka shiga a tarihin tashen sa na ƙwallon ƙafa washington d c ada ana kiranta da district of columbia anfi saninta da washington ko d c itace babban brinin kasar tarayyar amurka ankirkire ta bayan american revolution amatsayin fadar gwamnatin sabuwar sunan washington ansa sane bayan sunan george washington shugaban farko na tarayyar amurka kuma wadanda suka kafa tarayyar amurka amatsayin ta na fadar gwamnatin tarayyar amurka da kuma ma aikatu na duniya da dama washington nada muhimmanci a world political capital birnin na daya daga cikin mafi yawan ziyarta a duniya fiye da mutane masu yawon bude ido niliyan ne ke ziyartar birnin a duk shekara sa hannun da akayi na residence act a july ita ta bmince da kafa capital district yakasance a potomac river a gabar kasar na east coast kundin tsarin mulkinn kassr yasamar da federal district a karkashin exclusive jurisdiction na u s congress da kuma cewar district din kafa yakasance bangaren kowace jiha the states of maryland and virginia each donated land to form the federal district which included the pre existing settlements of georgetown and alexandria the city of washington was founded in to serve as the new national capital in congress returned the land originally ceded by virginia in it created a single municipal government for the remaining portion of the district washington nada yawan mutane da aka kiyasta kusan making it the th most populous city in the united states commuters from the surrounding maryland and virginia suburbs raise the city s daytime population to more than one million during the workweek the washington metropolitan area of which the district is the principal city had a estimated population of the sixth largest metropolitan statistical area in the nation dukkanin rassa uku na gwamnatin amurka nada cibiyoyinsu ne a the district congress legislative president executive and the u s supreme court judicial washington is home to many national monuments and museums primarily situated on or around the national mall the city hosts foreign embassies as well as the headquarters of many international organizations trade unions non profit lobbying groups and professional associations including the world bank group the international monetary fund imf the organization of american states aarp the national geographic society the human rights campaign the international finance corporation and the american red cross a locally elected mayor and a member council have governed the district since however congress maintains supreme authority over the city and may overturn local laws d c residents elect a non voting at large congressional delegate to the house of representatives but the district has no representation in the senate the district receives three electoral votes in presidential elections as permitted by the twenty third amendment to the united states constitution ratified in liverpool football club kulub din kwararrun yan kwallon kafa ne wanda ke zaune a is liverpool kasar england tana fafatawa a gasar premier league wanda shine babban gasa ns english football kulub din tasamu nasarar lashe kofin european cups guda biyar more fiye da kowace kulub a kasar england uefa cups guda uefa super cup guda league titles kofin fa a record league cups da kuma fa community shield guda goma sha biyar an kafa ta a kulub ta shiga cikin football league a shekarar da ta biyo baya kuma tana wasannin ta ne a anfield tun da aka kafata liverpool ta tazamar da kanta babban kulub a english da european football a shekarun s da s sanda bill shankly da bob paisley suka jagoranci kungiyar samun nasara league titles guda goma sha daya da seven european trophies a karkashin jagorancin rafael bentez da captain steven gerrard liverpool tazama european champions a karo na biyar a shekara ta liverpool itace ninth highest earning football club in the world a da kudin shiga a shekara da suka kai million kuma itace eighth most valuable a duniya kulub a da kudin dasuka kai billion the club is one of the best supported teams in the world liverpool nada babban hamayya sosai tsakanin ta da manchester united da kuma everton magoya bayan kulub din so biyu suna shiga cikin alhini akwai heysel stadium disaster where escaping fans were pressed against a collapsing wall at the european cup final a brussels tareda mutane wanda yawancinsu italiyawa ne da magoya bayan juventus suka mutu hakan yasa aka hana kungiyoyin england shiga kowace irin gasa a turai na tsawon shekaru biyar da kuma hillsborough disaster a inda magoya bayan liverpool suka mutu a crush against perimeter fencing kungiyar ta canja kayan sawarta daga jan riga da farin wando zuwa jan kafa suka s shekarar kuma tun daga nan shi take amfani dashi had ayau taken kulub din shine you ll never walk alone ibn rushd larabci cikakken sunansa wato ab l wald muammad ibn amad ibn rud december an canja sunan a harshen latin amatsayin averroes lafazi vroiz musulmi neal andalusi philosopher kuma thinker ne wandi yayi rubutu akan subjects da dama wadanda suka hada da philosophy tauhidi magani ilimin taurari physics islamic jurisprudence da shari ar musulunci da kuma linguistics ayyukansa akan philosophical sun kunshi sharhohi da dama akan aristotle wanda yasa ake masa lakabi da the commentator wato mai sharhi a kasashen yamma ya taba zama alkali kuma court physician na almohad caliphate an haife shi a garin crdoba a shekara ta daga gidan alkalai masu daraja kakansa mahaifin ubansa shine babban alkalin garin a an kai shi gurin kalifa abu yaqub yusuf wanda yayi farin cikin dangane da ilimin sa sai kalifa yazama maitaikon ibn rushd a dukkanin harkokinsa kuma ya karbi yawancin sharhohinsa daga na rushd yayi ayyuka amatsayin alkali a seville da crdoba a an nada shi amatsayin court physician da kuma zama babban alkali na garin crdoba bayan rasuwar abu yusuf a ibn rushd ya cigaba da zama karkashin taimakon sarakuna har sai sanda ya shiga cikin fuskanta kaskanci a shekarar an tuhume shi da binsa da zargi da dama wanda hakan yakasance ne domin siyasa sai ya koma wani gari kusa da cordoba da ake kira da lucena amma daga baya yasake dawowa cikin yalwarsa da daukaka karkashin taimakawan sarakuna kafin yarasu a ga watan decemban shekara ta yaƙin duniya na i da turanci world war i ana kintse sunan wwi ko ww kuma ana kiran shi da first world war da turanci wato yakin duniya na farko kuma great war wato babban yaki wani yakin duniya ne da ya faro daga nahiyar turai wanda aka fara tun daga ga watan juli na har zuwa ga watan nuwanban wanda ayanzu ake dangata shi da suna the war to end all wars wato yakin da zai tsaida yakoki ya kai ga hada fiye da miliyan million na ma aikatan soja da miliyan na turawa wanda yasa yazama daya daga cikin babban yaki daya daga cikin yakin da aka rasa rayuka da dama a tarihi an kiyasta kusan mutane miliyan mayaƙa aka rasa da miliyan na farin hula wadanda suka mutu sanadiyar yakin wanda ya haifar da kisan kiyashi da kuma cutar da kuma rasa rayukan mutane miliyan zuwa a duniya baki daya jos mrio dos santos mourinho flix goih furucci da portuguese u z mo iu an haife shi a january yakasance kwararren koci ne daga kasar portugal kuma tsohon dan wasa wanda kwanan nan yabar horar da kulub din english na manchester united f c amatsayin sa name horarwa mourinho ya lashe manyan gasa guda wanda yasa yazama daya daga cikin masu horarwa da suka sami nasara a tarihi yazama kocin kasar portugal na karni kyautar da portuguese football federation fpf ta bashi a shekarar kuma yana rike da distinction na zama kocin farko daya kashe billion akan sayan yan wasa saboda dabarunsa na ilimi kwarjininsa da controversial personality kuma hakan ne abokan takararsa ke masa lakabi cesar itace emphasis on getting results over playing beautiful football ana kwatanta shi daga masu sonsa da kuma masu kushe sa da mai horar da argentina helenio herrera ana ganinsa amatsayin daya daga cikin manyan masu horarwa na kowace lokaci a duniya at mesut zil furucci mezut zil ko me sut zil an haife shi a october kwararren dan kwallon kafar kasar jamus ne wanda ke buga wasa a kulub din arsenal f c ana ganin yana daga cikin gogaggun yan wasa a duniya zil na buga wasa yawanci amatsayin attacking midfielder kuma ana sanya shi buga was amatsayin gefe winger yafara wasan sa na kwararru amatsayin dan wasan kulub din garin su schalke a gasar bundesliga ya share kaka biyi sannan ya koma werder bremen da kudin sayansa million yasamu cikakken karbuwa da mayar da hankali akan sa a gasar fifa world cup sanda yake da shekaru zil ya taka rawa sosai a kungiyar sa dasuka kai matakin gabda na karshe wato semi finals inda sukayi rashin nasara a hannun wadanda suka lashe gasar spain an tsada zil acikin takarar wadanda da taba kyautar golden ball award sannan an bashi matsayin wanda yafi kowa yawan taimako aci kwallo assists acikin manyan gasar kasashen turai da kananan gasanni wanda yake da hakan yasa aka saye shi akan kudi million zuwa gasar la liga kulub din real madrid f c a kulub din madrid zil yasamu lashe copa del rey a kakan sa na farko sannan yayi taimako guda assists wanda kulub ta lashe gasar spanish league following season ya kuma lashe supercopa de espaa a wannan kakar inda yayi suna akan his technical skills and creativity saboda agility finesse and versatility amatsayin sa na attacking midfielder ake danganta shi da zinedine zidane daga tsohon mai horar dashi jos mourinho bayan kulub din sa sun kate amatsayi na biyi a la liga bayan kulub barcelona ta lashe gasar kakar zil yakoma england dan buga wa kulub premier league arsenal da kudin da kulub din bata taba kashewa wani dan wasa ba million million haka yasa yazama mafi tsadan dan wasa na kowani lokaci a kamar sa na farko zil ya taimake kulub din samun kawo karshen tsawon shekaru tara batare da lashe gasa ba inda suka lashe gasar kofin fa nine year trophy drought winning the fa cup a ya kuma kara samun yin nasarar lashe gasar kofin fa biyu da lashe fa community shield zil ya kafa tarihi na wanda yafi kowa yawan assists a gasar kakan premier league da kuma sanya shi acikin kungiyoyin kwararru da ake zaba daban daban a kasar england a duniya kuma zil ya buga wasanni guda ma kasar jamus ya zura kwallaye yayi taimako assists ya kuma kafa tarihi na zama dan kwallon kafar kasar jamus na shekara sau five german player of the year awards zil ya wakilci kasar sa a gasar fifa world cup guda uku da kuma uefa european championship guda biyu kuma yana daga cikin wadanda suka taka rasa a gasar fifa world cup da gasar uefa euro a kasar south africa da ukraine inda yazama daya daga cikin mafi yawan taimako a dukkanin wasannin biyu assist provider in both competitions zil ya kuma taimaka sosai a sanda kasar jamus ta lashe gasar fifa world cup a brazil inda yasamu plaudits for his versatility and creativity bayan gasar fifa world cup zil yayi ritaya daga buga wasa a kasar sa bayan yayi zargin nuna masa wariya da rashin girmamawa da german football association dfb tayi da kuma kamfanonin yasa labarai da suke kasar jamus hbm iqbal dan bangladesh kuma dan siyasa awami leaguersohon dan majalisa daga ramna tejgaon dhaka an zabi iqbal daga ramna tejgaon dhaka a shekara shine shugaban a bankin premier shine matemakin sugaban garin dhaka iqbal yahaudu da suka ra ayi saboda harba bindiga a lokacin da yan adawa ke motsa jamiyya bangladesh nationalist party anyi karar sa amma koto ta kori kara a dan kawun sa mai shekaru ya daumotarsa yayi hatsari a garin gulshan dahaka a a dallin shan giya wanda mutum hudu suka sami rauni an kama yaron amma yansanda suka kaishi killataccen wuri a hukumar yaki da rashawa ta bangladesh ta kama shi martin luther king jr yarayu daga january zuwa april yakasance baptist ne minista kuma activist wanda yazama mafi shahara kuma shugaba a civil rights movement daga har zuwa sanda aka kashe shi a shekara ta an haife shi a garin atlanta king ya shahare ne akan neman civil rights ta hanyar nonviolence da kuma dabarun civil disobedience na irin imaninsa da addinin christian da kuma irin nonviolent din mahatma gandhi da taimakawa da wayar da kai king ya jagoranci montgomery bus boycott sannan kuma a yazama shugaba na farko wato president na southern christian leadership conference sclc tare da sclc ya jagoranta struggle against segregation a albany georgia amma basuyi nasara ba kuma ya taimaka wurin shirya zanga zangar nonviolent a garin birmingham dake jihar alabama ya kuma taimaka dai da shirya march on washington na anan ne yayi shahararriyar jawabinsa na i have a dream a watan october king ya karbi nobel peace prize don t ya canja racial inequality ta hanyar nonviolent resistance a ya taimaka shirya selma to montgomery marches kuma a shekara data biyo dashi da sclc sun tafi da tafiyar arewa da chicago dan yin aiki a gidajen da aka rarraba a karshen shekarunsa ya fadada hangensa da zata hada da yan adawa domin dubi kan poverty da kuma yakin vietnam ya hada liberal abokansa da jawabin da aka mata suna da j edgar hoover considered him a radical and made him an object of the fbi s cointelpro tun daga ma aikatan fbi suka fara bincikansa ko yana iya hada kai da communist suka binciko ayyukansa na hulda extramarital liaisons suka kai was jami an gwamnati kuma suka aika masa da sako a threatening anonymous letter wanda ya danganta cewar anyi ne dan asa shi ya kashe kansa a king ya shirya taron mamaye washington d c da aka kira poor people s campaign asanda aka kashe shi assassinated a april a memphis tennessee mutuwarsa yasa biyo wan riots in many u s cities da zargin cewa james earl ray mutumin da aka kama da hannun kashe king kuma aka daure shi cewar yayi hakan ne saboda wasu jami an gwamnati anci gaba da zanga zangar na tsawon shekaru tun da aka kashe shi an daure mutum a gidan kaso na tsawon shekaru domin kisan king da yayi wanda hakan dai dauri ne na rai da rai tunda ya riga yaki shekaru a sanda yayi kisan ray yayi shekaru acikin daurinsa sannan ya mutu sanadiyar cutar hepatitis a a gidan jaru bayar mutuwarsa king yasamu kyautar presidential medal of freedom da na congressional gold medal an kuma kirkira ranar martin luther king jr day amatsayin ranar hutu a yawancin birane da jihohi a kasar tarayyar amurka a farkon an samar da hutu a matakin tarayya daga dokokin da shugaban kasar wato ronald reagan yasa was hannu a daru ruwan layuka a tarayyar amurka ne akaiwa sunaye da sunan sa da girmama shi da kuma county a washington state itama anfi ta ne saboda shi martin luther king jr memorial dake a national mall a washington d c itama an jingina gare shi ne a shekarar hillary diane rodham clinton an haife ta a october yar siyasan amurka ce yar leken asiri lauya marubuciya kuma takasance mai jawabi ga al umma ta riƙe matsayin first lady na tarayyar amurka daga shekara ta zuwa sanatan amurka daga new york tun daga zuwa itace ta th sakataren kasa na tarayyar amurka daga zuwa sannan itace yar takarar democratic party na shugaban kasar tarayyar amurka a zaben an haife ta a chicago illinois ta girma a wajen garin chicago a park ridge ta kammala karatun ta daga wellesley college a ta sami juris doctor daga yale law school a bayan yayi aiki amatsayin congressional legal counsel ta koma zuwa arkansas sannan ta aure bill clinton a dukkanin su biyun sunyi karatu a yale a ta kafa arkansas advocates for children and families an zabe ta first female chair of the legal services corporation a sannan kuma ta zama first female partner a little rock rose law firm a shekara data biyo amatsayin ta na first lady of arkansas ta jagoranci task force wanda abubuwan su suka taimaka wurin canja makarantun gwamnatin arkansas hotuna neymar da silva santos jnior lafazi nej ma d siwv stus o an haife shi a ga watan february anfi saninsa da neymar jr ko neymar dan kwallon kasar brazil ne wanda ke buga wasan gaba ma kulub dinsa dake faransa wato paris saint germain da kuma kasar sa brazil ana ganinsa cikin kwararrun yanwasan kwallon kafa dake duniya neymar yasamu karbuwa ton yana karami a kulub dinsa santos anan ne yafara wasa a matakin kwararru lokacin yana shekara ya taimaka wa kulub dinsa ta lashe campeonato paulista har sau biyu da copa do brasil da kuma copa libertadores wanda shine na farko da santos suka lashe run a neymar sau biyu yana zama south american footballer of the year a da sannan yakoma nahiyar turai dan buga wa kulub din barcelona yana daga cikin gwarzayen masu buga gaba uku da na kulub din bara tare da lionel messi da luis surez ya lashe continental treble a la liga copa del rey da kuma uefa champions league kuma yazama na uku fifa ballon d or a saboda kokarinsa ya cigaba da kokari said daya kai domestic double a kakar wasa ta a watan august neymar yabar barcelona zuwa paris saint germain akan kudi million wanda yasa yazama dan was an da yafi kowa tsada ah tarihin kwallan kafa a kasar faransa he claimed a domestic treble of ligue coupe de france da coupe de la ligue kuma an zabe shi amatsayin ligue player of the year ya zuro kwallo a wasanni ma kasar sa brazil tun daga fara wasansa yana shekara neymar shine wanda yafi kowa yawan cin kwallo ma kasar barazilkungiyar kwallon kafa lionel andrs messi cuccittini messi lafazi ljo nel an dez mesi lionel andrs messi an haife shi a june dan wasan kwallon kafan kasar argentina ne wanda me buga wasansa gaba kuma shine shugaban yan wasa a barcelona da kuma argentina ana ganinsa amatsayin shahararren dan wasa a duniya kuma na kowane lokaci wasu nassan da suka hada da fifa suna bashi sunan mahaifi biyu wato messi cuccittini bayan yasamu damar yin amfani da sunan sa a kamfanin da messi yamallaka ta fitar da cewa dan wasa lionel andres messi cuccittini ya bayar da tallafin kudi kimanin ga hukumar lafiya da ake kira doctors without birders messi yayi nasarar lashe ballon d or awards na tarihi sau biyar tare da shi da cristiano ronaldo da fifa ballons d or messi yasamu zama france footballs ballon d or da kuma fifa s world player of the year award prior to their fusion dukkanin hukumomin sun bashi kyautar sau biyar fifa ballons d or guda hudu ya lashe ajere da kuma kafa tarihin european golden boot biyar ya kwashe dukkanin wasanninsa da kulub din barcelona inda ya lashe tarihi a kulub din gasa tare da kofin la liga kofin uefa champions league hudu da kuma kofin copas del rey guda gashi maicin kwallaye kuma mai sarrafa kwallo messi na rike da tarihi na wanda yafi cin kwallo a la liga kwallaye da kuma wanda yafi cin kwallo a gasar kaka a la liga kwallaye da kuma mafi cin kwallo a kulub a kaka kwallaye da a shekara da kwallaye a wasann el clsico yafi kowa cin kwallo da yafi kowa yin hat trick a uefa champions league da guda da kuma samun wanda yafi taimako acid kwallo assist a la liga da guda da a gasar copa amrica da guda ya ci sama da kwallaye a wasansa na kwararren dan wasa na kulub dinsa da kasarsa an haife shi da kuma girmansa a yankin tsakiyar argentina angano messi yasama cutar growth hormone deficiency a sanda yake dan yaronsa lokacin yana da shekaru ya koma kasar spain dan fara wa barcelona wasan kwallo a akademi inda kulub din ta amince ta biya kudin jinyar lafiyarsa bayan yasamu cigabada karamar kulub din fc barcelona ta matasa youth academy messi yafara buga wasa a kulub din kwararru a shekaru a watan october dukda cewa yana saurin samun rauni injury prone asanda yake karami ya zamar da kansa mai mahimmanci sosai a kulub din a tsakanin shekaru uku inda yazama a amatsayin na biyu a lashe ballon d or da fifa world player of the year award haka yasake zama a shekarar data biyo baya kakar daya fara batare da samun rauni na ananne yataimaki kulub din barcelona tasamu yin treble na farko a spanish football a shekaru messi ya lashe ballon d or da fifa world player of the year award dasamun banbancin da ba a taba samu ba na yanzabe kakannin wasa uku da sula biyo tareda messi yana lashe duk fifa ballons d or dinsu ajere wanda yahada da na hudunsu yayin kakan yakafa tarihi a la liga da nahiyar turai na wanda yafi cin kwallo a kakan wasa da kuma zamar da kansa amatsayin wanda yafi cin kwallo a barcelona na koda yaushe a march a kakanni biyu masu zuwa messi hazard nabiyu sau biyu a ballon d or bayan cristiano ronaldo wanda shine abokin takararsa messi yasake samun kwarewarsa a campaign inda yakarya tarihi kuma ya kafa mafi yawan cin kwallo a la liga da champions league a watan november wanda cristiano ronaldo yayi messi shine nabiyu a yawan cin kwallo a wasan nahiyar turai european cup champions league daga watan october da kuma jagorantar barcelona yin treble a tarihi na biyu dan kungiyar wasan argentina messi shine mafi cin kwallo na koda yaushe a rukunin matasa ya lashe fifa world youth championship inda yagama wasan da samun golden ball and golden boot da kuma olympic gold medal a summer olympics his style of play as a diminutive left footed dribbler haka yasa ake danganta shi da diego maradona wanda yace shi zai gaje shi magaji bayan fara buga wasansa na shahararru a watan augusta messi yazama mafi karancin shekaru dan wasan argentina da yabuga da kuma cin kwallo a fifa world cup a lokacin na karon da kuma kaiwa final na gasar copa amrica inda yazama young player of the tournament amatsayin sa na shugaban yan wasa captain daga watan august ya jagoranci kasarsa argentina kaiwa final sau uku da world cup wanda ya lashe golden ball da kuma da copas amrica bayan ya bayyana yin ritaya wa kasar sa a ya canja ra ayin sa kuma ya jagoranci kasarsa zuwa world cup 
